[30/11,2025. 3:49 pm] ༺𝐀𝐘𝐒𝐇𝐀 𝐉𝐁༻: *...ZINARIYA* _Romantic🌹_ ® AYSHA JB Farin Jini Writer's Asso.. 🔞 1&2. Alhaji Bilyaminu Saifullahi Pawa, haifaffen garin Lafia Nasarawa stste ne, amma asalinsa fulanin Yola ne sananne ɗan kasuwa mai kuɗi, inda ya riƙe muƙamai da dama, kuma ga shi sarkin Pawa, ya yi tashen arziki a lokacin da duniya ke kwance lafiya, marigayi Bilyaminu yana da mata biyu da tarin 'ya'ya, sai dai du ka yaran na shi mata ne, yayin da ɗakin uwargida Binta ke da yara tara, amariya Fatu tana da bakwai, gidan shi babban gida ne inda yake ɗauke da daƙuna, da dama. Duka matan na shi sun yi aikin Hajji da Umrah shi ya sa yaran suke kiran su da hajiyoyi, inda suke kiran Binta da Hajiya Babba, Fatu kuma Hajiya ƙarama. Akwai zaman lafiya da fahimtar juna tsakanin su, sai da ku san ɗan'adam da ajizanci, sai da tsufa ya fara cimma Alhaji Bilyaminu kafin Allah ya azurta shi da samun ƙaruwa ta gefen Hajiya ƙarama a lokacin har kunya take ji a ga ciki a jikinta, domin yawancin 'ya'yansu duk sun aurar da su. Sai dai duk nuƙu-nuƙunta sai da aka fahimci tana da ciki inda ya dinga tasbihi ga Allah yana ta addu'ar Allah Ya sa namiji ne za ta haifa. Yayin da Hajiya Babba take jin baƙinciki sai dai ba ta nuna a fili ba ta bar shi cikin zuciyarta. Lokacin da Hajiya ƙarama ta haihu kuwa Alhaji Bilyaminu ya cika da murna wanda ya gaza ɓoye shi. Tsananin murnan ya sa ya raɗa wa yaron sunan mahaifinshi Saifullahi, karku tona zuciyar Hajiya Babba ku ga irin baƙincikin da take ji idan ta buɗe ido ta kalli Saifullahi wanda ba ta ƙi a ce mata ya mutu ba, Saifullahi ya ta so cikin gatan iyaye da 'yan'uwanshi mata musamman ma da ya kasance yaro mai ladabi da biyayya. Ya yi karatu daga boko har mahamadiya yana da shekara sha tara Allah ya yi wa Alhaji Bilyaminu rasuwa bayan ya sha fama da jinya. Saifullahi ya ji mutuwar mahaifinshi sosai kasancewar sun shaƙu da junansu hatta abinci Saifullahi ne yake ba wa mahaifinshi a lokacin da bai da lafiya, shi ya sa ya yi kuka sosai. A hankali rayuwa ta dinga tafiya inda ya kammala karatunshi ya yi hidima wa ƙasa (NYSC) bayan ya kammala ne ya haɗu da Salima Nasir mahaifinta shi ma babban attajiri ne, inda soyayya ta ƙullu tsakaninsu yayin da mahaifin Salima ya kasance ɗan'uwa ne ga Hajiya Babba, babu ɓata lokaci suka yi aure, auren su ba da jimawa ba Saifullahi ya samu aiki a Abuja inda suka tattara shi da matar shi suka koma sai dai tsawon lokaci Salima ko ɓatan wata ba ta taɓa yi ba, tun abin ba ya damun Saifullahi har Salima ta fahimci rashin haihuwar nata na damun Saifullahi ga 'yan'uwanshi da suka fara janye jikinsu daga nata suna zancen Saifullahi ya ƙara aure tun da likitoci sun tabbatar da matsalar da ga ita Salimar ce ba daga gare shi ba, shi kuma ya nuna musu bai da sha'awar ƙarin aure domin matar shi ba ta rage shi da komai ba. Ita kuwa Salima tana jin zafin duk wanda ya ce wa Saifullahi ya ƙara aure domin baƙar kishi ne da ita, wannan dalilin ya sa suke samun saɓani da dangin mijin nata. Ko 'yan aikinta ba ta yarda su zo inda take ba muddin Saifullahi na gida, wannan dalilin ya sa ta kasa zama da ƙwaƙƙwarar mai aiki guda ɗaya. ** ** ** Dum!Dum!!Dum!!! Haka na ji zuciyata na ba da sauti, cikin sauri na miƙe daga kwancen da nake tare da kunna hasken ɗakin na ƙarasa bakin ƙofar ina faɗin. "Waye?" Tsit na ji, shahadar kuɗa na yi na buɗe ƙofar a tsorace ina kalle-kalle nan na ga babu kowa, shuru na yi ina jin yadda zuciyata ke tsananta bugawa. Yau kwanana goma sha takwas da fara aiki a gidan wanda kusan kullum sai an zo an buga mini ƙofa, da na buɗe sai na ga babu kowa, na rasa me ke shirin faruwa da ni, kullum cikin zulumi nake da zaran dare ya yi, na jima a tsaye kafin na koma cikin ɗakin sannan na rufe ƙofar na yi addu'a na kwanta. Washegari kamar yadda na sama tashi haka na fito bakwai saura na share farfajiyar gidan na yi moping baranta na goge duk inda na saba gogewa kafin na nufi hanyar cikin domin shi ne hanyar da zai sada ni da falon ƙasa, sai da na share falon tare da gyara ges room na wanke toilet ɗin sannan na haura sama na shiga gyaran main falon tare da gyara gard room da store ɗin da suke ajiye kayan sakawa, tara saura na kammala komai sannan na sauko na zauna a kujerar da ke jikin window kitchen ina jiran fitowar Hajiyar gidan wanda sai tara da rabi take saukowa. Don yi wa maigidanta abin kari, ina nan zaune na ji wani irin ƙamshi na bugi hancina tare da jin motsin kwanuka alamu dai tana cikin kitchen ɗin. "Kee...! Ina jin takaicin wannan suna da madam ɗina take kira na da shi, haushi ya sa naƙi amsa mata na yi tsaki cikin zuciyata tare da yi mata banza. "Waye a nan?" Miƙewa na yi na shiga kitchen ɗin ina faɗin. "Barka da safiya." Kallona ta yi tare da faɗin "Koma ki saka hijabinki, na faɗa miki ki daina yawo haka bana so masu aiki suna zama ba tare da sun lulluɓe jikinsu ba." Ta faɗa haka ba tare da ta amsa gaisuwar da nake mata ba, fita na yi daga kitchen ɗin na je na ɗauki hijabi ina ta mita cikin raina dan na lura wannan matar mugun rainin hankali gare ta, ga kitchen ɗin da bala'i zafi sannan a saka mutum saka hijabi saboda kawai mijinta na nan mutumin da ko gaisuwa ma bai taɓa haɗa ni da shi ba, to yaushe ma na taɓa ganin shi da zan gaishe shi. Ina shigowa ta ce in fito mata da ƙullun ƙosai da ke cikin firiza, sai da na buga shi ya sake jikinshi kafin na saka maggi na goga albasa a ciki, ruwan kunu na ta ce na saka a buta, tana suya har ruwan ya tafasa kafin ta ce na zo na duba ƙosan ita kuma ta dama kunun, ina kallon yadda take sauri jin mijinta na gyaran murya alamar ya sauko ƙasa, kullum a latti take saukowa ta san mijinta na fita da wuri ba za ta fito a yi komai cikin nutsuwa ba sai lokaci ya ƙure za ta zo tana ce wa mutum ya yi sauri. Sai da ta zuba kunun ta ce in zo in haɗa tire, haka na ɗauko kofuna na ɗauraye su sannan na goge kafin na jera a tire tare da tea spoon, da sugar, "Miƙo min kula." Da sauri na fito da kula na goge sannan na miƙa mata, tire ɗin kunnu ta ɗauka ta fita da shi, gass ɗin na kashe sannan na ɗauki na ƙosan na bi bayanta. "Ina za ki je?" Ta faɗa cikin rashin walwala tare da karɓe tiren a hannuna. "Ki je sama ki gyara min ɗaki." To kawai na ce mata sannan na koma kitchen sai da na gyara inda aka ɓata sannan na ɗauki sauran abin da aka rage min na je na karya, ina gamawa na ɗau tsintsiya da faka, na haɗa ruwan moping na haura ɗakinta. sai da na yi goge na gyara gado kafin na yi shara da moping na wanke toilet sannan na fito ina mayar da numfashi. Zan wuce in ajiye kayan moping ɗin na ji ta ce "Kee.." Daga falon mijinta, ɗan dakatawa na yi ba tare da na amsa ba, "Ya sunanki ma?" Kallonta na yi cikin jin haushi domin kullum sai ta tambaye ni sunana. "Zinariya." Kallona ta yi sosai sannan ta ce. "Ki zo ki kwashe kwanukan nan ki wanke su." Daga haka ta fito daga falon ta haura ɗakinta. Aikin fa kenan kullum babu hutu, sai da na gyara falon sannan na kwashe kwanukan na wanke su. Shabiyu da rabi na koma ɗakina na kwanta don hutawa saboda na yi bala’in gajiya, ga ƙwanƙwasona kamar za su ɓalle saboda ciwo. 'Yar Nokia ta na ɗauka tare da kiran Innarmu na gaisheta, ina tambayar ta mutanen gida da babanmu, nan take sanar min da kowa na nan lafiya mun ɗan jima muna gaisawa kafin na yanke kiran, sallar azahar na yi na kwanta dan ba wani abu zan yi ba gwara na yi barcin kawai. Haka dai kullum nake aikin wani lokaci da sauƙi wani lokacin kuwa aikin sai ya cakuɗe mini musamman idan ta yi baƙi ko maigidan ya yi baƙi. Wani lokaci ina kaiwa shaɗayan dare kafin na kwanta da zaran barci ya fara ɗaukata zuwa biyun dare zan ji ana buga mini ƙofa, ni kam yanzu tsoron gidan nake ji har ban ƙaunar dare ya yi don katse mini barci ake yi. Yau da wuri na kammala aiki domin ko goma ba ta yi ba, ina shiga ɗaki na nufi toilet ina cikin wanka na ji kamar an shigo ɗakin, amma sai na basar dan ba mai shigowa, babu ma me zuwa side ɗin da nake. Ɗaure da ɗan galen da nake ɗaurawa na fito. "Wayyo Allah!" Na faɗa da ƙarfi ina neman hanyar guduwa. Ɗan tsaki ta ja tare da ɗauke kanta daga kallona tana faɗin. "Ke tun ɗazu da nake kiran ki ba ki ji ba ne?" Tana gama faɗar haka ta fita a ɗakin ajiyan zuciya na sauke ina kallon ɗakin, cikin raina na ce Allah ya sa na gyara ɗakin bare ta ce min na bar wuri babu gyara. Doguwar riga na saka tare da himar na fita, na same ta zaune a falo ita da wata, "Kwashe kayan ki haura sama da su." Gaishe da baƙuwar na yi sannan na ɗauki kayan. "Wannan ce me aikin?" Na ji baƙuwar tana tambayarta. "Ita ce." "Da alama ba irin yara masu hayaniya da rawan kan nan ba ne." "Uhm, to ga ta nan dai." Baƙuwar ta sake cewa, "Yaushe ne tafiyar taku Salima?" daidai zan fita daga falon na ji an kira sunanta wanda sai yau na ji asalin sunan nata, ni dai Madam nake ce mata. Salima ta juyo ta kalli baƙuwar tare da faɗin. "A'isha jibi za mu wuce da yamma tare da Wasila yayar Saifullah, amma gabaɗaya ina ji wani iri kamar kar a yi tafiyar nan." "To mene ne abin jin sanyin jiki ke da za ku neman waraka, kin ga fa idan aka dace da wannan aikin da za a yi miki shi kenan fa ke ma za ki zama uwa, danginsa za su daina goranta miki na rashin haihuwa, daga ƙarshe shi ma Saifullah idan ya gaji da zama haka ba yara wallahi aure zai ƙara, ba zai iya jure wannan zaman da kuke yi ba tun da dai ya yi haƙuri ya zauna da ke tsawon shekara sha biyar ko ɓari ba ki taɓa yi ba... "Saifullah bai ɓata nuna ya gaji da ni don ban haihu ba, 'yan'uwansa ne dai da shegen damuwa suke uzzura mishi suna so lallai sai ya rabu da ni ko ya ƙara aure tun da an gano matsalar da ga ni ce ba wai shi ba. Ni kuma kin san wallahi ina da mugun kishi ba zan iya kallon Saifu da wata mace har su haɗa makwanci ba, gaskiya ba zan iya ba." Salima ta ƙarasa maganar tana mayar da ƙwallan da ke shirin zubo mata. "Da kin haƙura kin bar shi ya ƙara auren, Saifullah yana ƙaunar ki, ko da ya yi aure ba zai juya miki baya ba... "Ko da ya haihu da matar da ya aura? Hmmm! Ki bar wannan maganar kawai don ba zan ma yarda ba." Daga nan suka rufe zancen, ina kwance a ɗaki har barci ya fara ɗaukata na ji an buga min ƙofa, ko da na buɗe ƙofar har ta yanki kwanar hanyar kitchen haka na bi bayanta, tana zaune a kujera tana danna wayarta na ji ta ce. "Ki dafa tea ya ji kayan ƙamshi da yaji." To kawai na ce sannan na haɗa kayan tea ɗin na ɗaura a gas. Flacks ɗin maigidan ta sa na juye sannan na ɗauka na bi bayanta da shi zuwa ɗakinta, a daidai baƙin ƙofar ɗakinta ta amsa sannan na dawo na wanke tukunyar da na dafa tea ɗin na koma na kwanta. 2:30AM "Zinariyaa... Na ji murya mai taushi da sanyi ya kira sunana. A hankali na buɗe idanuna tare da miƙa mishi hannuwana kamar yadda shi ma ya miƙo mini na shi, ji na yi lallausan hannunsa mai kama da auduga ya kama nawa hannun, haka na dinga bin bayanshi ina ta ƙoƙarin kallon fuskarshi amma ina, na kasa ganin koda haɓarshi ne. Kyakkyawan wurin shakatawan da ke bayan gidan ya nufa da ni a nan na ga wasu yara suna wasa yayin da suke ta ƙyaƙyata dariya, ina ji suka rumgume suna faɗin. "Ummi... Kiran sallar assalatu ya farkar da ni daga wannan mafarkin mai ban mamakin da nake yi. Zaune na yi tsakiyar gado ina ta jin wani yanayi na sanyi a cikin jikina. Littafin Zinariya na kuɗi ne, ba zan yi free pages da yawa ba, domin biya za ku tuntuɓi wannan Number ta WhatsApp. ₦500. 09079740079 Maman Faruk. [30/11, 3:49 pm] ༺𝐀𝐘𝐒𝐇𝐀 𝐉𝐁༻: *...ZINARIYA* _Romantic 🌹_ ®AYSHA JB Farin Jini Writer's Asso.. 3&4 Gabaɗaya na ji yanayin wani iri, ina zaune har biyar da rabi sai da na ji ana shirin ta da sallar subahi kafin na yunƙura na nufi toilet na yi alwala na gabatar da ra'atanil fijir na yi sallar subahi. Ina zaune har hantsi ta yi kafin na miƙe na fito farfajiyar gidan na fara aikin da na saba. Karfe takwas na kammala komai na zauna a ƙofar kitchen ina jiran fitowar hajiyar gidan, yau dai an yi abin kirki an sauko da wuri, "Ke Zinariya... "Wai ita wannan madam ɗin ba za ta iya kiran sunan kurum ba sai ta haɗa ni da *ke* ne?" Cikin masifa nake mita ni ma. "Mene?" Na ji ta ce tana kallona. "Na ce ina kwana?" Ba ta amsa mini ba sai cewa ta yi. "Je ki gyara min ɗaki." Cikin raina na ce za a fita kenan, domin in har ta ce in je in mata gyara war haka na san fita za ta yi duk da ba ta ce min fitar ne za ta yi ba, don ba na sanin fitarta sai dai na ga ba kowa a gidan. Haurawa na yi na iske baƙuwarta ta fito da ga wanka, sai da na jira na gama shiryawa sannan na shiga ɗakin na gyara mata. Ina fitowa na tsaya gaban mirror da ke upstair ɗin ina kallon fuskata, zaro ido na yi ina faɗin. "Kam bala’i haka na yi kumamatu? Kai, wallahi kumatu na yi sosai aikuwa zan kira Innarmu na sheda mata Zinariyarta ta fara zama ɓakutuwa, ga jikinta ma ya fara murjewa 'yar baƙa ta fara haske." Cike da zallar yarinta take maganar tana taɓa kumatunta tare da shafo wuyarta, sai da na ga haske ya haskani sanna na tuna ashe da Camera a gidan. Kallon Cameran na yi ina murguɗa baki na ce. "Kalle ni da kyau ƙiba na yi jikina ya murje." "Subahanallahi lafiya? Ke da wa kike magana?" Cewar wannan baƙuwar. Sum-sum na ɗauki kayan shara na ƙarasa saukowa kamar munafuka, turaren wuta na kunna tare da baɗe gidan da ƙamshi zuwa lokacin madam Salima ta gama girki ni ina can ina zagaye gida da turare ina haɗa wa da shiririta. "Wannan yarinyar akwai shiririta wallahi." Cewar A'isha a lokacin da suke yin breakfast "Wa kenan?" Salima ta faɗa tana kallonta. "Mai aikin ki mana." Ba ta ce mata komai ba ta ci gaba da abin da take. "Wannan yarinyar ba na tunanin ta cika sha bakwai... "Yanzu wai ta shiga sha shida ma." A'isha ta ce. "Haba ai dole za a zuba ruwan shiririta mana, amma ya kamata a ce tana makaranta ne yanzu." Hmm, kawai Salima ta ce sannan ta dubi A'isha tana faɗin. "Suna da halin kaita makaranta suka kawota aikatau? Ai da suna da wannan damar ba ma za su turo ta neman kuɗi ba." A'isha za ta yi magana Salima ta ɗaga mata hannu tare da faɗin. "Dan Allah ban son surutu." Ta miƙe ta ɗauki na’ura tana kallon shirmen da Zinariya ta yi ɗazu. Duk wani motsinta tana kallo da yadda ta dinga taɓa kumatunta, tsaki ta yi tare da rufe wa ta miƙe ta ɗauki key ɗin motar ta suka fita. Ina kwance na ji fitar motar ta, taɓe baki na yi tare da faɗin. "Zan sha barcina na more." Sai kusan la'asar na farka, Ina zaune ina jiran dawowarta don na fara jin yunwa wallahi, kuma ta ce na daina girki sai in tana nan saboda ina cika mata maggi da mai cikin abinci ita kuma ba su cin su, ni kuma gaskiya ba na son girki salam-lam don a gidanmu ba haka muka saba girki ba. Kitchen na shiga na buɗe firiza na ɗauko ragowar taliyar da muka yi jiya na ɗuma na ci kayana na koma ɗakina. Sai huɗu da rabi ta dawo gidan. Ina ji tana horn alamar ta dawo banza na yi da ita, sai da na ji kamar za ta tashi gidan kafin na nufi parking space ɗin ina mata barka da zuwa. "Ke tun ɗazu ba ki ji ina horn ne da kika yi zamanki?" Ta yi maganar tare da nufar hanyar falo bayan ta buɗe booth. Da harara na raka bayanta domin haushi ni kam take ba ni idan ta yi magana ba ta kira sunana ba. Ina cikin gyaran bayan mun kammala girki da dare na ji tana ƙwala mini kira. Ɗan dakatawa na yi ina sake sauraro don sake tabbatar da ni ɗin ce ake kira ko kuwa, "Zinariya... "Na'am madam Salima ga ni zuwa." Bayan na je ta kalle ni tare da faɗin. "Ki shirya gobe ƙarfe shida za mu yi tafiya." Zaro ido na yi waje ina faɗin. "Tafiya ina? O'o ni dai a kaini gidanmu ba ni zuwa ko'ina wallahi." Banza ta yi da ita tare da haurawa sama, "Ni wallahi kar aje a sayar da ni ma a sa na daina ganin Innarmu... Cak Salima ta tsaya tare da juyowa ta yi mata wani irin kallo tana faɗin. "An ce miki ko na sayar da ke kuɗi zan yi? 'Yar talaka da ke har kina da bakin da za ki ce kar a je a sayar da ke? Ke ba abin farincikinki ba ne a ce za a keta hazo da ke? Karki kawo mini shashanci." Tana kawowa nan ta yi shigewarta. cikin ɓacin rai na gama gyaran kitchen na koma ɗaki na ɗau waya zan kira Innarmu na ga ba ni da kati kamar na fashe da kuka saboda baƙinciki ga shi dare ya yi babu ta inda zan fita a gidan bare har in samu kati. Haka na kwana cikin ɓacin rai ina idar da sallar subahi na ji wani mugun ƙararrawa na ƙara kamar za a ta shi kaina, saboda neman fitina kaya kala uku kawai na saka a leda sai himar ɗina guda biyu, shi kayan ma doguwar riga ce kawai na saka guda biyu sai fallen zani ɗaya da T-shert ina isowa ta yi mini nuni da wata mota gidan baya na buɗe na shiga nan na ga drive ne sai wannan baƙuwar, ita kuma tare da mijinta suke a mota ɗaya. Gaisuwa ce kawai ya haɗa ni da matar dan ita ma na ga alamar irin madam Salima ce ba ta da sakewar fuska, haka har muka iso airport nan muka iske wata babbar mata dan za ta iya kai wa sa'ar Innarmu duk sai na ga suna gaisheta, har shi mijin madam Salima wanda iya bayan rigar shi kawai nake iya kallo, ni kam ina rakuɓe a gefe rumgume da 'yar leda ta ina kallon su, haka na ga madam ta shiga jirgi da mijinta baƙuwarta ma ta shiga, ya saura daga ni sai matar nan. Ai tsayawa na yi na ce yau zan ga ikon Allah da gaske ne matar nan so take lallai sai ta sayar da ni, zaman 'yan bori na yi tare da kurma ihu ina faɗin. "Wayyo Allah Innarmu! Wayyo na shiga tara na lalace... "Subhanallah! Ƙalau kike kuwa 'yar nan?" Wannan babbar matar ta faɗa tare da ɗago ne. "Wayyo ni ku bar ni, ni wurin Innarmu zan tafi ni a kaini gidanmu." Kururuwata ya sa security suka nufo wurin suna tambayar ba'asi, nan take sanar musu da babu komai. "Yarinya ki nutsu babu wanda zai sayar da ke. Mu je jirgin zai ta shi." "Wallahi ba zan je ko'ina ba..." Jama'ar da ke wurin suka tsaya kallon ikon Allah, da ƙyar aka ja ni zuwa cikin jirgi ina ihu ina fisgewa, duk na haɗa gumi da majina. Zaunar da ni ta yi a kujera ta jikin window kafin ita ma ta zauna kusa da ni ta saka min makari, lokacin da jirgin zai ta shi na kuma kurma ihun da ya sa mutanen toshe kunnuwansu ita kanta sai ta ta ce. "Kai ohooo! Wacce irin yarinya ce ke da babu nutsuwa tattare da ke haka?" Ajiyan zuciya na dinga saukewa ina jan sheshsheka. A haka barci ya yi awon gaba da ni, yaya B kuwa sai jinjina yarinta irin na Zinariya take yi. Har jirginmu ya sauka a Egypt ina barcina sai da matar nan ta taɓa ni don ta tashe ni nan ta ji jikina da zafi alamun zazzaɓi. Buɗe idanuwana da suka yi mini nauyi na yi da ƙyar ina jin jikina na rawa saboda sanyi-sanyi. Motar da zai kai mu masauki ne ya zo ya kwashe mu duka cikin motar kuwa ina kwance jikin matar nan don na lura duk ta fisu kirki so ɗaya muka haɗa ido da madam Salima shi ma ba wani kallon arziki ta yi mini ba. Hotel ɗin da muka je a ɗakin matar da na ji suna kiranta da Aunty B, na zauna ita kuma madam tana tare da mijinta baƙuwarta kuma ɗakinta daban. Ko abinci ban iya ci ba, ruwan zafi na sha nan na dinga kwara amai, hankalin Aunty B ya tashi nan ta kira Salima ta shigo ɗakin. "Ko dai yarinyar ta kwaso ciki ne na zo ina yawo da ita?" Wannan mummunar kalmar ta yi mugun dukar zuciyata, duk da ƙarancin shekaruna na san kalmar cikin shege mummunar kalma ce, kallonta na yi da jajayen idanuna da suka rine dan bala’i na ce mata. "Ni ba 'yar iska ba ce." Salima ta ce. "In ke ba 'yar iska ba ce amaye-amayen mene ne kike yi wa mutane? Ke ni ba za ki saka ni a masifa ba akwai jirgin da zai juya wallahi zan saka ki mayar da ke inda kika fito." Aunty B ta ce. "Haba ya isa Salima wacce irin magana kike faɗa haka? Yarinyar nan dai mai aikin ki ce, a gidan ki take zaune ta yaya za ta yi ciki bayan kuna cikin gida ɗaya?" "Na sani ko tana biye-biye da dare?" Ni tun da uwata ta haife ni ba'a taɓa faɗa mini mummunar kalma irin wanda madam Salima take yaɓa mini yanzu ba. "Ni ba 'yar iska ba ce wallahi, ni ba 'yar iska ba ce. Allah sai ya saka min... Ko rufe baki ban yi ba wani aman ya sake ƙwace min salati da sallallami suka ɗauka. "Kin gani ko Aunty B? Ni dai wallahi ba za a saka ni a uku ba, gwara tun wuri ta koma inda ta fito." Ni dai tun da na miƙe da niyar barin ɗakin hajijiya ta ɗibe ni ban sake sanin inda kaina yake ba sai farkawa na yi na ganni kwance gadon asibiti. Littafin Zinariya na kuɗi ne, za ku tuntuɓi wannan Number ta WhatsApp domin mallakar naku. ₦500. 09079740079 Maman Faruk. [30/11, 3:49 pm] ༺𝐀𝐘𝐒𝐇𝐀 𝐉𝐁༻: *...ZINARIYA* _Romantic🌹_ ® AYSHA JB Farin Jini Writer's Asso.. 5&6 Yunƙurawa na yi da niyar tashi nan na ji ni shakaf, zaro idanuwa na yi da sauri ina ƙoƙarin miƙewa da ƙarfi dan na ji wani abu mai ɗumi yana bin tsakanin cinyoyina. "Na shiga uku na! Me zan gani? Wayyo Allah an yanka ni! Wayyo Innarmu an sayar miki da Zinariya." Ihu nake kurmawa da iya ƙarfi na, dukkaninsu suka shigo ɗakin a rikice A'isha tana faɗin. "Ke dalla rufewa mutane baki duk kin cika mana kunne... "An yanka mutum sannan a ce kar ya yi kuka? Na rantse da Allah sai an dawo min da jinin jikina tare da naman da aka ɓantala a cinyata, na rantse ba zan yarda da wannan muguntar da ake shirin yi mini ba." Na ƙarasa maganar ina hararan su tare da murguɗa baki. "Iko sai lillahi, ke kuma Salima wacce aka ɗauko miki kenan? Allah shi kyauta." Cewar Aunty B, Salima da shigowarta kenan ta ce. "Ba naman cinya ba, kanki za a cire mayya da idanuwa kamar na mujiya, yarinya duk ta ishi mutane, ni da na san haka kike da hauka ina zan ɗauke ki aiki? Ai wallahi ki sauko ki zo ki wuce dan daga nan za a mayar da ke inda aka ɗauko ki." "Na rantse da Allah babu me ƙarfin halin da ya isa ya cire mini kai, kuma sai an biya ni kuɗin albashina na wannan watan dan Innata ta ce ba a tura musu kuɗi ba. Ko a ba ni kud’ina ko kuma wallahi na hana mutum sukuni." Tsaki ta yi tare da barin ɗakin, Aunty B, ta ce. "Ke da'alla bar shashancin nan, girma ne ya zo miki... "Girma? Wane irin girma ne bayan kuma wannan girman da nake da shi? Ke ki kalleni ɓakutuwa na ciko ta ko'ina... Tagumi Aunty B ta yi tana kallon Zinariya, ga abin dariya amma takaicin halinta ya hanata darawa. Hannun Zinariya ta kama suka shiga toilet ta ba ta auduga tare da nuna mata yadda za ta yi, da yatsu biyu ta ɗaga audugar tana mishi kallon mamaki. "Eyye! Iko sai Rabbu! Wannan bala'in kuma daga ina? Ni ce zan saka wannan a jikina kalan aje a mini satan kayan hanjina? O'o wallahi ba ni iya wa da wannan abar." Riƙe da haɓa Aunty B ta ce. "In ba ki saka ba haka za ki yi ta yoyo... "Yo me ye a ciki? Ba gwara jinin ya yoye ba da in tara da wannan abar a zo a yi mini warwason kayan hanji." "Ke fa da kanki za ki yi floshing ɗin shi idan kin gama.. "Fulo me? Eh lallai yadda za a ji daɗin kwashe 'yan hanjin kenan." Da Aunty B, ta ga ji da shirmen Zinariya fita ta yi daga toilet ɗin. "Ni na rantse ba zan saka wannan abar ba." Ta ƙarasa maganar tare da yin wurgi da shi. Ɗankwalin kanta ta cire tare da rabawa biyu ta cusa ɗaya tare da mayar da ɗayan kanta, tana murguɗe-murguɗen baki ta fito. Ko da ta yi arba da abinci ba ta tsaya tambayar na waye ba ta ɗauka ta fara ci, Aunty B, ta miƙo mata magani tana gamawa suka bar asibitin zuwa masaukinsu. Da yamma suka ɗunguma zuwa asibitin da za a yi wa Salima aiki inda likita ya yi mata gwaje-gwaje tare da ɗora ta a kan maganin kafin nan da kwana biyar za a yi mata aiki. Ita dai Zinariya an barta da yatsine-yatsine saboda warin asibitin ya ishe hancinta. Da lokacin sallar magariba ta yi ta je ta yi za ta yi sallah, Aunty B ta ce. "Babu fa halin yin sallah 'yar nan." Sheƙeƙe Zinariya ta kalleta tare da haɗa kai da wuya tana faɗin. “Kamar ya babu halin yin sallah? Kafurta ni kike son yi?" Aunty B ta ce. "Ai ba maraba, duk wanda yake cikin wannan yanayin bambancin shi da kafiri kaɗan ne... "Yanzu kina nufin na fita daga musulunci ko?" "Shakka babu." Riƙe haɓa Zinariya ta yi tana faɗin. "Taɓɗijam! Lallai sai na yi shari'a da duk wanda ya yanka min cinya." Zama ta yi shuru tare da rafka tagumi da hannuwa biyu tana tunanin hanyar da za ta bi don ta koma gida, ita gaskiya ba za ta iya ci-gaba da zaman wannan wurin da aka kawota ba. Tana zaune tana mita cikin ranta har ta fara barci a zaune, Aunty B ce ta tashe ta ganin yadda take gyangyaɗi. Bayan kwana biyu ta samu tsarki a cewarta ba za ta fara sallah ba sai ta yi wankan shiga musulunci, haka kuwa aka yi domin sai da ta yi wankan kafin ta fara sallah. Yanzu ta tsiri fita farfajiyar hotel ɗin ne don ta ce ba ta iya zaman wuri ɗaya, saboda baƙin hali irin na madan Salima haka take saka ta wanke musu toilet da gyaran ɗaki bayan kuma akwai ma'aikatan da suke gyarawa, amma haka ta hana su ta ce ita tana da mai aikinta. "Dan baƙin hali a yi ta saka mutum aiki bayan ga su nan da ma'aikatan su, ko abinci ta ci sai dai ta saka mutum ya zo ya kwashe kwanuka ya fito da shi." Zinariya ke magana tana tafiya har ta fito wajen hotel ɗin, lokacin ƙarfe tara na dare ta tsaya gaban wani shago tare da harɗe hannuwa tana kallon yanda mutane ke ta harkokinsu ba mai shiga sabgar wani. Gefen shagon ta je ta tsaya tana kallon wuta mai launi da ke juyawa yana haskawa ilahirin kayan shagon, tsawon minti uku tana nan tsaye ba ta ankare ba sai ji ta yi an fisgota da ƙarfi tare da toshe mata baki aka tura ta cikin mota, mutsu-mutsu take yi tana ƙoƙarin ƙwacewa daga riƙon da aka yi mata amma ina, ji ta yi an shaƙa mata abu a hanci wanda tun da ta shaƙa ba ta sake sanin inda kanta yake ba sai bayan kwana uku da aka watsa mata ruwa masu sanyi ta buɗe idanuwa a firgice da ihu, na tsinci kaina cikin wani ɗaki mai girma da faɗin gaske. A lokacin da na yi arba da yara tsarata da waɗanda ba su kaini ba cikin mummunar shiga hankali na ya yi mugun tashi, ina kallon yanda ake yage kayan jikinsu ana duba halittar su, nan na ji cikina ya sake ɗurar ruwa, "Shi kenan ta faru ta ƙare! Ta tabbata dai wannan matar sayar da ni ta yi, wayyo Innata..." Gabaɗaya sai suka juyo suna kallona, matar da na ga tana duba ƙirjin yaran na ga ta nufo inda nake tana ɗaga hannu alamar me ya faru? Kafin ta fara magana da harshen da ba zan iya cewa ga abin da na tsinta cikin maganganunta ba. Mannewa na yi jikin bango yayin da jikina ɗauki mugun kakkarwa. "Innalillahi ina aka kawo ni? Ina ne nan?" Tambayar da nake ta yi kenan cikin ihu da hayagaga, amma duk cikin waɗannan matan babu wacce ta yi zarrar ba ni amsar da nake son ji, ita tana nan tana wasu yarukan da ban gane kansu ba, yayin da ni ma nake yaren da na fi ƙwarewa akanta, ina kallon yanda ake yi wa yara 'yan ƙananu yara alluran da ban san ko na mene ne ba. Ɗirka-ɗirkan mata ne guda biyar masu ji da ƙarfi suke finciko yara tare da danna musu allurori, idan kuwa ka ƙi ba da haɗin kai da duka ake haɗawa, yau ni na ga bala’in da ban taɓa gani ba tun da nake a rayuwata. Ina kallo da zaran an gama tsikara musu allura zubewa suke yi a ƙasa suna ihu da birgima wanda daga ƙarshe sai su ɓingire da barci daga haka sai a ɗauki yaran a fita da su zuwa wani ɗaki inda nan ne za a kula da su a dinga ba su cimar da zai ƙara musu lafiya ya sake fitowa da halittar jikinsu. Cikin sati biyu, kafin a fita da su zuwa wani gida inda a nan ne za a baje kolinsu kowa ya zaɓi wacce ranshi ya yi masa. Cewar matashiyar da ke zaune a gefe na, cike da razani mai haɗe da ɗumbin mamaki nake kallonta sannan na matso kusa da ita ina faɗin. "Ke Bahaushiya ce?" Ture ni ta yi da hannunta tare ta sunkuyar da kanta ƙasa tana faɗin. "Idan kina son kanki da lafiya karki yarda ki zo kusa da 'yar'uwarki ko ki nuna jin ƙai da tausayinki gare ta." Idan kuwa aka fahimci mun san yaren juna ko wata shaƙuwa ta fara shiga tsakaninmu shi ma wannan wani hukunci ne mai zaman kansa. Dan haka za a wurga ki a ɗakin gardawan maza su yi miki wulaƙancin da sai kin kai wata kina jinyar kanki, gwara ki ci gaba da yi musu yaren da kika iya kafin ki fahimci nasu yaren." Shuru na yi ina juya wannan mugun lamarin cikin zuciyata. Sai da mata suka fita kafin ta ɗago kai, nan na ƙare mata kallo, ita ma dai yarinya ce amma za ta kai 19 zuwa 20. Ga ta fara tass kyakkyawar Bafulata, saɓanin ni da nake nan baƙa. "Yau kwananki biyar kina cikin barcin da aka saka ki, ke kuwa wane ganganci ne ya kawo ki wannan duniyar da take cike da zalunci haɗe da son zuciya? Kin san rashin imanin da ake nunawa 'ya'ya mata kuwa musamman mu da muka fito daga Nigeria? Me ya kawo ki Japan har da za ki faɗa harkan karuwanci... "Ya Subhanallah! Karuwanci? Ni da nake Egypt me ya kuma nake yi a nan? Ni fa daga tsayawa a bakin shago na ji an toshe min baki tare da fisgoni ban sake fahimtar komai ba sai yanzu da na buɗe idanuwana na tsince ni a nan." Wani irin dariya ta yi tare da faɗin. "Sayar da ke fa aka yi, kamar yadda ake safara daga Nigeria haka ke ma aka yi miki... "Ba shakka wannan muguwar matar za ta aikata kamar yanda ta faɗa." "Wace ce?" "Madam Salima, matar da nake yi wa aiki, mun zo ne da sunan za ta karɓi magani ne ko za a mata aiki ne ni ban sani ba, wato shi ne wannan matar za ta yi safarata zuwa nan, shi ne za ta buga mini tambarin da har na mutu na bar wa dangina da zuri'ata mummunar tabon da ba zai taɓa goguwa ba kenan? Wai mai ya sa imani ya yi wa mutane ƙaranci ne?" "Ba ki da iyayen da za su tsaya miki ne?" "Ni da nake 'yar talaka, daga dangin uwa har na uba, Innarmu ke ɗawainiya da mu domin babanmu ba ruwan shi da sauke nauyin iyali, Innarmu ke fita ta nemo mana abin da za mu ci a haka ta saka mu makaranta mu huɗu, kin san hannu ɗaya ba ya ɗaukar jinka, dole dukanmu karatun ya tsaya daga Firamare, yayuna mata kowa na neman kuɗi don a taru a ruwafa juna asiri wannan dalilin ya sa ni ma na fara aiki fa duk don abin ya yi wa Innarmu sauƙi, Innarmu na son mu, haka ma babanmu ba ya ƙaunar wani abu ya taɓa mu amma hakan fa ba shi zai sa ya saya miki ko da takalmi ba ne idan sallah ta zo, duk ya bar ɗawainiyar kan Innarmu. Ban san halin da za su shiga ba idan suka fahimci ba na nan." Numfasawa na yi kafin na ci gaba da faɗin. "Babanmu ba zai taɓa barin madam Salima ba muddin ya ji labarin ta sayar da ni, domin kuwa za ta sha terere dan duk inda ya zauna sai ya yi wannan batun." Kallon matashiyar na yi jin ta tuntsure da dariya. "Ba fa zai iya shari'a da masu kuɗin nan ba, ƙarshe ma za ta iya cewa ita ba ta ma san wata mai aiki ba ke dai ki yi addu'ar Allah ya fitar da ke. Littafin Zinariya na kuɗi ne akan ₦500. Za ku tuntuɓi wannan Number ta WhatsApp domin mallakar naku. 09079740079 Maman Faruk. [30/11, 3:49 pm] ༺𝐀𝐘𝐒𝐇𝐀 𝐉𝐁༻: *...ZINARIYA* Romantic🌹 ® AYSHA JB Farin Jini Writer's Asso.. 7&8 Gyara zama na yi ina kallonta sanan na ce. "To ke yaya sunanki? Me ya kawo ki nan? Su kuwa waɗannan azzaluman babu hukumar da za ta dakatar da su ne ko ta kama su? Oh ni na shiga uku, shi kenan ba zan sake ganin Innarmu da babanmu ba? Allah sarki yaya Fadila, Allah sarki yaya Radiya shi kenan an ɗauke muku 'yar auta... "Kina da abin dariya wallahi, bari na ba ki labarin wannan ƙasar da ta yi ƙaurin suna. A Japan, ana fataucin mutane ne da nufin yin lalata da bautar da su kamar bayi a ƙasar, Japan ƙasa ce ta asali, wadda ake yawan ziyarta, haka kuma ƙasa ce da ake safarar 'yammata musamman masu ƙananan shekaru don mai da su karuwai a yi lalata da su ba bisa son ran su ba. 'Yan ƙasar Japan, musamman mata da ake yin safarar su ta hanyar mai da su karuwai da ƙarfi da yaji a cikin Japan da kuma zuwa wasu ƙananan ƙasashen waje. Ana safarar waɗanda suke daga ƙasashen waje zuwa cikin ƙasar japan. Yara kanana, da mutanen da suka fito daga dangi marasa ƙarfi wato waɗanda talauci ya musu katutu sun fi fuskantar matsalar fatauci. Ana yaudarar waɗanda aka yi fataucinsu da manufar kasuwanci, ana yi musu barazana da tilasta musu yin karuwanci. Masu safarar mutane waɗanda suka kamasu suna ƙwace fasfo ɗinsu da takardun banki da duk wasu muhimman takardun da suka shafe su, ana yawan ɗaura musu basussuka don su biya su fanshi kansu daga halin da suke ciki. Ana raunata su idan suka ƙi amincewa, kina kallon yanda ake dukan waɗannan yaran, to haka suma manyan ake musu, sannan ana yi musu barazanar kisa kuma da yawa daga cikin waɗanda aka yi safarar su suna kamuwa da cututtukan da ake ɗauka ta hanyar jima'i, da fyaɗe, kuma suna rayuwa a cikin yanayi mara kyau rayuwar ƙunci da wahalhalu. Wasu idan suka samu ceto ma'ana idan suka tsira suka gudu suna fuskantar wariya, daga jama'a a dinga ƙyamar su. A irin wannan yanayin baƙinciki kan sa har suna yunƙurin kashe kansu. Akan ɗauke su hotuna a lokacin da suke tsirara sai a watsa hotuna a yanar gizo don muzanta su". Riƙe haɓa Zinariya ta yi tana faɗin. "Bala'i! Lallai ana shege a duniya, abin da muke ji a labarai yau dai gamu cikin yanayin, to su kuma masu fataucin daga ina suke?" " Masu fataucin maza da mata a Japan sun fito ne daga wurare dabn-daban. Masu safarar mutane galibin su membobi ne na ƙungiyoyin masu aikata miyagun laifuka, suna haɗuwa ne su cure waje ɗaya don samun sauƙi wajen aikata miyagun Laifuka. suna da alaƙa da ƙungiyoyi da dama, suna da ɗaurin gidi daga fannin manya 'yan ƙasan, domin suna ba su kaso mai tsoka daga abin da suke samu. Wannan dalilin ya sa suke gudanar da harkokinsu hankali kwance ba su da haufin komai domin babu wanda zai yi musu shamaki ko karan-tsaye bisa kasuwancinsu. Hatta gwamnatin ƙasar muryarta ba ta isa ta yi amo ba... "To amma ke mai ya fito da ke? Ki ba ni labarin ki, yaya sunanki?" "Hinduu, sanin labari na kuma ba zai ƙare ki da komai ba. Don gudu na yi daga gida na shigo duniya saboda za a tilasta ni yin rayuwa da wanda ba shi ne zaɓin zuciyata ba, ba nan na fara zama ba. Sai da na yi rayuwa a Thailand kafin ni ma aka sayo ni zuwa nan." Jinjina lamarin Zinariya ta yi cikin zuciyarta kana ta ce. "Kuma kema an yi miki allurar ne?" "Ba ki ji na ce miki sai da na fara rayuwa a Thailand kafin na zo nan ba? Ai tun a can an riga da an yi mini komai, har ciki na yi aka cire, daga ƙarshe aka yi mini tsarin iyali.. "Aka cire ciki kuma? Ta yaya? Mene ne kuma tsarin iyali?" Zinariya ta faɗa cike da zallar yarinta. "Ina nufin ni na yi mu'amula da maza ba so ɗaya ba ba so biyu ba har na samu ciki na haihuwa, sai aka zubar da shi, aka kuma yi mini allurar da zai hanani ɗaukar wani cikin." Shuru Zinariya ta yi domin duk ba ta fahimci abin da Hindu ke magana akai ba. "Aka yi miki ciki haka na haihuwar yarinya, kuma se aka zubar da cikin?" Ta faɗa tana dafe cikinta tare da ɗago hannu tana kwatanta yadda ciki yake idan ya yi girma ya fito. "Oh ni Zinariya ko yaya ake yin cikin oho" Kallon Zinariya Hinduu ta yi sosai domin ta lura har yanzu ba ta ma gane kan maganar da take mata ba. "Ba ki san yanda mata da miji ke kwanciyar aure ba?" Girgiza kai Zinariya ta yi alamar a'a, "Kin je islamiyya kuwa?" Zinariya ta ce. "Wannan ai tambayar raini hankali ce, ni tun ina shekara sha biyu na yi saukar allo." Dariya Hindu ta yi sannan ta ce mata. "Okay." Zinariya ta ce. "Yawwa na tuna." Hinduu ta ce mata. "Me kika tuna?" Zinariya ta ce. "Kin ce an miki allura a can Telan yake ko ina? Kuma nan ɗin ma sai an yi miki wani allura?" "Duk cikin maganar iya abin da kanki ya iya riƙewa kenan?" Gyaɗa mata kai na yi, "Ai nan za su duba kafin su yi min. Idan suka fahimci ni ba cikakkiyar budurwa ba ce, ma'ana na yi sex da wani na miji, za su kaini ɗakin 'yanci ne kawai a yi mini gyaran jiki sai su fita da ni zuwa inda za a zo a ɗauke ni... "Me ye six kuma? Idan aka ɗauke ki ina za a kaiki?" Hinduu ta fahimci Zinariya ba ta san ma komai ba a harkar, wannan dalilin ya sa ta yi shuru zuciyarta cike da tausayin Zinariya, dan ta san muddin ta shiga hannun mazan garin Japan fasa ta za su yi, ba su iya bin mace da sauƙi ba. "Kin yi shuru... "Shh! Yanzu za a kawo mana abinci." Aikuwa tana rufe baki sai ga shi an buɗe ƙofar tare da shigowa da abinci, aka ajiye ma kowa na shi. Ga dai abinci lafiyayye amma ko burge ni bai yi ba. "Ki dai ci abinci, dan in kika ƙi ci haka za ki zauna da yunwa." Cewar Hinduu, kaɗan na tsakuri abincin na ture sauran. Na so mu ci gaba da hira amma sai Hinduu ta ce barci za ta yi, haka na ƙyale ta, washegari ma haka wannan gardawan matan suka zo suka ɗibi yara kusan goma dan gaskiya muna da yawa. Ranar da na cika sati cikin yaran da aka ɗiba har da ni, lokacin da aka zo ɗaukar sunana zuciyata ta tsinke, hankalina ya yi mummunar tashi domin na tsani yanda suke yage rigar mutum suna duba ƙirjinshi, cike da tsoron na kalli Hindu kafin a zo ɗauka na murya na rawa na ce. "Na shiga uku ina za a kaini?" "Za ki shaƙi iskar 'yanci mana, ke kam ki kwantar da hankali za mu haɗe ne in sha Allahu da zarar na fito." Daga haka Hinduu ta ɗauke kai ba ta sake min magana ba. Da suka zo ɗaukana na fara turjewa aikuwa matar ta ɗaga hannu da niyyar kwaɗa mini mari, nan na tsura mata idanuwa tare da tamke fuskata na tsuke baki ina jiran saukar mari, amma sai na ga saɓanin haka, cikin zuciyata na ce wallahi da kin mare ni kin ga yanda ake hauka. Yage himar ɗin jikina aka yi wanda tun da na zo da shi nake nanuƙe a jikina, ko wanka na yi ba na yarda na cire shi. Ina ji ina gani aka barke rigar jikina, nan suka ga ƙirjin sulum ba komai sai ɗan kan da ya fara tasowa. Kallon juna suka yi suna yare ga dukkan alamu sun yi mamakin ganin babu komai a ƙirjin. Haka suka danna mini allura har guda biyu, na daɗe ina jijjiga tare da jin gaɓɓai na suna sakewa kamar wanda ake kwance mini su kafin wani wani masifaffen barci ya yi awon gaba da ni. Sai tsakiyar dare sosai na farka nan na tsinci kaina cikin wani ƙayataccen ɗaki inda na ga 'yammata bila adadin suna ta harkokinsu, ina ta kallonsu ganin yadda suke ɗaure da ɗan ƙyallen ƙirjinsu yayin da suke sanye da wani ɗan mitsitsin siketi, tagumi na yi ina kallon galewar rayuwa dan wallahi ko gama saukowa cinyarsu siketin ba ta yi ba. Wani irin lafiyayyen abinci aka kawo min wanda tun da nake ban taɓa ganin irin shi ba, nutsuwa na yi na ci sosai ina karon 'yammatan ɗakin, wata mata ce ta zo ta riƙe hannuna zuwa toilet nan aka shiga wanke ni ba ji ba gani, kusan sati biyu ana min wani irin masifaffen gyaran jiki tare da wanke ni da ruwan turaruka. Gashi na da yake tufke aka warware shi, nan shi ma aka gyara min shi duk da ba wani yawa ne da shi ba amma yana da tsayi dan ya sauko har kafaɗata. Ƙirjina kuwa saboda fitinar shi da aka yi da shafe-shafen mayuka da magungunan dole ya fara fitowa har kana iya ganin shi ta cikin riga saɓanin da ba a iya ganin komai. Ni kaina ƙaunar kaina nake yi wallahi ganin yanda na yi masifar kyau, jikina har wani sulɓi yake yi, sai kallon kaina nake ina sake latsa fatata da ta murje ta yi fresh sai ka ce baƙar baturiya. (Ni kuwa na ce su Zinariya an samu na yi, sai a yi ta latsa jiki) Da dare ina zaune bayan na gama cin abinci na ɗauki wani riga mai ɗan mutunci daga cikin kayan da aka ba ni na sakawa ina ƙoƙarin sakawa sai ga matar da take yi mini gyaran jiki ta shigo ta karɓe rigar tare da miƙo min wasu kaya, buɗe kayan na yi na kalla tare da kallonta. "Me ye wannan? Me zan yi da ita?" Da ta fahimci abin da nake faɗa sai ta karɓi kayan tana gwada mini yanda zan saka. Innalillahi na ce ganin irin mugun kayan da ke jikina wanda ba shi da maraba da gidan sauro. Tsirara ziryan, dafe ƙirji na yi tare da kallon madubi ina faɗin. "Na shiga uku ni Zinariya, yau kuma haka na zama?" Jan hannuna matar ta yi zuwa waje inda aka saka ni cikin wata mota. **** Egypt. Neman duniyar nan a yi wa Zinariya amma ina, babu ita babu labarinta. Hankalin Salima ya tashi sosai amma da ta tuna Zinariyar ba zaman Egypt ɗin take so ba sai ta lauya zancen tare da faɗin dama can ba son zaman take yi ba shi ya sa ta gudu. Da wannan kalaman ta share batun Zinariya. Aunty B kuwa cewa ta yi. "Amma Salima sai yau na sake tabbatar da ba ki da hankali da imani, ta yaya 'yar mutane za ta ɓata sannan ki zauna hankalin ki kwance? Me za ki cewa iyayenta?" Salima ta ce. "Me kuwa zan ce musu wanda ya wuce na faɗa musu 'yar su guduwa ta yi, ni na ɓatar da ita? Dan Allah Aunty B ki ƙyale ni da wannan maganar." Mamaki ya cika Aunty B ta kasa yin wata magana, daga ƙarshe haka suka dawo bayan gama aikin da za a yi wa Salima. Dawowarta ba jimawa ta sa aka kawo mata 'yar aiki, amma ko wata ba a rufe ba ta kore ta saboda rashin kamun kan yarinyar, a haka ta dinga canja masu aiki ta kasa samun ƙwaƙƙwarar da za ta mata aiki ba tare da sun samu saɓani ba. Wani lokaci ta kan tuna Zinariya, duk da tana shiririta amma a hakan take mata aikin da ranta yake so, sai da babu ita take jin takaici, da zarar kuma ta tuna irin rashin kunyar da ta dinga yi musu sai ta ji gabaɗaya haushinta ya rufe ta, take kuma take kore tunanin Zinariyar daga zuciyarta. **** Uwaisu Sadi, wanda ake yi wa laƙabi da Malam Uwaisu haifaffen garin alƙaleri ne da ke jihar Bauchi, wanda tun fitowarshi cin rani bai sake waiwayar gida ba, yana da ilimin addini da na zamani wannan dalilin ya sa ake kiran shi malam Uwaisu kasancewar wani lokaci har bugun ƙasa yake yi kafin ya yi aure, bayan auren shi da Mardiyya sai ya daina da ya fahimci ba ta son sana'ar. Nan ya shiga 'yan buge-buge yana samo musu abin da za su rufawa juna asiri kasancewar ita ma iyayenta ba masu ƙarfi ba ne, amma duk da haka suna tallafa mata musamman da suka lura da ba wani aiki Uwaisu yake yi ba. Ita ma ba ta zauna haka ba, inda take sai da kayan miya a gida, a haka suka fara tara iyali inda hidimar ta fara yin yawa wanda daga ƙarshe Uwaisu ya zare hannu ya barta da ɗawainiyar yaran. Tsakanin Fadila da Radiya tazarar shekara guda. Fadila shekararta 19, Radiya 18, sai mai bi mata Zinariya mai shekara 16, kafin Ahmad wanda suke kira Madu shi kuwa shekarar shi 12. Yaran sun taso da farin jinin jama'a. Zinariya da Madu sune tsagerun gidan, hatta 'yan unguwa ba su bar su ba, ga shaƙiyanci da zolaya domin kuwa in suka saka mutum a gaba da zolaya haka za su mayar da shi mahaukaci, ga shegen kafiya da naci idan ka taɓo su. Malam Uwaisu na ƙaunar Zinariya sosai dan wani lokacin yakan saya mata abu ba tare da ya saya wa 'yan'uwanta ba. Wannan dalilin ya sa ba su jituwa da Madu, dan kishi yake muddin Baban su ya yi wa Zinariya abu bai yi mishi ba. Cikin haka watarana Zinariya ta ce lallai za ta fara aiki tun da su Radiya su ma suna gidan aiki, amma sai Innar su taƙi, tana ganin Zinariya ta yi ƙankanta da aiki, da ta dage lallai sai tana so ne ya sa Innar su amincewa. Ajiye wayar Inna ta yi tare da ƙwalawa Madu kira. "Je ka duba in babanku ya dawo ku taho tare." Bai kai ga ƙarasa fita ba suka ci karo da juna. "Yawwa baba da ma Innarmu ce take neman ka." "Ya labarin Zinariya? Ka je gidan ka duba ta?" Hannu Malam Uwaisu ya saka cikin aljihun rigar da ke jikinshi tare da tatare rigar ya zauna yana faɗin. "Ke kin ji maganar banzar da matar ta turo mai gadi ya faɗa min ne a lokacin da na je neman Zinariya?" "Me ta ce?" "Cewa ta yi wai wacce Zinariya ake nema? Shi ne na ce kamar yaya? Wai ai tun watanni uku da suka wuce Zinariya ta gudu daga gidan.... Zubur Inna ta miƙe dafe da kirji tana sallalami. Littafin Zinariya na kuɗi ne akan ₦500. Za ku tuntuɓi wannan Number ta WhatsApp. 09079740079 Maman Faruk. [30/11, 3:49 pm] ༺𝐀𝐘𝐒𝐇𝐀 𝐉𝐁༻: *_ZINARIYA...🌹_* Farin Jini Writer's Asso.. *For you Ishaq Nasir Abdallah Nasrulla 💔🌺* 9&10 "Ai ki kwantar da hankalinki Mardiyya ƙariyar iskanci suke ji, ba taƙamar su dukiya ba? Na san matakin da zan ɗauka dan wallahi sai sun fito min da 'yata, in ma sun je sun sayar da ita ne duk za mu sani amma wallahi Zinariya sai ta fito ba za ta salwanta ba, ai mai kamfanin S.S ne uban gidan nata." Zama Innarmu ta yi tana yarfe hannuwa tare da fashewa da kuka tana faɗin. "Wayyo Zinariya, wayyo 'yata, Allah ka dawo min da ita lafiya, Allah ka tsare min 'yata." Fita malam Uwaisu ya yi yana kaɗe babbar rigar shi bai zarce ko'ina ba sai police station, bai tsaya ina nan ba ya nemi masu watsa labarai nan aka dinga ɗaukar shi yana jawabin abin da ya faru, take gari ya ɗauka lungu da saƙo zancen ɓatar Zinariya ya baza ko'ina, nan 'yan jaridu suka buga labarai tare da ɗora hoton Zinariya da S.S. Inda ake zargin shi da ɓatan mai aikin gidan shi. Iyayen Zinariya na cikin damuwa da ƙunci musamman da hukuma suka wanke S.S daga zargin da ake yi mishi saboda rashin ƙwaƙƙwarar hujja dan ya ce bai san batun ɓatan wata 'yar aiki ba. *** ** Zare gilashin idanunshi ya yi tare da miƙewa da laptop a hannunshi ya nufi ɗakinta daidai ta fito daga wanka tana ɗaure da towel ta ji an turo ƙofar ɗakinta. Waigowa ta yi da murmushi tana faɗin. "Saifu yau kai ne a ɗakina... Shuru ta yi ba tare da ta ƙarasa sauran maganarta ba ganin ya nufi kan bed ɗinta tare da ajiye laptop ɗin ya harɗe hannuwa a ƙirji yana binta da kallo fuskarshi a haɗe. "Wani irin shashanci ne wannan Salima? Akan wani dalili ne za a dinga yaɗa hotona a social media ana faɗan wasu maganganu? Girma kike amma kullum cikin jawo min magana kike, kullum case ɗinki da masu aiki, abin bai tsaya ina nan ba har ya zo kaina yana shirin shafan kasuwanci ne? Ita yarinyar da ake maganar na ɓatar da ita yaushe ta yi aiki a gidan nan? Na santa ne da za a dinga alaƙanta ni da ita?" Matsowa ta yi kusa da shi tare da faɗin. "Duk fa ba abin ɗaga jijiyar wuya ba ne, wannan wata ƙaramar alhaki ce kawai ban ma san yanda aka yi har maganar ta je media ba amma zan yi wa abin tufkar hanci, bari na kira gidan jaridar... "Wait malama." Tana ƙoƙarin ɗaukar wayar ta ji furucinsa. "Saifu malama fa na ji kana cewa? Me ya shiga kanka ne yau da ka zo kana kiran sunana gatsau? Hakan bai maka ba har da kirana da wata malama... "Tambayar ki nake wata yarinya ce wannan?" Ya faɗa cikin ɗaurewan fuska alamun babu wasa. Dafe kai Salima ta yi cikin alamar gajiyawa da zancen sa kafin ta zo ta kamo shi da nufin su zauna saman bed ɗin tana faɗin. "Kana ji ne Saifu, ka bar wannan maganar na ce zan yi magana... Ƙwace hannuwanshi ya yi tare da miƙewa cikin kausasa harshe ya ce. "Salima! Salima!! Salima!!! Sau nawa na kira sunanki?" Cike da mamaki ta ce. "Sau uku ka kira cikin kausasa harshe." Gyaɗa kai ya yi tare da faɗin. "Kin ga wasa saman fuskata?" Girgiza mishi kai ta yi alamar a'a. "Ba na son kina min gardama, na gaji da matsalolin da kike jawo min, me ye alaƙar ɓatar wannan yarinyar da ke?" Rau-rau ta yi da idanuwa alamar za ta yi kuka domin ya ba ta mamaki kamar wanda aka sauya mata shi. "Lokacin da muka je Egypt ne shi ne... Sai kuma ta yi shuru ba ta ƙarasa ba tana kallon fuskarshi dan ta firgice ganin yanda ya tsare ta da idanuwa. "Shi ne me? Ki tafi kan magana ki daina min magana a gajarce." Ya faɗa tare da zaunar da ita yana sassauta fuskarshi don ya ga kamar ta razana da yanayin shi. "Tun da ta fita ba a ganta ba ni na manta ma da maganar zuwan babanta ne ya jawo wannan fitinar har ake ƙoƙarin ɓata sunanka." "You see? Kin ga irin ta ko? Matsalar ke ba ki da hankali ne wani lokaci, sai ki dinga abu kamar ba musulma ba, ta yaya za ki ɗauki yarinya ki tafi wata ƙasa da ita sannan ta ɓata ba ki ɗauki wata mataki ba kin dawo maimakon ki nemi iyayenta sai kika yi biris, yanzu kin zo kina cewa ƙaramar alhaki, idan 'yar ki ce aka yi wa haka za ki ji daɗi? Yanzu haka ba ki faɗawa baban nata magana mai daɗi ba dan na san halin ki rai." Share hawayen da ya zubo mata ta yi tana faɗin. "Saifu yanzu akan wata banza 'yar matsiyata kake ɗaga min murya har kana danganta ni da mara hankali?" "Ke ba ki san ba ki da hankali ba? Saboda ba ki san zafin haihuwa ba shi ya sa ba ki damu ba, su da suka san zafinta ai sun fito nemanta... "Dakata Saifullah! Ba zan jure waɗannan kalaman da kake jifata da shi ba, ka fito fili kawai ka faɗa min Salima na ga ji da zama da ke tun da ba ki haihuwa, ka daina wani ƙunbuya-ƙunbuya kana yaɓa min magana." Laptop ɗin shi ya ɗauka tare da yin hanyar ƙofa yana faɗin. "Wannan kuma ke kika faɗa ba ni ba, idan kina son kanki da lafiya ki samo musu 'yar su, babu ni cikin rashin imanin nan, dan bazan shiga cikin case ɗin nan ba." Yana fita ta fashe da kuka tana faɗin. "An ya kuwa ba canza min Saifu aka yi ba? Yaushe yake magana mai tsayi har haka? Yau ni ce Saifu yake yaɓawa baƙaƙen kalamai?" Ɗaukar waya ta yi da sauri ta kira police station ɗin da aka kai ƙorafi cikin minti uku ta sa aka yi canceling case ɗin. Gidan jaridar da suke ta yaɗa hotuna su ma sai da ta kira su nan take aka goge hotunan shi aka juya zancen zuwa wani daban. "Akan wata banza mijina zai zo yana ɗaga min jijiyar wuya humm." **** * * "Taɓɗijam! Abun bai tsaya iya nan ba har da ɓata suna? Yanzu Zinariyar tawa ce ta tafi yawon duniya? Na shiga uku ban lalace ba." Inna ta faɗa tare da fashewa da kuka. Ran malam Uwaisu ma ya ɓaci sosai musamman da mutane suke yi mana wani irin kallo suna faɗin 'yar shi ta je yawon duniya ne daman ya zo yake son yi wa S.S sharri. ★★ ★ "Wai, aljannar duniya! Ji yanda aka ƙawata falo da kayan more rayuwa? Lallai masu kuɗi suna jin daɗi a duniyar nan." Zama ta yi a bakin gado tana ci gaba da kallon ɗakin da ya tafi da tunaninta. Motsin da ta ji ya sa ta juyawa da sauri tana kallon wanda ke tsaye a gabanta. Tun daga ƙasa ta fara kallon dogayen fararen 'yan yatsun shi har ta haura da idanunta tare da watsawa cikin na shi, yana ɗaure da guntun towel a ƙugunshi ta ɗauke idanunta tare da faɗin. "Kai kuma fa malam daga ina?" Cikin guɓatacciyar Hausar da ba ta gama kama bakin shi ba ya ce. "Ni da na ganki a zahiri ma kin fi min kyau akan yanda na ganki a hoto." Ya yi maganar tare da zama kusa da ita. "Sunana Mohan, ke fa yaya sunanki?" Da mamaki na ce. "Kai ma Bahaushe ne?" Girgiza mata kai ya yi alamar a'a sannan ya ce. "Kaɗan nake jin Hausar kasancewar ina hulɗa da Hausawa." Taɓe baki Zinariya ta yi tare da faɗin. "To kai ba ka da kayan sakawa ne na ganka a haka?" Murmushi ya yi dan ya lura yarinyar akwai shiririta sosai, musamman da take magana tana nuna shi da hannu tare da taɓe bakinta." "Ban iya kwanciya da kaya ba ne... "Iyye! Ji wani sanabe, sai da me kake kwanciya?" Hannuwanta ya kamata yana murzawa cikin nashi tare da tsurawa ƙaramin bakinta ido. "Za ki yi min yi min tausa?" Shuru Zinariya ta yi tare da sunkuyar da kai. "Makuɗan kuɗaɗe na biya don na kasance da ke na tsawon lokaci, ba na son gardama dan babu shi cikin tsarin kasuwancin mu, na lura kamar ba ki san komai ba, zan biki a hankali ta yanda za ki ji daɗin rayuwa da ni, ba zan takura ki ba, amma za ki yi duk abin da na ce miki." Gyaɗa mishi kai ta yi alamar amincewa, "Zo mu je ki ci wani abin... "A ƙoshe nake." Zinariya ta fad'i hakan tare da matse 'yan yatsun hannunta. "Ya sunanki?" "Zinariya." Murmushi ya yi tare da rage hasken wutar ɗakin ya haye gadon, "Zo ki ba ni labarin ki." Shuru ta yi na wasu daƙiƙi kafin daga baya ta ce. "Ni ma ban san labarina ba, sunana kawai na sani." Jawota ya yi jikinshi yana shinshinar wuyanta tare da lumshe idanuwa, system ɗin shi ya kunna tare saka mata video ya ce. "Ki kalli yanda ake massaging sai ki yi min." Ido ta tsura mishi ganin yanda matar take bin jikin mutumin da wani mai tana shafe shi ta ko'ina, nuna mishi system ɗin ta yi tana faɗin. "Wannan dogon abun da ya miƙe kuma mene ne da waɗancan mulmule biyun?" Cire towel ɗin jikin shi ya kai hannunta saman zalmalulunshi yana faɗin. "Kin gan shi nan." Riƙewa ta yi da kyau tare da matsewa tana faɗin. "Taɓ, sai ka ce ɗan bindi ai naka ba shi da girma irin wannan da baturiyar take taɓawa." Sake matse hannunta ya yi sosai saman shi yana nishi a hankali. Sannan ya yi magana cikin shaƙewar murya. "Me kike ce?" Hannunta ta zare tare da faɗin. "To shi wannan sandar me ya sa yake a miƙe har motsi yake yi fa?" Janyota ya yi ta faɗo jikinshi ya ruƙo ƙugunta tare da haɗe goshinsu, "Yana kwanciya mana, amma sai ya shiga ɗakin shi." "Ashe har da ɗaki yake da shi?" Ta faɗa cikin zaro ido, lips ɗinshi ya ɗora saman nata a hankali ya fara lasar su, za ta ƙwace jikinta ya fincikota nan ya cire mata rigar jikinta ya shiga lasarta kamar maye, Zinariya dai ba ta fahimci komai ba, ban da zafin da ta ji ƙirjinta na yi mata saboda matsarsu da Mohan ya dinga yi tare da tsote ɗan nipples ɗinta da suka fito, sai da ya gama matse ƙirjinta kafin ya dawo fuskarta, haɗe bakinsu ya yi yana tsotsar bakinta tare da zura harshen shi cikin nata. Ƙaramin siketin da ke jikinta ya zare cikin rawar jiki yana shafa mararta, buɗe ƙafafunta ya yi sosai tare da kai hannunshi ƙasanta yana ƙoƙarin duba hanya. "Washhhhh! Da zafi fa." Abin da ta ce kenan cikin rawar murya, cire hannun ya yi tare da zubewa jikinta ya matseta sosai yana nishi, mirginawa ya yi da ita tare da rike hannunta ya danna saman ɗan abin na shi da ya miƙe yana wasa da shi. Danne hannunta ya yi sosai nan take ya yi wani nishi sai ganin abu ta yi tsirrrr yana fetsowa, ɗauke hannu ta yi da sauri tana kallon yanda sandar na shi ya koma ya kwanta. A haka barci ya ɗauke su, sai ƙarfe shida suka farka, tare da ita ya shiga toilet nan ya fara ƙoƙarin yi mata wanka amma sai aka ɓige da matse-matse musamman ma ƙirjinta dan yanda suke 'yan fici-ficin nan abin burge shi yake yi. Turo baki Zinariya ta yi tare da faɗin. "Kai ohh! Ni fa ina jin yunwa wallahi." Murmushi ya yi tare da kissing bakinta sannan ya ce. "Ni kuma yunwar ki nake ji sosai, sai dai na ga kamar abincin nawa ɗanye ne shakaf bai hau wuta ba bare ya nuna." "To ni abinci ne da kake jin yunwata?" Mannata ya yi sosai da bawon wankan tare da lasar tsakiyar ƙirjinta. "Ai ke za ki fi abincin ma daɗi." "Ko?" Hannunta ya janyo tare da ɗaurawa saman abar ta shi da ta miƙe. "Ki min massaging na rage ruwa." Ya faɗa yana sauke numfashi. Shafawa ta shiga yi kafin ta fara up&down da shi hannunta na rawa saboda rashin sabo, Mohan kuwa daɗi ya sa shi gantsarewa har da gurnani, ba jimawa sai ga shi ya fara feshi. Kwanciya ya yi cikin ruwan yana mayar da numfashi, suna fitowa daga toilet ya nuna mata drowa shaƙe da kaya, haka ta ɗauki wani riga mai siririn hannun da bai gama rufe cinya ba ta saka. Fita suka yi zuwa wurin cin abinci ganin komai a kimtsa ne ya sa ta faɗin. "Amma gidan nan har da aljanu ne ko?" Zama ya yi saman kujera tare da buɗe drowan da ke kusa da firiza ya ɗauko abu a farin leda yana faɗin. "Masu aikin gidan ne suka yi komai." Tana kallon shi ya zuba wani farin gari saman table ɗin tare da kai hancinsa ya shaƙa yana lumshe idanuwa. "Me ye haka Mohan? Wani abu ne kake shaƙawa haka?" Buɗe idanuwa ya yi tare da jijjiga kan shi yana faɗin. "Ki ci abincinki." Abinci ta zuba ta fara ci tana kallon lokacin da ya kwantar da kanshi saman table ɗin yana barci. ** *** ** Buga table ɗin gaban shi ya yi tare da kiran sunan shi da ƙarfi. "Mansur!" Firgit, ya dawo cikin nutsuwarshi tare da sauke ajiyan zuciya, zama Saifullah ya yi tare da kallon Mansur ɗin cike da mamaki, "Ga dukkan alamu ka ƙulla abota da tunani." Shafa fuska Mansur ya yi tare da faɗin. "Ai dole, a wannan yanayin da nake ciki in ba tunani ba babu abin da zai ɗebe min kewa... "Saboda me?" Saifullah ya katse shi da tambaya. "Gaskiya na ga ji da irin abubuwan da Rufaida take yi min, a ce mace ba ta da cikakken lokacin da za ta zauna a gida daga yau ta je wurin bikin ƙawa, gobe tana wurin aiki jibi ta tafi family meeting ko taro buɗe shago ko wani abin, kuma fitar nan ba da Mufeed ake yi ba yaro ɗan shekara huɗu amma sam ba ta da mu da shi ba sai ta gantalar min da ɗa a gida ba wanka ba kulawar kirki, da abin ya ishe ni na yi magana shi ne ta sa aka kawo 'yar aiki ta dinga kula da gida tare da Mufeed, ga buƙatata ba biya min ake yi ba, kuma ban isa na yi magana ba ƙarshe sai ta hau dokin zuciya." Murmushi Saifu ya yi tare da faɗin. "Mata kenan, sai ka ci gaba da haƙuri su haka suke." Mansur ya ce. "Haƙuri?" "To Mansur in ba ka yi haƙuri ba me za ka yi?" Mansur ya ce. "Wallahi haƙuri na ya ƙare, wallahi aure zan yi, dan ba zan iya zama haka ba tare da kulawar mace ba." "Za dai ka haɗawa kanka zafin kai dai, me ye na wani batun ƙara aure a nan? Da dai ka ƙara haƙuri ka lallaɓa da matar ka da ya fi maka wani auren da za ka je ka ƙara kunna wata fitina." "Ni dai gaskiya ina cutuwa ba zan iya jurewa ba, tun da kai an yi ka ƙara aure ka ƙi, ka bar mu mu da muke da muradi mu yi." Taɓe baki Saifu ya yi tare da faɗin. "To Allah Ya taimaka." Daga haka suka canza akalar hirar zuwa ga kasuwancin su har zuwa lokacin da suka tashi. Da sallama Mansur ya shigo gidan yayin da Mufeed ya ta shi da gudu ya je yana mishi oyoyo, ɗaga shi ya yi sama yana faɗin. "Mommy ta dawo?" Girgiza kai Mufeed ya yi tare da faɗin. "Daddy ka ga Hamida ta yi min wanka har da sabon kaya ta saka min, kuma ta ba ni abinci na ci mai daɗi." Ɗan waigawa ya yi tare da kallonta sannan ya ce mata. "Sannu da ƙoƙari." Daga haka ya nufi daining da Mufeed ganin abinci ya zama ready, tuwon semo ne da miyar ɗanyen kubewa ya zuba ya ci, aikuwa ya ji daɗin abincin domin kuma ya ci sosai dan Rufaida ba nutsuwa take yi ta yi mishi girki mai daɗi ba sai dai ta yi tafasa sauke. Around 8 motar Rufaida ya shigo gidan, lokacin Hamida na ɗakin Mufeed tana lallaɓa shi ya yi barci, daga bakin ƙofar ta ce. "Har yanzu Mufeed ɗin bai yi barci ba?" "Yanzu dai barcin ya fara ɗaukar shi, barka da dawowa Hajiya." Amsawa Rufaida ta yi sannan ta ce mata. "Ki hauro min da abinci ɗakina." Hamida ta ce. "To hajiya." A falo ta ajiye jakarta tare da shigewa ɗaki, tana ƙoƙarin shiga toilet sai ga Mansur ya turo ƙofar ɗakin yana ɗaure da towel a ƙugunshi, "Ni ma dai wankan zan shiga dan na san abin da ya kawoka kenan, wai ma me ya sa ba za ka yi wanka can ɗakin ka ba sai nawa?" "To toilet duk ƙazanta ɗaki ba gyara ta yaya zan yi amfani da shi? Ki zo ki gyara min ɗaki dan na ga ji da ganin shi haka." Kafin ta yi magana sai ga sallamar Hamida, "Hamida ki ajiye abincin a falo ki je ɗakin Daddyn Mufeed ki gyara mishi yanzu." Amsawa Hamida ta yi tare da ajiye abinci ta nufi ɗakin Mansur ta fara gyarawa. "Ka je yanzu za a gyara maka ɗakin." Ta faɗa tare da shigewa toilet, ƙwafa Mansur ya yi tare da fita a ɗakin a nufi na shi, lokacin da ya shiga ɗakin Hamida har ta gama gyaran falo da bedroom, tsayawa ya yi yana kallon yanda yarinyar take aikinta a nutsu, har ta nufi toilet ba ta shi motsin shigowar shi ba, sai da ta gama ta fito nan ta iske shi zaune gefen bed, sunkuyar da kai ta yi tare da ficewa a ɗakin, da kallo ya raka bayanta kafin ya miƙe ya shiga bayin, nan ya gan shi tsaf, wanka ya yi tare da fitowa ya shirya ya nufi ɗakin Rufaida dan yau ba zai iya kwanciya ba tare da ya rage abin da ke tare a mararshi ba. Ko da ya shiga ɗakin ya same ta zaune ta ba je wasu takardu tana dubawa, ga kwanukan abincin a gefenta. Kwantar da kanshi ya yi saman kafaɗarta tare da faɗin. "Minti biyu mana Rufy ina son ganawa da ke." Haɗe fuska ta yi domin sarai ta fahimci abin da yake nufi. "Haba Mansur ba ka ga aiki nake yi ba?" Marerece mata ya yi tare da faɗin. "Dan Allah mana... "Okay jira ina zuwa." Ta ce mishi tare da zare jikinta, kishingiɗa ya yi saman bed ɗinta yana jiran zuwanta, har ya barci ya fara ɗaukar shi Rufaida na zaune ta na aikinta kuma ba wai ta manta ba ne tana sane ta share shi sai da ta gama abin da take yi kafin ta hayo gadon, rufe shi ta yi da blanket ta sumbaci gishin shi sannan ta sauka a gadon bayan ta ɗauka filo. A falo ta kwanta dan ta san halin shi sarai ko cikin daren ya farka zai iya nemanta, ita kuma ba za ta lamunta ba don ba ta son fitina. _Kun ce ina yi muku typing kaɗan, to yau dai ga shi an yi muku long page, saura kar na ga comments. Ni kuma zan yi ɗif idan ban ga sharhi ba._ Littafin Zinariya na kuɗi ne akan ₦500 za ku tuntuɓi wannan Number ta WhatsApp. 09079740079 Maman Faruk. [30/11, 3:49 pm] ༺𝐀𝐘𝐒𝐇𝐀 𝐉𝐁༻: *_ZINARIYA...🌹_* Farin Jini Writer's Asso.. *Don Allah ku bi labarin tun daga yanzu kar sai na yi nisa a dinga tambayar farko, ba zan juri tura littafi ta pc ba.* 11-12 Cikin dare Mansur ya farka tare da laluɓar wurin kwanciyarta nan ya ji wayam, zaune ya tashi da mamaki tare da kunna hasken ɗakin, bai ganta cikin ɗakin ba ma, falon ya fito nan ya iske ta kwance kan kujera. "Rufaida!" Ya kira sunanta tare da buga matashin kanta. Buɗe idanuwanta da suke cike da barci ta yi kaɗan tare da faɗin. "Wai me ye haka? Sai mutum yana cikin barci za a ta da shi." Cikin sanyin murya ya ce mata. "Ki tashi magana za mu yi... "Wane irin magana ne da tsakar daren nan?" Ta faɗa tare da nuna mishi wayarta. "Biyu da rabi fa." Bai sake mata magana ba ya yi wucewar shi, gyara kwanciyarta ta yi tana jan tsaki. Washegari da sassafe ta kira wayar Hamida tare da faɗa mata abin da za ta girka na breakfast, bakwai da rabi Hamida ta gama haɗa komai sannan ta nufi ɗaki don duba Mufeed, zama ta yi tare da shafo kanshi tana murmushi. "Mufeed ɗina har yanzu bai tashi a barci ba?" Buɗe idanuwa Mufeed ya yi yana murmushi. "Yawwa taso mu je in cire maka pampers sai na yi maka wanka da brush ko?" Hannu ya miƙa mata nan ta ɗauke shi tare da shigar da shi toilet ta yi mishi wanka tare da shirya shi cikin tufafi masu kyau ta ɗauke shi suka fito, lokacin da suka shigo falon Mansur na shirin fita ɗan dakatawa ya yi yana kallon yanda Mufeed yake dariya duk da bai san abin da Hamida take faɗa mishi ba amma ya ji daɗin ganin yanda Mufeed yake ta ƙyaƙyatawa. "Daddy... "Na’am yaron daddy, ka ga yanda ka yi kyau kuwa?" Murmushi Rufaida ta yi sannan ta ce wa Hamida ta kawo mata Mufeed, nan ya noƙe kafaɗa shi ba ya son zuwa wurin ta, "Iyye! Yau kuma ni ake yi wa haka? Mufeed Mommy ce fa?" "Ni dai a'a wurin Hamida zan zauna." Kallon ƙasa-ƙasa Mansur yake ta bin Hamida da shi wanda ita ba ta ma san yana yi ba, jaka Rufaida ta ɗauka tare da faɗin. "To ni dai na tafi sai na dawo." Bye-bye Mufeed ya yi mata yana dariya, ita ma dariyar ta yi mishi sannan ta fita, zuciya cike da saƙe-saƙe Mansur ya nufi wurin aikin shi, da yamma ya dawo gidan tare da zama a falo ya zuba abinci ya ci, fitowa Hamida ta yi riƙe da Mufeed tana yi mishi hira, tana yin arba da Mansur ta yi shuru tare da gaishe shi, ɗauke kai ya yi bayan ya amsa gaisuwar ajiye mishi Mufeed ta yi ta fara ƙoƙarin kwashe kwanukan da ya ci abinci, har cikin jikinta take jin idanuwan Mansur na yawo a jikinta, da sauri ta bar wurin zuwa kitchen, amma har ta shige bai daina binta da kallo ba. Cikin 'yan kwanaki Mansur ya takurata da ido, bini-bini ya dawo gida wanda ba komai ke dawowa da shi ba ban da ya ganta, ita dai tsoro yake ba ta saboda irin kallon da ya ke binta da shi kamar wanda zai cinye ta. A ɓangaren Mansur kasa sukuni yake yi da zaran ya kalli mai aikin shi wanda take kulawa da ɗan shi, ga zuciyar shi da ke ƙara fisgarshi zuwa gare ta. Ya rasa ma ta yanda zai je mata da buƙatar shi. After magrib yau ya shigo gidan, amma bai ganta a falo ba, direct sai ya wuce ɗakinta nan ya tarar da ita kwance da Mufeed a jikinta, tana sanye da doguwar riga wanda ya sauka mata zuwa guiwarta. Yayin da rigar ya bi jikinta ya lafe, tsaya wa ya yi yana kallon cinyoyyinta da suka bayya kasancewar riga ba mai nauyi ba ce, kamar an ce ta juya nan ta ga mutum tsaye yana ƙare mata kallo, wani irin zabura ta yi tare da jan bargo ta rufe jikinta da sauri. Zaburar da ta yi kuwa har sai da ƙirjinta suka motsa abin da ya sake ɗaga mishi hankali har ya lumshe idanuwanshi murya can ƙasa ya ce. "Idan kin gama lallaɓa ɗan naki ki zo ki gyara min ɗaki, kwana biyu ba a gyara ba." Yana gama faɗar haka ya fita a ɗakin. Ita kuwa saboda fitinar ta da ya yi da kallo ne ya hana ta zuwa ɗakin na shi, domin muddin ta je mishi aiki haka yake zama ya tasa ta gaba da kallo kamar wanda ya samu tv. Ƙatuwar himar ɗin da take sallah da shi ta saka bayan ta ɗora zani akan rigar da ke jikinta. Zuciyarta na bugawa ta tura ƙofar ɗakin ta shiga, ganin ba ya ciki ne ya sa ta yin hamdala cikin ranta, da sauri ta je ta rufe ƙofa tare da cire himar ɗin ta ajiye ta shiga aikin da ya kawota sai da ta gama tsaf ta juyo da niyyar shiga toilet nan ta ganshi tsaye yana ɗaure da towel duk ya ƙura mata idanuwa da sauri ta juya tare da nufar inda ta ajiye himar ɗinta amma ina, kafin ta ɗauka ta ji an riƙe mata hannu, runtsa ido ta yi ƙirjinta na bugawa kamar zai tsago ya fito waje. Shi kanshi kallon saitin ƙirjinta kawai yake domin ya fahimci yanda ta firgice da ganin shi. Kuka ta saka tare da faɗin. "Dan Allah ka yi haƙuri ban san kana ɗakin ba... "Shi kukan da kike yi na mene ne?" Kallon yanda yake riƙe da hannunta ta yi sannan ta yi magana hawaye na sake zubo mata. "Hannuna... "Bazan sake miki hannu ba har sai kin faɗa min dalilin ki na ƙin zuwa ki gyara min ɗaki har tsawon kwana biyu." Ya faɗa tare da tsura mata idanuwa, sunkuyar da kai ta yi sannan ta ce. "Ba na so in zo kana daƙin ne... "Saboda zan cinye ki ko?" Ya katse ta da faɗin haka yayin da ya matso daf da ita har suna iya jiyo numfashin junansu. Matsawa ta yi baya tana shirin zare hannunta daga riƙon da ya yi mata, shi kuwa Mansur ya ƙi sakin hannun sai matsowa yake yi, a haka har ta mannu jikin ƙofar toilet ɗin. Ɗayan hannun shi ya saka tare da dafe jikin bangon, Hamida kuwa kanta na ƙasa, taƙi ta kalli ko da fuskarshi ne. "Ɗago ki kalle ni Hamida." Maimakon ta ɗago kamar yanda ya buƙata sai ji ya yi ta sake fashewa da kuka. "Shi wannan kukan da kika dame ni da shi na mene ne?" "Dan Allah ka sake ni zan tafi Mufeed na ɗaki shi ɗaya." Tsurawa bakinta ido ya yi sannan ya ce. "Mufeed ya yi barci, kuma ba farkawa zai yi ba..."To ni zan tafi." Ta faɗa cikin rawar murya, "Sai kin haɗiye wannan kukan sannan zan barki ki tafi." Da sauri ta haɗiye kukan sannan ta ce. "To." Fuskarshi ya kai nata tare da sauke mata numfashin sa yana faɗin. "Shi wannan hawayen ba za a goge su ba? Kodayake zan lashe kayana." "Dan Allah ni ka bari kar a ganni, ka yi haƙuri kar ka yi min komai dan Allah... Ba ta rufe bakinta ba ta ji saukar harshen shi saman fuskarta, jikinta ya ɗauki rawa, jin haka ya sa shi rumgumeta gabaɗaya, "Ki yi haƙuri, na kasa lallashin zuciyata daga yin abin da take so, but ya ci a ce kin fahimce ni, ya kamata ki gane ina sonki, soyayyar ki ce tasa ba na iya riƙe kaina daga kallon ki... "Ba wai soyayya ba ce, so kake kawai ka yi amfani da kalmar soyayya ka cutar da marainiya, ba ni da uwa ba ni da uba. Daga ni sai kakata ta wurin uwa, tun buɗe idanuwana da ita na fara cin karo, ita take ta faɗi-tashi a rayuwata, yanzun kuma girma ya cimmata dalilin da ya sa na fito nema kenan don na riƙe ta ni ma na tallafa mata kamar yanda ta tallafawa tawa rayuwar, da yawa daga cikin ku kuna amfani da kalaman yaudara ne wajen ɓata rayuwar 'ya'yan mutane wanda daga ƙarshe wulaƙanta su kuke yi tare da tozarta su... Rufe mata baki ya yi tare da zare ta daga jikinshi. "Kar ki yi maga kuɗin goro domin kuwa ba duka aka taru aka zama ɗaya ba, za ki iya tafiya." Mansur ya fad'i haka tare da miƙa mata himar ɗinta. Da sauri kuwa Hamida ta fita tare da nufar ɗakinta ta rufo ƙofa. Shuru ta zauna tana tunanin yanayin da ta gani tattare da shi a lokacin da ta ce mishi yaudarar ta kawai yake son yi, ta lura da gaske sonta yake yi, sai dai babu dalilin da zai sa ta amshi wannan batun na shi bayan kuma tana zaune ne a ƙarƙashin ikon matar shi, ba ta rage ta da komai ba don har kyauta Rufaida tana yi mata ganin yanda take kula mata da ɗa, ta ya kuma za ta ɓige da soyayya da mijinta? Gaskiya ba ma za ta yi wannan kuskuren ba. Tun daga wannan ranar ta sake kame kanta ta yanda Mansur bai sake ganinta ba, dan ko gyaran ɗaki sai ba ya gidan take zuwa ta yi mishi, idan ta lura da lokacin dawowar shi ya yi da sauri take kammala dukkan abin da za ta yi ta shige ɗaki da Mufeed. A ɓangaren Mansur ya ɗauke mata ƙafa ne domin ta tabbatar da shi ba jikinta yake so ba kamar yanda take tunani, amma sai ya ga har tsawon sati uku Hamida wasan ɓuya take yi da shi, duk wani hanyar da zai bi ya ganta ta toshe shi saboda yanzu kulle kofar ɗakinta take yi, a ɓangaren shi da Rufaida ma abin bai sauya zani ba, ba ta da lokacin shi, da ya neme ta za ta ce mishi ta ga ji ita ta dawo ba ta huta ba zai ɗora mata wata gajiyar. Yau dai ka sa haƙura ya yi dole yaje mata da buƙatar shi dan a hannu yake ya yi haƙuri amma ina, ba zai iya jurewa ba shi ya san bala’in da yake ciki yau, aikuwa ya taki sa'a domin kuwa yana shiga ɗakinta daidai ta fito wanka ɗaure da towel, bai tsaya yi mata wata magana ba ya ɗauke ta tare da nufan bed da ita. "Kai Mansur me ye haka ne?" "Rufaida na ga ji, wallahi yau ba zan iya riƙe kaina ba. Ko so kike na fara biye-biye a waje ne? Ko tausayina ba kya ji tsawon watanni na jure dan Allah ki yi min haƙuri na yau... "Ni fa ina off." Ta faɗa tare da miƙewa, kamar zai fashe da kuka ya ce. "Dan Allah ki min wani abun, ko tsotsa ne ki yi ko zan rage abin da nake ji." "Tabɗijam, wannan ƙazantar ba fa za a yi ta da ni ba... "Dan Allah Rufaida ki daure, wallahi a hannu nake sosai." Juyowa ta yi tare da faɗin. "Ni fa ba zan iya wannan ƙazantar ba, please ka rabu da ni." Mayar da jallaɓiyar shi ya yi tare da faɗin. "Shi kenan na barki Rufaida ba zan sake zuwa miki da buƙatata... "Ai ba ka da wannan zuciyar Mansur, in dai kaine gobe ma za ka zo so nawa kana faɗan wannan kalmar." Bai sake mata magana ba ya fita a ɗakin, direct ya nufi ɗakin Hamida domin babu yanda zai yi dole ya je mata. Baiwar Allah tana kwance rumgume da Mufeed ta ji an zare Mufeed tare da ɗage rigar ta. Buɗe idanuwa ta yi da sauri tana ƙoƙarin yin magana ya toshe mata baki da nashi tare da yi mata nuni da Mufeed girgiza mishi kai Hamida ta shiga yi tana ƙoƙarin ƙwace bakinta amma ina, Mansur ya makance so kawai yake ya samu nutsuwa, tsotsar bakinta yake yana fitar da numfashi kamar mayunwancin da ya daɗe bai ci abinci ba, (Ni kuwa na ce ai babu maraba domin an daɗe ba a haɗu ba) Cikin fitar hayyaci ya yage rigar jikinta tare da shafo tsayayyun nonuwanta jikinshi na rawa, hawaye ne ya dinga gangaro mata tana ta girgiza mishi kai tana son ƙwace wa amma ya ƙi ba ta wannan damar, jin yanda ƙirjinta suke cike da madarar baudurci ya sa shi sake susucewa ya zare bakinshi ya ɗaura kan ƙirjinta yana jan numfashi, matsansu ya yake yi sosai tare da cika bakin shi da ɗaya yayin da ya yi wa ɗayan kyakkyawan riƙo, wani irin kuka ta sake mai sauti. "Ka ji tsoron Allah karka ɓata min rayuwa, ka tuna kai fa namiji ne, kuma uba, ka tuna duk abin da ka yi za a yi maka... Ɗago kanshi ya yi tare da ƙura mata idanuwa ga mamakinta sai ta ga ƙwalla cike cikin idanuwanshi. "Ki yi haƙuri Hamida da yanayin da nake miki, wallahi a buƙace nake, idan ban samu nutsuwa ba zan iya mutuwa matata ba ta da lokaci na, Rufaida ba ta da lokacin kulawa da ni dan Allah ki tallafe ni... "Ban taɓa aikata abin da kake son yi da ni ba, ka yi haƙuri, ka ambaci Allah in sha Allahu zai kawo maka sauƙin abin da kake ji... "Za ki aure ni? Dan Allah ki amsa min da e, wallahi ba zan taɓa cutar da ke ba, ba zan taɓa yaudarar ki, mafita nake nema wa rayuwata, ki aure ni ba tare da Rufaida ta sani ba. Zan je har wurin kakar ki na nemi auren ki. Dan Allah Hamida kar ki ce a'a." A tsora ce Hamida ta ce. "Wallahi ba zan iya ba, ta yaya zan aure ka ba tare da matar ka ta sani ba? Ni ba zan iya ba, kowane ƙwariya da abokin... Tun kafin ta ƙarasa maganar Mansur ya dakatar da ita da faɗin. "Kina son ɗana amma ni ne ba kya so? Kina ƙaunar Mufeed ya kamata ki ƙaunaci mahaifinsa wallahi na yi miki rantsuwar ba zan taɓa juya miki baya ba." "Daddyn Mufeed ba zan iya kasada da rayuwata ba, ba zan iya aure sirri ba." Kallon ƙirjinta ya yi ya kuma kallon ƙugunta ya dawo da duban shi gare ta sannan ya ce. "Na kalla komai, na kalli sura da baiwar da Allah ya yi miki, ta yaya zan bar wannan kayan marmarin? Idan ba ki aure ni ba kina zaune cikin gidana ba jurewa zan yi ba, ba zan iya kawar da kai daga gare ki ba musanman da na kalle su na san kalar su, kar ki cutar da ni Hamida, ki yi tunani." Ya miƙe daga jikinta tare da ɗaukar wayarta. Tana kallo ya gama danne-danne ba tare da tasan abin da yake yi ba, yana gamawa ya fita a ɗakin. Da ƙyar Mansur ya iya barci a wannan daren yayin da Hamida ta kwana cikin tunanin zantukan da ya yi mata. Washegari da ciwon ƙirji ta tashi domin ko bra ba ta iya sakawa ba, damkar da Mansur ya yi musu daren jiya ba na wasa ba ne. Lokacin da ya fito zai tafi wurin aiki kallon da ya yi mata sai da zuciyarta ya tsinke take hankalinta ya tashi domin wani irin lashe baki ya yi tare da kanne mata ido. Bayan sati ɗaya da faruwan hakan ba ta sake kuskuren barin ƙofar ɗakinta buɗe ba bare har ya samu damar shigo mata. Tana zaune da Mufeed a jikinta tana ba shi magani domin zazzaɓi ke son kama shi kasancewar kwana biyu an yi sanyi kuma yaron ba cikakken lafiya ne da shi ba dan bai da kuzari irin na sauran lafiyayyun yara sikila ke damun shi, uwar shi kuma ta kasa nutsuwa bare ta kula da shi, ko da ta yi mata magana magunguna ta ba ta. Ita kanta wani iri take jin jiki ta da ya kasance Mufeed ɗin ba lafiya Allah ya gani tana ƙaunar yaron sosai. Tana nan zaune da shi lokacin ya yi barci a jikinta ta ji wayarta na ƙara. "Assalamu alaikum goggona barka da dare." Daga bangaren goggo ta ce. "Barka kadai Hamida yaya kuke ya aiki kuma?" Hamida ta amsa mata, nan suka ɗan taɓa hira kafin goggo ta ce. "Hamida yau kwana uku kenan da Mansur ya zo mini da wani batu, na jinkirta domin jin ta bakin ki amma sai na ji ɓangaren naki shuru, ni dai ta fannina na aminta da batun, Hamida ban amince da maganar Mansur ɗin ba sai da na sa aka bincika mini halayyar shi, shi kan shi Mansur ɗin ya yi mini alƙawarin ba zai wulaƙanta mini ke ba... "Ni kam wallahi goggo ba zan iya ba, ba ki ga kirki da matar shi take min ba, sutura da sauran abubuwan buƙata duka tana yi min, ba ta rage ni da komai ba, yanzu fisabidillahi sai na aure mata miji na yi mata adalci kenan? Ya je waje mana ya auro wata lallai ne sai ni?" Ta katse goggon nata da wannan maganar. "Ta yaya kuwa zai je ya auro wata bayan ke gaki ya yaba da hankalin ki? Kina kula mishi da ɗan shi ba tare da kin cutar da shi ba? Wannan dalilin yana da ga cikin abin da ya sa yake ƙaunar ki, ni dai Hamida na amince mishi domin har sadaki da kayan lefe ya kawo aure kawai za a ɗaura... "Innalillahi Wa inna ilaihir rajiun! Dan Allah goggo kar a ɗaura wannan auren wallahi ba na so." Goggo ta ce. "Hamida sai dai fa ki yi haƙuri... Kafin Hamida ta yi wata magana goggo ta kashe wayar, kuka ta fashe da shi tare da rumgume Mufeed tana faɗin. "Mai ya sa daddyn ka zai yi mun haka? Wannan fa cutar wa ne, ta yaya zan yi rayuwa da shi a matsayin miji bayan kuma matar shi ce ta ɗauko ni aiki? Kai gaskiya ba zan iya ba. Rufaida ba ta rage ni da komai ba, ta yaya zan yi auren sirri da mijinta?" *Kar dai ku shagala domin gab nake da kammala free page.* Za ku tura kuɗin littafin 500 ga wanna asusun: 09079740079 Aisha Jubreel Moneipoint A tura shedar biya ga wannan Number: 09079740079 Maman Faruk. [30/11, 3:49 pm] ༺𝐀𝐘𝐒𝐇𝐀 𝐉𝐁༻: *_ZINARIYA...🌹_* Farin Jini Writer's Asso.. *Tun a farko na yi gargaɗi kan littafin, ban aiki yarinya ba. Ki kalla kawai ki yi wuce war ki.* 13-14. Mai ya sa goggo za ta amince da maganar Mansur? Tambayar da nake ta yi wa zuciyata kenan har waye war gari. Lokacin da Rufaida ta yi mini sallama za ta tafi wurin aiki na kalleta tare da sunkuyar da kaina ƙasa sannan na ce mata. "Hajiya ina so in je gida zan duba jikin goggona ba ta jin daɗi." Ba ita ba hatta Mansur sai da ya sha jikin jikinshi domin dakatawa ya yi da fitar da yake shirin yi ya kalli Hamida a sace yana jin zuciyarshi na bugawa har wani sashe na zuciyar shi na raya mishi tafiyar ta za ta yi tun ta ya nuna rashin amincewar ta shi kuma ya nace lallai sai ya aure ta. Dawowa Rufaida ta yi tare da faɗin. "Hamida yanzu rashin lafiyar ta tsananta ne da har sai kin je? Don Allah bar wannan zancen kin san dai Mufeed da ke yake yarda, ko ni yanzu kina gani ƙin zuwa wurina yake yi, yanzu idan kika tafi ya zan yi? Ki dai bar zancen tafiyar nan za a tura mata kuɗi ta je ta ga likita Allah ya ba ta lafiya." Shuru na yi mata ba tare da na sake wata magana ba Rufaida ta fita, Mansur kam tun da ya ji maganar da Rufaida ta yi bai tsaya ba ya wuce office, amma ko da ya je kasa taɓuka komai ya yi zuciyarshi na gida ga tunanin Hamida, duk sai ya ji bai kyauta mata ba, amma ba shi da yanda zan yi tun da zuciyar shi ta mace a kanta. Haka ya bar aikin da ke gaban shi ya dawo gidan, lokacin Hamida na zaune ita ɗaya a falo yayin da Mufeed yake kwance a ɗaki, tausayi sosai ta ba shi ganin yanda ta yi tagumi da hannuwa biyu, durƙusawa ya yi gabanta tare da zare mata hannuwan ya riƙe cikin nashi murya a marairaice ya soma magana. "Ki yi haƙuri don Allah kar ki ta fi ki bar ni wallahi ina sonki, ina ƙaunar ki sosai Hamida. Dan Allah ko saboda Mufeed ki amince da batun auren mu... Hawayen da ya ga suna bin ƙuncinta ne ya dakatar da shi ba tare da ya ƙarasa maganar da yake yi ba. Zubewa ta yi bisa guiwowinta murya cike da kuka ta fara magana. "Daddyn Mufeed ka yi haƙuri dan Allah ka janye batun auren nan wallahi ba zan iya ba, ban san da wane ido da kalli Mommyn Mufeed ba, ba zan iya wanan auren ba, cututa ta za a yi. Ina da rauni sosai." Hannuwa biyu ya haɗa tare da faɗin. "Ba zan yi amfani da rauninki wurin cutar da ke ba, in sha Allahu zan zama gatan ki, ba zan taɓa yaudarar ki ko juya miki baya ba." "Ni dai a'a, ka auri wata kawai ba sai lallai ni ce za ka aura ba, akwai mata da yawa waɗanda suka fini kyau, ilimi, nasaba dukiya da komai ma.. "Na san da hakan, ke ma kina da naki kyawun da ilimin addini duk da ba ki yi boko ba, kina da nasaba domin ba ki da halin banza ko mummunar ɗabi’a, jama'ar unguwar ku sun yaba da tarbiyyar da goggo ta ba ki. Sannan ke kaɗai ce za ki riƙe min ɗa tsakani da Allah." Ya ƙarasa maganar tare da zuba mata tsumammun idanuwanshi. Shiru Hamida ta yi domin yanzu ba ta san me za ta ce mishi ya fasa maganar auren ba. Miƙewa ta yi tare da nufar hanyar ɗaki. "Ki kalli yanda mazaunanki suke motsawa, komai na jikinki ya nuna, kin ƙosa kin tunbatsa ta yanda za a ci a ƙoshi, ta yaya zan kau da kai? Gaskiya ba zan iya wannan kasadar ba, ina kallon nunannen abinci a gidana sannan a ce ba zan ci ba?" Ya faɗa tare da fisgota ta faɗo ƙirjinshi, ya rasa mai ya sa yake kasa riƙe kanshi da zaran ya kalleta. "Daddyn Mufeed... Yatsu biyu ya ɗaura saman bakinta tare da lumshe mata idanuwanshi nan ya shiga zagaye yatsun shi saman laɓɓanta tare da kai bakin shi ya shiga lasar lips ɗin. Zamewa ta shiga yi, nan ya kuma ruƙota tare da mannata da jikin bango ya shiga ƙoƙarin taɓa ƙirjinta, hannunshi ta riƙe tare da yin narai-narai da idanuwa alamar za ta yi kuka, ya ɗaga hannun shi ya rumgumeta tsan-tsan yana sauke ajiyar zuciya. Cike da sanyi jiki ta zare jikinta daga nashi ta nufi ɗaki tare da rufo ƙofa saboda ma kar ya shigo ɗakin. Harɗe hannuwa ya yi a ƙirji tare lashe baki yana ayyana yanda zai kwashi daɗi idan ta shigo hannun shi. *** ** ** Leƙo ɗakin ya yi tare da faɗin. "Baby har yanzu ba ki gama shiryawa ba ne?" Zinariya da ke ƙoƙarin shafa mai ta kalli Mohan tare da taɓe baki tana faɗin. "Kai da Allah ka fiya hanzari, a bar mutum ya yi kwalliya a nutse mana." Ta ƙarasa maganar tare da murguɗa baki. Wani irin dariya Mohan ya fasa tare da zuwa wurin ta ya zare towel ɗin da ke ɗaure a jikinta yana faɗin. "Ina son wannan yanayin tsiwar naki, bari na taya ki shafa mai ɗin." Ya faɗa tare da lakuto man da ke hannunta ya ɗaga ƙafarta tare da ɗaurawa kan kujerar dressing mirror, nan ya shiga shafo cinyarta dan ba zan ce shafa mai ba, wani irin bin cinyarta yake yi very slow yana matso cinyar har zuwa can saman ƙugunta. "Wannan dai iskanci ne ba shafa mai ba, ni matsa min na yi abin da zan yi." Hannu ya kai ƙasarta tare da shafo wurin yana haɗiyar miyau. "Sai yaushe zan ji daɗin da ke tare a nan ne?" Ya faɗa tare da kai hannunshi yana matso ƙirjinta. "Shiririta za ka tsaya yi ko za ka bar ni na shirya cikin natsuwa?" Na faɗa tare da tsuke baki. "O'o shirya mu je." Yana tsaye ta gama shafe-shafe da goge-goge sannan ta ɗauki wani riga da wando ta saka wanda ya ɗame ta sosai. Jaka ta ɗauka tare da gilashi ta juyo ta kalli Mohan tare da watsa hannuwa irin na 'yan gayu tana faɗin. "Idan ka gama kallon nawa sai mu je ko?" Ɗan ƙugunta kawai yake bi da kallo ganin yadda take kaɗa jikinta. Juyowa ta sake yi cike da takaicin wannan shegen kallon na shi ta ce. "Ni idan ba za ka kaini shofin ɗin ba ne sai ka faɗa min na yi zama ta, wallahi ban son wulaƙanci." "Sorry baby mu tafi." Ya faɗa tare da miƙa mata hannu, riƙe shi ta yi, na suka jero direba ya buɗe musu mota suka zauna a gidan baya, babban shop mall ya kaita inda ta dinga jidar kaya kamar wacce za ta buɗe ƙaramin shago, daga ƙarshe ta ce. "Kai Mohan mu je a siya mini waya dan na ga 'yammata irina suna iyayi da waya gwara ni ma na riƙe tawa." Tana magana cike da yauƙi da yanga, wannan yanayin ba ƙaramin kyau yake yi mata ba, hatta tafiyar ta cike da yauƙi da rangaji take yin sa. "Baby duk abin da kike so dole ma na yi, irin wannan yanayin mai ɗaukar hankali da ake min ai dole na ma na sai waya." Ko da aka saya wayar ba ta iya amfani da shi ba, dole sai shi ne ya dinga koya mata, inda ya cika mata tarkacen fina-finai lokacin da ta shiga wayar ta ga iskanci da ya cika mata ta kalle shi sheƙeƙe tana faɗin. "Kai Mohan ba na son wannan iskanci da ka cika min waya da shi." "Wai dama na saka miki ne ki ƙara cours don a dinga min style irin su." Riƙe haɓa Zinariya ta yi tare da faɗin. "Me ye kuma wani kos? Kai ba ka da wani aiki sai kallon fina-finan da ake nuno bindi kai ka ga naka ma ba irin na su ba wani ɗan ƙarami da shi." Ɓata fuska Mohan ya yi domin haushi yake ji idan ta kira kayan aikin shi da ƙarami. "Duk ranar da na yi fuc**k pussy ɗinki za ki yi bayani dan wallahi sai ki gane ba ki da wayo." Taɓe baki na yi tare da faɗin. "Da wannan ɗan abin ne zan yi bayani? Wannan fa iya bakin ƙofar zai tsaya daga haka fa babu inda zai je dan bai da girman da zai ɗaga min hankali." Fincikota Mohan ya yi tare da faɗin. "Ke ni kike faɗa wa magana?" Dariya na yi tare da faɗin. "Matsalata da kai saurin hawa, kai ba ka san wasa ba ne?" Ta faɗa tare da kai bakinta saman na shi. Nan aka shiga tsotsar juna kamar za a cinye baki, daga haka ya fito da ɗan abin shi nan ta riƙe shi a hannunta ta ɗago tare da kallon shi sai kuma ta fashe da dariya, dariya ta yi sosai kafin ta make saman abin tana faɗin. "Oh ni Zinariya, yanzu kai Mohan idan zan ci wannan abin ina kake tunanin zai tsaya? Anya zan yi kuka in yi ihun daɗi kamar yadda turawan suke yi kuwa? Ka ga dai na su yana da girma kuma yana shigewa duka... "Ni in ba za ki yi sucking ɗina ba ki daina ƙona min rai da baƙar magana." Sake abin ta yi tare da ture shi tana faɗin. "Je ka ji da ɗan bindinka ban son wulaƙanci." Ai da sauri ya kamota tare da sake fuska yana faɗin. "Haba my baby yi haƙuri mana, ki ɗan tsotsa min na rage zafi." Lasan abin ta fara yi kafin ta fara up&down da shi a bakinta ba jimawa kuwa sai ga shi ya fara zubar da ruwa. Cire wa ta yi a bakinta tana yamutsa fuska, "Wallahi idan ba ka daina zuba min wannan majinar a baki ba zan ci maka mutunci." Shafo ƙirjinta ya yi tare da faɗin. "Ohhh sweet baby, daɗin da kike jiyar da ni idan kina tsotsa shi ya sa nake mantawa." Sauka ta yi daga gadon ta yi miƙa cike da salo tana yi mishi kallon ƙasa-ƙasa. "Kai wallahi ina jin son cin abu, kuma idan ina ci na dinga ihu ina faɗin. Ohhhh ashhh washhhhh." Ta ƙarasa maganar tare da zura yatsu biyu a baki tana lasar su, miƙewa Mohan ya yi nan ta ga yanda abin nashi take ta juyi malalan-malalan ƙunshe dariyarta ta yi tare da shigewa toilet. Ai ba ta iya riƙe dariyar ba sai da ta kalle shi bayan ya shigo ta fashe da dariya tana nuna yanda bindin na shi ya wani langwabewa. "Mohan!" Tsuke fuska ya yi tare da yin wanka ya fita. Haka ita ma ta yi wanka ta fito ta same shi a daining, zama ta yi tare da kallon yanda yake shaƙar hoda yana lumshe idanu. "Mutum dai ba shi da aiki sai dai ya yi ta shaƙar toka yana barci kamar matacce. Tana gama cin abinci ta miƙe tare da shigewa ɗaki ta barshi yana barci a daining ɗin. Waƙa ta kunna ta dinga tiƙar rawa, sai da ta yi mai isar ta sannan ta kwanta. Tsakiyar dare ta ji an shureta buɗe idanuwa ta yi nan ta ga Mohan ne riƙe da ita. "Ba na son fitina... Ai ba ta ƙarasa faɗa ba ta ji ƙarar bindiga, tuni ta wattsake daga barcin da take yi ta ce. "Waye me harbi?" Kiɓataccen ɗaki ya buɗe suka shiga za ta sake wata magana ya ce. "Ki yi shuru please." "Kai ba zan yi shuru ba, haka kwanaki ka je ka tsokano faɗa saura kaɗan a kashe ka shi ne yau ma ka kuma tsokano wata fitinar? Su waye ne suke harbi?" Ta faɗa tare da riƙe ƙugunta. "Jami'ai ne suka shigo gidan, kuma nasan wanda ya turo su ba zan ƙyale ba, wallahi sai na ɗauki fansar ɓarnar dukiyar da suka yi min." Ina kallo ya buɗe wani loka da ke cike da tarin bindigu da wasu makamai a tsora ce na ce. "Mohan me kake shirin yi?" Fisgewa ya yi yana shirin fita. "Ina maka magana kana wani fisgewa? To ka je su kashe ka." Cikin ihu na yi maganar, ajiye bindigar ya yi kamar zai fashe da kuka dan ya so fita, rumgume shi na yi ina bubbuga bayan shi. tun ƙarfe uku ake abu ɗaya har zuwa biyar na asuba, sai da suka yi kaca-kaca da gidan sannan suka fita. Gefen da muke kuwa ba abin da ya same shi domin keɓantaccen wuri ne da ba kowa ya san da shi ba, ko ni da nake zaune gidan tsawon shekara ban san da wannan wurin ba sai yau. Sai da gari ya yi haske sosai kafin ya karɓi wayata saboda lokacin da ya ɗauko ni wayar na jikina. Wani Number ya kira sannan ya lallaɓa ya fito ya zo ya fara ɗaukar abin da zai ɗauka masu muhimmanci, jin shuru ya sa ni ma na biyo shi nan na ga gabaɗaya sun gama da gidan dan babu ta yadda za a yi ɗan'adam ya yi rayuwa a cikin gidan. Wasu daga cikin kayana na ɗauka zuwa lokacin motar da zai ɗauke mu ya zo nan ya kama hannuna muka bar gidan. Mun yi tafiya mai nisa kafin muka isa wani danƙareren gidan da ya ci uban wanda muka fito a kyau, "Nan ma gidan ka ne?" Gyaɗa min kai ya yi. "Ya yi kyau har ma ya fi wancan kyau." Muna shiga ya kunna tv inda ya ga ana ta nuno hotunan shi ga dukkan alamu neman shi ake yi. "Neman ka suke yi ko?" Lumshe idanuwa ya yi tare da kwanciya saman doguwar kujera yana sakin wani mugun murmushi. Taɓe na yi tare da miƙewa na shiga zaga gidan sannan na duba daƙuna. Kwanciya na yi na fara rama barcin da ban samu na yi jiya ba. Bayan kwana biyu aka kawo min wasu kaya ina cikin dubawa Mohan ya shigo da wani ɗan jaka yana faɗin. "Ki shirya za ki kai min saƙo." Kallon shi na yi tare da shigewa toilet na yi wanka, nan na shirya cikin wasu 'yan iskan kaya masu jan hankali, na yi kwalliya tare da lafta janbaki na saka gilashi na ɗau wayata ina faɗin. "Ina jin ka." Kallonta ya yi yana faɗin. "Wow! Gaskiya you look so beautiful." "Ai luk so biutiful me haka ke nufi?" Fashewa Mohan ya yi da dariya yana faɗin. "Baby dole fa sai na kaiki koyan turanci gaskiya." Jakar ya miƙa mata tare da faɗin. "Kin san dai yanzu ana target ɗina ba halin na fita, dole yanzu ke ce zan dinga turawa wurin abokan kasuwancina kina zuwa ki miƙa musu jakar su kuma za su ba ki kuɗi, ba ruwan ki da magana da kowa." Gyaɗa kai na yi tare da shiga mota direba ya ja muka fita. Kamar yanda ya ce haka kuwa aka yi, ina zuwa suka ba ni jakar kuɗi ni ma na miƙa musu jakar, sai ya zamana yanzu ni nake tafiyar da harkokin shi duk da ba na jin turanci amma haka nake kwaɓa musu wani su fahimta wani kuwa sai a hankali. Na fahimci Mohan harƙallan muyagun makamai da ƙwayoyi yake yi, amma ni bai dame ni ba tun da yana ba ni kuɗi, har a susu ya buɗe min inda yake tura min kuɗaɗe ga shi ya saya min mota dan yanzu da kaina nake fita, yayin da shi yake zaune a gida. In kuma fitar dole ce ɓad da kama yake yi ya je ya dawo a haka rayuwar ta dinga tafiya har na cinye shekara biyu tare da Mohan inda na ƙara zama cikakkiyar budurwa mai ji da kanta, su kansu abokan Kasuwancimu ina lura da yanda suke shige mini sai dai ba su gabana, iya Mohan kaɗai ya ishe ni da ɗan bindin shi. Kwance nake tsakiyar gado da guntun towel tun bayan fitowa ta daga wanka na ɗauki wayata ina kallon fina-finan da Mohan ke tura min a kullum, duk na shiga yanayi ina ji har tsigar jikina miƙewa suke yi, miƙewa na yi na fita zuwa falo har inda yake zaune saman kujera na tsaya gaban shi tare da sake towel ɗin ƙasa. Magana yake yi a waya amma ganin yanda take tsaye gaban shi tun ɓur ya sa shi yin shuru tare da sauke wayar daga kunnen shi, kunkurunta ya ƙurawa ido yana haɗiyar miyau domin Zinariya ba dai diri ba, daga ƙasa akwai kayan marmari barin ma mazaunanta da suke nan saɓala-saɓala da su. Wani irin narkakken kallo take bin shi da shi kafin ta zauna jikinshi tana goga mishi ƙirjinta kan fuskarshi. Numfashi ya sauke tare da kai hannunshi ya shiga murza nonuwanta wanda a yanzu suka ɗan fito ba kamar da ba, bakin shi ya kai yana lasar nipple ɗin tare da ɗan cizawa. "Washhhhh Mohan... Hahhhhh daɗiiiii." Nishin da ta yi ya sake kunna shi nan ya shiga cakuɗe jikinta tare da lasar tsakiyar ƙirjinta zuwa cikinta har ya gangaro ƙasanta. Buɗe ƙafafunta ya yi sosai tare da ɗaura tongue ɗin shi headquarter ɗinta ya shiga lasar tsakiyar 'yartsakanta, Zinariya kuwa riƙe kanshi ta yi sosai jikinta na bala’in rawa sai sake danna kan shi take yi tana matse shi da cinyoyinta. "Wayyo Mohan daɗi ohhhh zan... Zan yi ahahhhh." A hankali yake lasar ɗan ƙofar tare da danna tongue ɗin shi ita kuwa sai rawan jiki take yi tana kiran sunan shi. 'Yar bindin na shi da ya gama miƙewa yake fitar da ruwa ya fito da shi nan ya shiga goga mata yana ihu. "Ohhhh ashhh babyyy Ahahhhhh... Please Open the door ohhh.." Kamar zai shiɗe haka ya dinga goga mata ita da shi duk sun haukata falon da ihun daɗi, sai da ya zubar da fitinar na shi sannan ya yi shuru yana mayar da numfashi. Matso mazaunanta ya yi sosai tare da make su. "Wai ba na ce ka daina zubar da wannan majinar a jikina ba ne?" Ta faɗa tana masa nuni da sperm ɗin shi da ya ɓata tsakanin cinyoyinta da shi. "Daɗi ne ya sa na manta da wannan dokar, a haka ma dan ƙofar bai buɗe ba ne... "Ka shirya gyara bindinka in har kana son shiga wannan ƙofar dan ba za ka dangwala min ɗan bindi ka bar ni da ciwon mara ba." Littafin Zinariya na kuɗi ne tura 500 zuwa wannan account ɗin. 9079740079 Aisha Jubreel Moneipoint. A tura shedar biya ga wannan Number 09079740079 Maman Faruk. [30/11, 3:52 pm] ༺𝐀𝐘𝐒𝐇𝐀 𝐉𝐁༻: *_ZINARIYA...🌹_* Farin Jini Writer's Asso.. *In ci arzikin ku mana my fans, a nuna mini ƙauna ta hanyar yin subscribe YouTube channel ɗina ga Link ɗin.* https://www.youtube.com/@farinjinihausatv.5609 *Not Editing.* 15_16 Ɗaukar wayar ta da ke ƙara ta yi tare da rumgume Mufeed tana faɗin. "Mufeed ɗina ya yi barci dare ya yi saboda gobe ya tashi da wuri ko?" Gyaɗa mata kai ya yi yana murmushi tare da kwantar da kanshi saman kafaɗarta. "Barka da dare goggo na." Shuru ta yi tana sauraron jawabin da goggon nata ke koro mata nan akan ɗaurin auren da za a yi gobe, take ta ji jikinta ya yi sanyi, har goggo ta gama jawabin ba ta ce mata komai ba. "Hamida kin yi shuru ina ta magana ba ki ce min komai ba." Murmushin da bai kai zuci ba na yi tare da faɗin. "Me zan ce goggo? Ko na fad'i magana ke da daddyn Mufeed ba kula kuke yi ba, kowa abin da zuciyar shi ya raya masa da shi yake amfani auren nan naƙi, ya nace kema kin amince masa ba shi ke nan ba? Allah Ya tabbatar da alheri shi ne abin da zan iya cewa." Goggo ta ce. "Allah Ya miki albarka Hamida, in sha Allah za ki ji daɗin wannan lamarin Ubangiji Ya dubi marairaicinki ya sanya soyayyar ki da jin ƙai a zuciyar Mansur, Allah kar ya ba shi damar wulaƙanta ki." Kashe wayar na yi tare da fashewa da kuka, haka na kwana cike da zulumi ina ta tunanin auren da za a ɗaura. Washegari haka na tashi kamar kazar da ƙwai ya fashe wa a ciki haka nake babu kuzari, ga wani azababben ciwon kan da na tashi da shi saboda kukan da na kwana yi jiya, ina kallon Mufeed ya ɗauki wayata tare da tsoma wa cikin ruwan tea ɗin da ke gaban shi haka na kasa dakatar da shi saboda tunanina ya yi ni sa, tagumi na yi da hannuwa bibbiyu ina ta saƙar-zuci, "Hamida lafiya kike?" Rufaida ta faɗa tare da tsura mata idanuwa, "Kwana biyu na lura kina cikin damuwa ko dai jikin goggon naki ne har yanzu?" Gyaɗa mata kai na yi domin ni ma ina buƙatar zuwa ganin goggona, wata bakwai ba tare da na ganta ba. "To bari in dawo sai na sa direba ya kai ki ki duba ta." A hankali na ce mata. "Na gode Aunty." Ɗan murmushi ta yi tare da fita, wajejen sha ɗaya sai ga Mansur ya fito cikin shirin tafiya masallaci ya ci farar shadda sai sheƙi da walwali yake yi ga wani ƙamshi da yake bazawa. Kaina na sunkuye na ji ya duƙo daidai kunne na yana faɗin. "Amariya bai kamata ta zauna a haka ba, ki je ki yi wanka ki saka sabbin tufafi tun jiya na ajiye miki su, ki saki ranki domin yau babbar rana ce." Ni dai ban ce mishi komai ba dan haushin sa yake ji daga shi har goggon, "Daddy ni ma Hamida za ta saka min irin kayan ka." Cewar Mufeed yana nuna kayan jikin Mansur ɗin. "Daga yau kar in sake jin ka ce mata Hamida, ka ce mata Mami ko aunty ka ji?" Ɗagowa na yi na kalle shi kaɗan sannan na ce. "Ka bar shi ya kira ni da sunana... Wani irin kallon da ya auna mini ya sa ni haɗiye sauran maganar. Haka ya miƙe ya fita, yau ko abinci ban iya ci ba, ƙarfe biyu na tashi da Mufeed da nufin zuwa yin sallah nan na ga ta'asar da ya yi min ciro wayar na yi tare da faɗin. "Mufeed ɗina shi ne aka tsunbula min waya cikin ruwan tea?" Langwaɓar da kai Mufeed ya yi yana kallon wayar, haka na zare sim ɗina na je na shanya wayar a rana. Wanka na yi mishi na saka mishi kayan da ya ce yana so aikuwa ya dinga shafa kayan yana dariya. "Mufee ɗina ya yi kyau sosai, ga shi ba mu da wayar ɗaukar hoto da na yi maka hoto ko?" "Daddyn Mufeed ai yana da waya zai mana hoto idan ya dawo." Ɗan murmushi na yi sannan na ce. "Bari na yi wanka na dawo." Kwanciya ya yi saman gado yana lumshe idanuwa alamun barci zai yi, toilet na shiga na yi wanka tare da yin alwala ina fitowa sai ga Mansur ya yi sallama tare da turo ƙofar kafin in ɗauki himar har ya ƙaraso yana murmushi. "Goggo wai ta yi ta neman ki a waya ba ta same ki ba." Ya faɗa tare da riƙe himar ɗin da nake ƙoƙarin sakawa. "Mufeed ya saka wayar a ruwan tea." Mansur ya ce. "Ke ma dai me ye na sake ma Mufeed waya bayan kin san shi da ɓarna." Ya faɗa tare da kiran goggo ya miƙa mata wayar tare da fita a ɗakin. "Alhamdu Lillah ma sha Allah Hamida an ɗaura." "Hmmm! Goggo an ɗaura ko? Ba wani gyara ko kwalliya kamar yanda ko wacce amariya take yi, babu nasiha ko huɗuba kamar yanda ake yi wa amare? Goggo da mahaifana na raye na san ba za su taɓa yi mini haka ba, da mahaifiyata na raye na san duk zafin talaucin da muke ciki ba za ta taɓa yi mini irin wannan auren ba, goggo ba ki ji a ranki kin tauye ni? Kina ji kin aikata mini daidai? Ni ban yarda da soyayyar da kike iƙirarin Mansur na yi mini ba, zuciyata ta fi karkata ga son cimma wata manufa na shi wanda idan har ya samu wannan abin da yake muradi ban san yanda rayuwata za ta juya zuwa nan gaba ba, duk ranar da Rufaida ta fahimci mijinta nake aure ba ba tare da sanin ta ba me kike tunanin zai faru? Ba ki tunanin ta yi mini wani mugun abu? Mace ce fa da mijinta sannan 'yar aikinta ta aure mata miji kuma take zaune cikin gidan ta... Kuka ne ya ci ƙarfina na yi shuru ba tare da na ƙarasa maganar ba. Ƙarshe kashe wayar na yi na haɗa kai da guiwa ina kuka. Wallahi ban yi farin ciki da wannan lamarin ba ko kaɗan, ban so wannan auren ba. Ta yaya ma zan fara rayuwar aure da Mansur ba tare da matar shi ta fahimci komai ba? Motsin shigowar shi ya sa na ɗago na watsa mishi jajayen idanuwana ina bin shi da wani irin kallo tsaf na lura da rawar jikin da yake ta yi koma mene ne yake yi wa rawar jiki ba zan taɓa yarje masa ba. "Subhanallah Hamida mai ya faru? Me ye kuma na kuka?" Mansur ya faɗa tare da zama gefenta. "Ina mamakin halayyar wasu mutanen ne da suke biye wa zuciya wurin aikata mata abin da take so ba tare da sun duba yanayi na cutarwan da za su kasa ɗayar zuciyar a ciki ba." Hannuwanta ya riƙe tare da faɗin. "Ba zan taɓa cutar da zuciyar ki ba ki yarda da ni." "Ku maza a lokacin da kuke muradin cimma buri babu irin romon bakan da ba ku yi wa mace." Bai ce mata komai ba idon shi ya kai kan sim ɗinta ɗaukowa ya yi tare da sakawa cikin wayar da ya siyo mata yanzu. "Ki saka wayar a caji." Ƙala ba ta ce mishi ba haka ya bar ɗakin cikin sanyin jiki, ya lura ba zai taɓa shawo kanta yanzu ba dole sai ya yi haƙuri ya shanye duk wasu magungun da za ta faɗa mishi har ya samu ta sauko. Tun da na maƙalla wayar a caji na yi sallah tare da kwanciya gefen Mufeed ban sake bi ta kan wayar ba. Sai da na ji dirin fitar mota kafin na yunƙura na tashi da ƙyar saboda kaina da ya yi mini nauyi idanuwana ma da ƙyar nake iya buɗe su. Wanka na sake yi wa Mufeed domin ya ɓata pampers ɗin jikin shi, ni ma wankar na sake ji ina jin hajijiya na neman ka da ni amma haka na daure na fita na yi girkin dare kafin na gama wani zazzaɓi na ji yana neman kifar da ni da ƙyar na daure na cije na jere komai kafin na dawo ɗaki na yi sallar magariba tare da cire wayar a caji na adana shi kwanciya na yi jikina na wani irin kakkarwa ina jin Mufeed na ƙananun kuka amma ban iya kula shi ba, jan bargon da na rufu ya yi yana ta kiran sunana yayin da nake jin muryan shi can sama. Lokacin da Rufaida ta dawo ta dinga ƙwala mata kira amma sai ta ji shuru ga kukan Mufeed tana ji dole ya sa ta shigo ɗakin nan ta iske Hamida kwance tana rawar sanyi. "A'a, ba lafiya ne?" Sama-sama na ji muryarta "Hamida... Buɗe idanuwana na yi kaɗan na kalleta tare da mayarwa na rufe. "Aunty kin dawo." Na yi maganar murya can ƙasa. "Sannu bari na kira likita ya duba jikin naki, Mufeed zo mu je ka ga Nanny babu lafiya..." Maƙe kafaɗa ya yi tare da riƙe bargon da na rufu yana kuka. "Kai ta so mu je likita zai zo ya duba ta." Kuka ya saka ganin za ta ɗauke shi, "Aunty ki barshi mana." Na faɗa tare da kamo Mufeed ɗin. Fita ta yi tare da kiran doctor. After ten min sai ga doctor ɗin ta shigo ɗakinta. Taɓa jikinta ta yi tare da faɗin. "Sannu, me ke yi miki ciwo?" Ta faɗa tare da taɓa goshi na. "Ciwon kai, rashin kuzari." Dubata likitar ta yi sosai tare da faɗin. "Ki rage damuwa, ga shi har jinin ki ya hau." Lumshe idanuwa na yi hawaye na gangaro min ina ji ta tsikara mini allura tare da ajiye mini magunguna. "Allah Ya ƙara lafiya." A falo ta haɗu da Rufaida. "Aunty Rufaida wani abu ake yi wa Nanny na ga duk ta firgice har jininta na hawa." Mansur da ya kai loman abinci bakin sa take ya ƙware jin abin da likita ta faɗa, "To fa ikon Allah, hawan jini kuma? To Allah Ya ba ta lafiya ni dai ban san matsalar ta ba." Haka suka fito suna zantawa har likita ta shiga mota, abincin da Mansur bai iya ci ba kenan ya miƙe tare da haurawa ɗakin shi. Shigowa ɗakin Hamida Rufaida ta yi nan ta ga Mufeed rungume jikin jikinta suna barci, tsaya wa ta yi tana kallon su sannan ta saki murmushi. "Wannan irin shaƙuwa haka Mufeed, Nanny ba lafiya a barta ta huta ma an ƙi yarda." Rufe ƙofar ta yi tare da shiga nata ɗakin, cikin dare Mansur ya shigo ɗakin Hamida lokacin ta farka tana kan sallaya zama ya yi kusa da ita tare da kwantar da kan shi kan kafaɗarta. "Ban san abin zai kai ga haka ba, amma ki yi haƙuri." Ya faɗa tare ɗago fuskarta. "Ƙaunar ki ce ta sa na kasa haƙuri har sai da na mallake ki matsayin mata, ki daina fargaba ko jin tsoron zan juya miki baya, Hamida ba zan yi ko ɗaya daga cikin abin da zuciyar ki ke ƙissima miki ba, gobe Rufaida za ta yi tafiya suna da bikin ƙanwarta, za ta je Lagos daga nan za ta wuce Umrah kuma za ta ta fi ne da Mufeed, za ta ce direba ya kai ki gida ki yi kwana biyu, ɗagowa na yi da sauri dan na ji daɗin abin da ya ce ko ba komai zan koma gida. "Amma fa babu inda za ki je gaskiya, za ki zauna a nan zan kai ki inda za a yi miki gyaran amare kafin a gama sai na kai ki wurin goggon." "Da ka bari na ta fi, wallahi ina son ganin goggona, na daɗe fa ban ganta ba." Shafo kumatuna ya yi tare da faɗin. "Za ki ganta, amma ba yanzu ba." Hannun shi na riƙe. "Daddyn Mufeed... "Uhm-uhm ba na son gardama, kin san daren yau na da muhimmanci a gare mu, sa dai kuma ba ki da lafiya, ba zan iya takura miki ba." Haɗe miyau na yi makutt jin yanda yake shafa fuskana. "To ni zan kwanta." Na faɗa tare da miƙewa, dan ban yarda da wannan kallon da shishshigewar da yake yi mini ba. Ninke sallayar na yi tare da cire himar ɗin jikina dan zafi nake ji tun da zazzaɓin ya sake ni, juyo wa na yi da niyyar zuwa kan gado nan na buga kaina da ƙirjinshi, ashe ya biyo ni ban lura ba, nan ya riƙe ni sosai yana shinshinar wuyana, ba abin da zai jiyo ban da ƙamshin sabulun da na yi wanka da shi, wani irin kissing ɗinta yake tun daga wuyarta zuwa fuskarta, ban yi wani yunƙurin ƙwace jikina ba dan na san ba sake ni zai yi ba, kamar maye haka ya dinga bin wuyana zuwa fuskata da sumbata, ƙarshe ya fara ƙoƙarin zame rigar jikina. "A'a fa... Haɗe bakinsu ya yi nan ya shiga tsotsar bakinta tare da nufar gado da ita, duk yanda ta so ƙin cire rigar haka ya saɓule rigar shiga ya cire jallaɓiyar da ke jikin shi, tsoro ne ya cika cikina ganin yanda yake daga shi sai ɗan wando, kwantar da ni ya yi nan ya shiga wasa da ƙirjina duk yanda na kai ga son magana dakatar da ni ya yi. "Ni ba komai zan miki ba, ai na san ba ki da lafiya, ba ki da kuzarin da za ki ɗauki lalurata." Ajiyar zuciya na sauke tare da mayar da kaina bisa filo na juya na kai dubana ga Mufeed da ke ta barcin sa. Juyo da fuskata ya yi tare da tsura min idanuwa, nan na ga na shi idanun sun canza tare da ƙanƙancewa sunkuyar da kaina na yi ƙasa ba tare da na iya cigaba da kallon shi ba. "Hamida ɗago ki kalli fuskar mijinki, ki kalle ni da kyau kin ji matata." Ɗan murmushi ne ya ƙwace mata wanda sai da dimple ɗinta ya lotsa yanayin da ya yi magana cike da sakalci kamar wani ƙaramin yaro. Farinciki ya ji a ran shi ganin fara'a a fuskarta. Mirginawa ya yi da ita ta dawo saman shi. Hannuwanshi duka ya sa ya kamo ƙirjinta yana matsawa har da lumshe idanuwa shi ya san me yake ji da ya ruƙo cikakkun dukiyar fulaninta kai wa ya yi bakin shi ya fara tsotsar nipples ɗinta. "Wayyo Allah daddyn Mufeed ka bari mana dan Allah." Ta faɗa murya na rawa, juyar da ita ya yi ya shiga yamutsa jikinta ta ko'ina sai da ya latsa ko'ina tare da tsotsewa ya rage wa kan shi zafi sannan ya matse ta a jikin shi yana sauke ajiyar zuciya, tana jin yanda abu ke zungurar ta yayin da take jikinshi, bai bar ɗakin ba sai asuba, da zuwan zafi ta yi wanka dan dukkan gaɓoɓin jikinta ciwo suke mata saboda yanda ya dinga squeezing ɗinta. Washegari kuwa da sassafe sai ga Rufaida ta shigo ɗakin, "Hamida ya ya jikin naki?" "Da sauƙi Aunty." "Yawwa ki shirya min Mufeed za mu yi tafiya zan ɗan kwana biyu idan kin gama kimtsa gidan direba ya kai ki gida kawai, ga wannan ki yi wasu buƙatun ki da shi kafin na dawo." Kuɗi ta ba ta da wani ɗan jaka, wanda ta saka mata kaya tare wasu abubuwa na kwalliyar 'yammata. "Na gode sosai Aunty Rufaida." "Ki yi sauri ki shirya min Mufeed dan ban so ya tashi kin san shi da rigima." Tana gama faɗar haka ta fita a ɗakin kallon kayan da ta ba ta ta yi cike da sanyin jiki (Dole jikin ki ya yi sanyi tun da kin kwana jikin mijinta.) Haka ta shirya kayan Mufeed sannan ta tashe shi ta yi mishi wanka. Mansur ne tsaye a ɗakin Rufaida yana kallon yanda take shirya kayan da za ta ta fi da shi. "Rufaida abin da kike yi fa ba kya kyauta min... Juyowa ta yi tare da kallon shi tana faɗin. "Mansur me na yi? Ni kenan kullum cikin laifi?" "Me kika yi? Tambaya ta ma kike yi, kin san za ki yi tafiya me ya sa tun tuni ba ki faɗa min ba sai da tafiyar ta zo kike faɗa min... "Ba dai na faɗa maka ba? Ai shi ke nan, na ma ɗauka wani abin ne ya faru, biyo ni da jakar dan na kusa makara kar na rasa jirgi na." Ta faɗa haka tare da ɗaukar handbag ɗinta ta fito, cike da takaicin halayyarta ya ɗauko jakar ya biyo bayanta. A wurin mota ta karɓi Mufeed tare da shiga motar. Dawowa na yi ɗaki na tsaya jikin window ina kallon lokacin da ta fito ta rungume mijinta suna sallama. Sai da motar ya fita a gidan sannan ya shigo ɗakin Hamida yana faɗin. "Ki shirya zan sauke ki a wurin gyaran jiki." Gyaɗa mishi kai na yi sannan ya fita. Sai da na yi wanka sannan na yi breakfast tare da shan magani, cikin kayan da ya ɗinka min na saka wani leshi da aka mishi ɗinkin doguwar riga bubu, leshin fari ne mai ratsin golden tare da mayafinshi na saka takalmi tare da zama a gefen gado ina jiran shi, ba jimawa kuwa sai ga shi ya shigo. "Tubarakalla ma sha Allah." Ya faɗa tare da zama kusa da ita. "Ina wayar da na saya miki?" Ya faɗa yana kallon fuskarta. Shaf na ma manta da batun wayar da ya kawo min miƙewa na yi na ɗauko wayar tare da miƙa mishi ita. "Ba ki yi amfani da ita ba kenan?" Sunkuyar da kaina na yi ƙasa ba tare da na ce masa komai ba. "Ko wayar ba ta miki ba ne a canza wani?" Girgiza mishi kai na yi alamar a'a, kunna wayar ya yi tare da jawota jikinshi kallon fuskar shi na yi aikuwa sai hasken camera na gani a she jawo ni da ya yi hoto zai ɗauka ni ban ma sani ba. A fuskar waya ya saka hoton tare da miƙo min wayar. Kallon shi na yi tare da kallon wayar, hoton kuwa ya yi bala’in kyau musamman ma yanayin kallon da na yi mishi kamar wasu masoyan asali.. Miƙewa ya yi riƙe da hannunta suka fita ta ƙofar baya. Nan ya buɗe min mota gidan gaba na shiga, shi ma ya shiga tare da shiga motar ya ja, shagon jakukkuna da takalma ya faka nan ya saya abin da zai saya ya dawo jaka ya miƙo min kalar golden. Kallon shi na yi tare da faɗin. "Na gode." Gyaɗa mata kai ya yi tare da jan motar, a wani babban shago ya faka motar sannan ya jiyo yana kallona, kuɗi ya saka min a jaka yana faɗin. "Ban sani ba ko za ki buƙaci wani abin." "Na gode." Hannuwana ya kama yana murzawa. "Za su yi miki komai na tsawon sati ɗaya, zuwa yamma zan dawo." "Allah Ya tsare hanya." Murmushi ya yi sannan ya fito tare da buɗe gefen da nake, yana riƙe da hannunta har cikin shagon. "Ma sha Allah Mansur har kun ƙaraso kenan, amariya barka da zuwa." "Yawwa sister ga ta nan da yamma zan dawo ɗaukar ta. Dan Allah a yi komai yanda ya da ce." Sister ta ce. "In dai wannan ne kar ka da mu." Lokacin da ya juya yana tafiya matar ta ce. "Ba za ki yi mi shi bye ba?" Cike da kunya na sunkuyar da kai sannan na ce. "Daddyn Mufeed." Juyowa ya yi yana kallonta. "Allah Ya tsare hanya." Murmushi ya yi mata tare da ɗaga mata hannu alamar bye. Littafin Zinariya na kuɗi ne tura 500 zuwa wannan asusun 9079740079 Aisha Jubreel Moneipoint. Sai a tura shedar biya ga wannan Number. 09079740079 Maman Faruk. [30/11, 3:52 pm] ༺𝐀𝐘𝐒𝐇𝐀 𝐉𝐁༻: *_ZINARIYA...🌹_* Farin Jini Writer's Asso.. *A nuna mini ƙauna ta hanyar yin subscribe YouTube channel ɗina ga Link ɗin.* https://www.youtube.com/@farinjinihausatv.5609 17_18 Ban tabbatar da girman wurin gyaran jikin ba sai da na shiga cikin ainihin gidan da suke gyara gurin zama ta nuna min nan na zauna ina kallon yanda ma'aikatan da ke kai-komo suna girmama costoma cikin fara'a da sakewar fuska, wayata da ke cikin jaka na ji tana ƙara, ɗauko wayar na yi tare da amsa kiran. "Ya ya dai? Ko har an fara gyaran ne?" Ɗan murmushi na yi tare da faɗin. "A'a yanzu fa na zauna kuma akwai wasu gaba na dole sai an gama da su tukun na." Murmushi ya yi daga cikin wayar yana faɗin. "Ina kewar ki." Ɗan juyawa na yi ina kallon mutanen da ke zaune gefe na sannan na yi ƙasa da murya ina faɗin. "Yanzu fa muka rabu, ko cikakken minti goma ba a yi ba." Daga ɓangaren Mansur ya ce. "Har kayan alatu na ina kewar su... "Kai daddyn Mufeed akwai mutane fa sai anjima." Kashe wayar na yi ina murmushi. "Jama'a ga C.E.O Ameerar Abba ta zo yi wa Abban ta kwalliya." Ɗan juyowa na yi ina kallon matashiyar matar da suke gulmar ta. "Ta zama big madam fa sosai shalelen Dr Rabi'atu, ko kun san har yanzu ina jinjina haƙurin da matar nan ta yi wurin faranta ran mijinta kuwa? Wai ta raini yarinya tsawon shekaru ƙarshe mijinta ya aure ta kuma a cikin gidan ta. Ita duk a tunaninta 'yarta ce ashe duk ba haka ba ne, ashe kishiyarta take raino ba ta sani ba, to wai ma kuna ta magana ina ce ita ta yarda mijinta ya zauna da Ameerar? Kuma tana son ta, suna zaune lafiya, ita fa Dr Rabi'atu tana son duk abin da mijinta yake so, bare ma Ameeranta ai duk wanda ya karanta littafin Mijin Baabata ya san ƙaunar da ke tsakanin Ameerah da Maama." Shuru na yi ina sauraron hirar da suke yi, nan na ji ina son karanta labarin musamman ma yanda suke ba da labarin wautar da Ameerah ta yi wanda har yanzu take cikin da-na-sanin sa. "Dan Allah ina zan samu labarin da kuke magana a kai?" Na faɗa tare da kallon su. "Kawo wayar ki sai a tura miki littafin, amma ke matar aure ce ko? Saboda yanayin labarin ya fi dacewa da wanda suka shiga daga ciki." Murmushi na yi mata tare da faɗin. "Amariya ce." Kallon hotonmu da ke fuskar wayar ta yi tana faɗin. "Ma sha Allah ku kalli hoton ta da mijinta." Nan 'yammatan suka rufu akan wayar suna yaba kyawun da muka yi, miƙo mini wayar yarinyar ta yi tana faɗin. "Na tura miki har da wasu littattafan ma duk za ki ƙaru da su, mu 'yan team amare ne ko za ki yi joining ɗin mu ke ma ki zama ƙawar mu? Akwai wani group na Matan Kwarai wanda iya matan aure ne kawai da sabbin auren da suke buƙatan sanin abubuwan da ya shafi gyara shimfiɗar miji, ana tura abubuwan ƙaruwa da salo dai iri-iri sannan idan wani abu ya shige maka duhu za ka yi tambaya wanda yake da sani akai zai ba ka amsa, ni sunana Fatyma, ga Munira sai Sabira Mee'ad tana asibiti ba ta samu fitowa da wuri ba yau, da ma mu huɗu ne kin ga kin zama ta biyar." Murmushi na yi mata sannan na ce. "Ni sunana Hamida, jiya aka ɗaura min aure, dayake abin ya zo ba shiri shi ya sa sai yanzu za a yi mini gyaran amare, amma batun group ɗin da kika yi ta ya ya zan kasance a ciki? Ni fa ban san komai da ya shafi aure ba musanman ma aure na da ya zo wani iri dai ga shi nan." Matsowa suka yi tare da faɗin. "To fa! Ba mu labari musha taya aka haihu a ragaya?" Tun da na samu abokan shawara gwara na faɗa musu halin da nake ciki, nan na feɗe musu biri har wutsiya. "Tabɗijam! Lallai fa akwai cakwakiya, ke kuma Hamida yanda ƙaddarar ki ta zo kenan? Ta ya ya za a raya wannan auren ba tare da Rufaida ta sani ba? Akwai fa ƙatuwar matsala guys, ku kawo mafita ga dukkan alamu kuma ango so yake ya sha angonci shi ya sa ya ce ba za ta je gidan goggo ba." Dukkan su shuru suka yi tare da zuba mata idanuwa suna mamakin wannan auren nata. "Ni ban ma san abin da zan ce ba, Rufaida fa ta yi wauta sosai. Ashe har yanzu akwai ire-iren waɗannan matan? Wane irin sake ne ta yi da har aka bar ma team amare ango? Ke kam Hamida ki kwantar da hankali ki karɓi mijinki a duk lokacin da ya zo miki, kar ma ki nuna gazawar da zai sa ya fara tunanin wata hanyadon ƙaro ta uku, tun da yanzu Rufaida ta ba ku wuri lokacin ne da za ku mori juna, ki nuna wa mijinki kulawa da soyayya, ki ma ajiye batun ba ki san ta yanda za ki karɓe shi ba a gefe, damar ki ne yanzu. Ai bai kamata sister ta miki kwalliyar fata kawai ba, har can ƙasa za ta gyara ki, suna da kayan gyaran ai, babu abin da babu bari a yi mata bayanin yanda za ta miki gyaran da zai gigita Mansur, gyaran da zai sa shi sanin lallai mata suna suka tara. Dukkaninmu ƙawaye ne, shekara guda kenan da auren mu, Mee'ad ce kaɗai take zaune ita ɗaya da mijinta amma mu ukun nan duk masu mata muke aure, shi ya sa ba mu sanya da gyaran jiki, duk ƙarshen wata muke zuwa nan." Sabira ce ta yi wa sister bayanin irin gyaran da za ta min, mun sha hira fa sosai da su Fatyma har muka karɓi numbar juna kafin suka nufi ɗakin da za a yi musu gyara, ni ma ɗaki na musamman aka kai ni nan aka fara wanke min ɗan gashi na kafin aka shiga murje mini jiki da wani haɗi na musamman bayan wasu awanni aka wanke min jikina da ruwa mai ƙamshi kafin aka kawo garwashi na yi turaren jiki da na tsugunno hatta gashi na sai da aka turare shi. Lafiyayyen abinci aka kawo min da wasu tarkacen kayan tsumi haka na ci, wanda zan ci sannan na sha na sha. Ka’ida gyaran sati ɗaya ne miji ba zai kusanci mace ba har sai an kammala, sai an gama gyaran ne za a yi min ƙunshi da kitso a cewar ma'aikaciyar da ta gyara min jiki. Sai magariba aka gama min gyara, Mansur kuwa tun biyar ya zo yake zaman jirana, sai da na gama shiryawa sister ta shigo min da jaka tana faɗin. "Maigidan ki fa na jira tun ɗazu." Gyara mayafina na yi sannan muka jero da sister tana faɗa min na dinga amfani da ruwan ɗumi sosai sannan ta ba ni wasu abubuwan da zan dinga sha da safe kafin na zo. Shiga motar na yi tare da faɗin. "Sannu da jimirin jira." Juyowa ya yi da murmushi ya kalleta yana faɗin. "Ma sha Allah! Yau ɗaya kin ga yanda kika yi kyau?" Ni dai murmushi kawai na yi mishi. A haka muka ƙarasa gida ina lura da yanda yake ta kallona yana murmushi, muna shiga falo ya wani jawo ji yana faɗin. "Ni dai ya bar ni na shaƙi wannan ƙamshin da ya hanani sukuni." Ya faɗa tare da zare mayafin jikinta ya kai hancin shi wuyanta yana lumshe idanu. "Magariba... Iskar da ya hura mini cikin kunne ya sani haɗiye furuncin da zan yi ba tare da na furta ba. "Na sani ai." Ya faɗa tare da cusa hannuwanshi cikin riga ta bayan na zuge zip ɗin. "Wai Allah! Jikin ki laushi kamar auduga." Ya faɗa da haɗe fuskata da na shi. Shuru na yi mishi ina jin yanda yake ta matse ƙirjina tare da lasar bakina wuya ƙasar wuyana yana fitar da numfashi. Da ƙyar na samu ya ƙyale ni tare da cicciɓata zuwa ɗakin shi, dole fa sai na yi wanka zan yi sallah dan ina jin wani yanayi na fita daga jikina. Wayata da ke ruri na ɗauka nan na ga Munira ce ke kira, kara wayar na yi a kunne ina sauke ajiyar zuciya. "Hamida ya ya dai na ji ki da sauke numfashi." Ta faɗa tana ƙunshe dariyarta. "Hmmm ke dai bari Munira, yanzu muka shigo gidan daddyn Mufeed ya neman cire min ƙirji... "Kai jama'a! Anya wannan mijin naki zai bari a yi gyaran nan na sati guda ba tare da ya mai da ki cikakkiyar mace ba?" "Ni wallahi tsoro nake ji." Na faɗa a hankali. "Ke ki kwantar da hankali ba wani abin tsoro sai daɗi. Bari na bar ki haka tun da mijinki na kusa, amma ki yi ƙoƙari ki hau online tun da an buɗe miki WhatsApp." "To na gode da kulawa, in sha Allahu zan hau." Daga nan muka yi sallama daidai lokacin da ya fito daga toilet ɗin. "Ke da wa kuke waya?" Sunkuyar da kai na yi ƙasa sannan na ce. "Na haɗu da wasu ne a wurin gyaran jiki shi ne muka karɓi numbar juna." "Ba na son ki yi hulɗar da mutanen da za su saka ki cikin matsala." Ya faɗa tare da tsura mata idanu, "In sha Allahu hakan ba zai kasance ba." Na faɗa tare da miƙewa ina shirin fita. "Ina kuma za ki je?" "Zan je in yi wanka sai in yi sallah." "Daga yanzu a nan ɗakin za ki dinga yi komai kafin Rufaida ta dawo ki koma ɗakin ki. Akwai wasu kayan da na siyo miki suna cikin drowan kayana ki yi amfani da su, ba shiga kitchen, zan dinga sayo mana abinci." Gyaɗa mishi kai na yi sannan na ɗauki babban towel na shige toilet ɗin. Sai da muka yi sallar isha'i ya fita ya siyo mana abinci. Lokacin da muka zo kwanciya ya miƙo min wasu kayan barci wanda ganin yanayin kayan ma sai da ya sa ni sunkuyar da kaina saboda tsananin kunya. "Za ki tattara wannan kunyar naki ki ajiye shi gefe dan bai da amfani." Ba ni da yanda na iya haka na saka kayan na haura gadon na kwanta nesa da shi ina jin zuciyata na bugawa. Saƙon barka da sauka na turawa Mommyn Mufeed sannan na buɗe littafi ina karanta lura da na yi hankalin shi ya yi nisa a aikin da yake yi da computer. Zuwa sha ɗaya da rabi ya rufe komai tare da kashe hasken wutar ɗakin, lokacin da ya haura gadon ta yi barci wannan dalilin ya sa shi jawota jikinshi. Ƙarfe huɗu na farka nan na jini cikin jikin shi ya ƙanƙameni sosai, amma sai na kasa motsin kirki saboda ban son ta da shi, a hankali na dinga kallon kyakkyawan farin fuskar shi da ke ɗauke da ƙasunbar da ya zagaya har ta gefen fuskar, ban san na shagala da kallon shi ba sai da na ji ya sake matse ni jikin jikin shi tare da faɗin. "Kar ki kwashe min kyawun fuska mana, ga wani mayataccen kallon da kike yi wa bakina in kina sha'awar tsotsa ne ba a yi miki iyaka ba." Kifa fuskata na yi a ƙirjin shi saboda kunyar maganar da ya yi, "Ɗago ki kalli fuskar mijinki." Ya faɗa tare da ɗago fuskarta. Tsura mata idanuwa ya yi tare da miƙewa da ita a jikin shi, a gida ya ja su sallah sannan suka koma barci, ƙarfe goma ya farka da kan shi ya dafa musu tea tare da gasa bread ya soya musu ƙwai. Kafin ya shigo ɗakin har na gyara tare da wanke toilet sannan na yi wanka. Ina ƙoƙarin saka kaya ya shigo ɗakin. "Wow, ki ce har kin gama." Ya faɗa tare da juyowa da ita, "Barka da safiya." Cikin rawar murya na yi maganar jin yanda yake wasa da ƙirjina, na fahimci Mansur na ƙaunar nonuwa saboda a kullum su yake fara kai wa hari ko da bai kai hannuwa ba idanuwanshi na kan su. Sai na ya murza su son ran shi kafin ya bar ni ya shige toilet. Cike da mutuwar jiki na saka kaya ina kallon yanda nonuwana suka yi ja saboda azabar matsar da suke sha. Bayan mun yi breakfast na wanke kwanukan sannan muka fita ya ajiye ni a shagon gyara, yau dai ban da abokan hira dan Fatyma ta ce an gama mu su, ni ɗaya nake zaune, da naga shurun zai min yawa ne na ɗau waya ta na ci gaba da karanta labarin su Ameerah. A haka muka yi kwana shida ana min gyaran jiki, yayin da Mansur ya kuma manne min saboda ƙamshi da ke tashi a jikina na musamman ne domin kullum da turaren da ake min amfani da shi, gefen kayan mata ma kowace rana da wanda nake amfani da shi, takanas Sabira ta kawo min wasu tarkacen kayan mata tare da yi min bayanin yanda zan yi amfani da shi, har yanzu ban samu na hau online mun yi magana da su saboda rashin samun lokaci, domin da zaran mun koma gida ba na iya fahimtar komai sai yaren da Mansur yake min, cikin kwanakin nan na murzu a hannun Mansur kullum da ciwon nonuwa nake ta shi, tun ina ɗari-ɗari da shi har na fara sakin jikina da shi. Yau tun da muka ta shi nake lura da wani irin kallon da yake bina da shi kamar zai cinye ni, a haka har muka zo shagon gyaran jiki yana faka motar ya kalle ni yana faɗin. "Daga yau dai shi ke nan ko?" Gyaɗa mishi kai na yi jiki a sanyaye dan na lura da yau Allah ne kaɗai zai ƙwace ni a hannun shi. A haka muka yi sallama ya wuce masallaci. A na cikin yi mini kitso ya ƙira, nan na ji muryan shi ƙasa-ƙasa gaisawa muka yi ya tambaye ni an fara gyaran, nan nake sanar mi shi da kitso muke yi, ana gama kitson aka min gyaran jiki haɗe da ƙunshi, ina zaune cikin ɗakin da ake min gyara na ji an yi gyaran murya. Juyawar da zan yi muka yi arba da Ameerah. "Barka Aunty." Na ce ina kallon ta da murmushi. Zama ta yi kusa da ni tare da faɗin. "Barkan ki dai Hamida." Ta faɗa tare da zama gefe na. "Yau kun kammala gyaran ko?" Gyaɗa mata kai na yi, "Na ji yarana suna labarin yanda auren ki ya kasance." Da mamaki na kalleta tare da faɗin. "Yaran ki? Su wa kenan?" Na faɗa cike da mamaki. "Fatyma da Sabira yaran Zuhra ne, Munira kuwa 'yar Ummi ce, duk gulma na da suke yi miki jin su kawai nake yi." Da mamaki na sake ba ki ina kallon ta. "Ikon Allah! Amma na yi mamaki sosai, sai dai kuma ban ga yarinyar ki Mee'ad ba?" "Mee'ad tana asibiti, ta zama likita... "Ina labarin haihuwa? Kin samu wani ƙaruwa?" "Ba maganar haihuwa tun da mahaifata ta samu matsala saboda ta'ammuli da ƙwayoyin da na yi a baya... "Darasin da na riƙe kenan cikin labarin, na tausaya miki sosai. Kuma na jinjinawa Maama Dr Rabi'atu saboda ba kowa za a samu mai tsarkakakken zuciya irin nata ba. Kuma yallaɓai Usman ma ya yi ƙoƙari da bai sake ta ba kamar yanda ta ɓukata, kuma." "Idan Abba ya rabu da Maama ai ni ma ba zan zauna tare da shi ba." Ameerah ta faɗa tana dariya, "Ni akan hanya nake, na so mu yi hira sosai amma ki saka min number ki za mu yi magana, akwai shawarwarin da nake so in ba ki game da auren ki, ga wannan ki yi amfani da su tun da yau mijin ki zai shiga ɗakin ki. Bayanin yanda za ki yi amfani da shi duk yana ciki." Ta faɗa tare da ajiye baƙar laida mai ɗan girma. "Na gode sosai." Na faɗa cike da jin daɗi. Haka muka yi sallama ta fita, ni ma na fito dan magariba ta yi, tun a cikin mota Mansur ya riƙe hannuwana yana ta yaba lallen, ga wani zumuɗin da yake yi, muna ƙarasowa gida wanka na shiga dan yana ajiye ni shi ma ya nufi masallaci, ina zaune kan sallaya ina jiran a yi isha’i na ji abu ya zubo min, toilet na shiga nan na ga baƙon wata na ne, ajiyan zuciya na sauke tare da jinginuwa da ƙofar toilet ɗin ina tunanin yanda zan faɗawa Mansur wannan lamarin, haka dai na yi abin da zan yi na fito. Ƙarfe tara ya shigo hannun shi riƙe da baƙar leda, ajiye wa ya yi ya nufi toilet. Yana faɗin in ɗauko plate. Ina buɗe ledan na ga banƙararriyar kaza ce sai tururi kuwa yake yi. Fitowa ya yi ɗaure da towel ya zauna kusa da ni yana faɗin. "Bismillah." Kallon shi na yi cikin wani yanayi ina son yin magana ya dakatar da ni ta hanyar jawo ni jikin shi. "Shii... Ban so ki ce komai a yanzu." Haɗiye maganar na yi sannan na tsakuri kazar kaɗan, wani irin kallo ya bi ni da shi yana faɗin. "Ki ci fa sosai." Jin shi kawai nake yi, ban ci kazar sosai ba, shi ne ya ci abin shi. Brush na je na yi tare da hayewa gadon na yi kwanciya ta. Yana gama abin da zai yi ya rage hasken wutar tare da hawa gadon. Jawota ya yi jikin shi bayan na cire towel ɗin da ke ɗaure ƙungun shi. Igiyar rigar barcin jikinta ya warware tare da kifa kanshi ya shiga shan su. "Daddyn Mufeed... Ɗagowa ya yi tare da haɗe bakinsu dan bai so ma ta roƙe shi, a wannan yanayin da yake ciki ba zai iya sarara mata ba. Wani irin kissing ɗinta yake da zafi-zafi yana sakin nishi, yayin da yake murza nonuwanta yana sake latso ƙasan su, nishi yake sosai tare da kamo harshen ta yana tsotsa. Hannuwanshi Sai da ya gama cakuɗa ta son ran shi sannan ya kai hannu da niyar cire wandon jikinta by mistake ya je shafa durinta ta saman wandon nan na ji alamar da abu. A rikice ya ɗago yana kallon ta murya a shaƙe ya ce. "Me..me...me me ye wannan?" Ya yi maganar kamar zai saka kuka. "Tun ɗazu nake son faɗa maka baƙon wata... Dafe kan shi ya yi tare da faɗin. "Innalillahi Wa inna ilaihir rajiun. Ni da na ci buri? Ni da nake son kawar da sha'awar da na tara tsawon watanni? Whay Hamida? Mai ya sa tun zuwa na ba ki sanar min ba sai yanzu da nake matse... "Ka yi haƙuri dan Allah." *Kashh! Amma Mansur na ji maka haushi, amariya ta sha gyara ango ya ci burin son cin daɗi amma sai aka samu akasi🤓* Littafin Zinariya na kuɗi ne akan ₦500. A tura kuɗin zuwa ga wannan asusun. 9079740079 Aisha Jubreel Moneipoint. Sai a tura shedar biya ga wannan Number 09079740079 Maman Faruk. [30/11, 3:52 pm] ༺𝐀𝐘𝐒𝐇𝐀 𝐉𝐁༻: *_ZINARIYA...🌹_* Farin Jini Writer's Asso.. *Not Editing.* 19_20 "Kwana nawa kike yi?" Ya yi maganar tare da tsura mata idanuwanshi da suka gama ƙanƙancewa saboda fitinar da ke cin shi. A diriri ce ta ce ma sa. "Kwana biyar... "Is too much." Ya yi maganar cikin raunin murya, 'Sai da ya gama shaye-shayen magunguna sannan wannan abin ya zo? Kai! Gaskiya bai ji daɗin zuwan shi ba.' Ya faɗa cikin ran shi. Hamida dai ba ta ce mishi komai ba bayan ajiyan zuciyan da take ta saukewa a hankali saboda irin matse tan da ya yi cikin jikinshi. Haka suka kwana, washegari da wuri ya fita a gidan saboda kiran gaggawar da aka yi mishi. Lokacin da ta kammala kimtsa gidan ta zauna tare da ɗaukar wayar ta, data ta kunna tana duba saƙonnin su Fatyma murmushi kawai ta yi tare da mayar musu da martani. "Amariya kin sha ƙamshi." Fatyma ta turo mata tare da alamar dariya, "Uhm! Ba wani amarcin da aka yi fa... Alamar mamaki Munira ta turo tare da faɗin. "Kamar ya?" Hamida ta ce ma ta. "Baƙon wata na ne ya zo... "Kashh! Amma ban ji daɗin wannan lamarin ba." Mee'ad ta faɗa tare da sakin dariya, dayake voice ta yi. Haka suka ci-gaba da hira inda suke sake ɗora ta akan hanya tare da yi mata bayanin irin dabarun da za ta yi mishi, Hamida kam duk kunya ta rufe ta musamman ma jin irin zantukan da suke saki masu girman gaske. Kiran Rufaida ne ya katse musu hirar. "Barka da safiya Aunty." A ɗaya gefen Rufaida ta miƙawa Mufeed waya tana faɗin. "Barka Hamida, ya jikin goggon naki? Ga Mufeed dai tun zuwan mu ya hanani saƙa, sunan ki kawai yake kira, kukan safe daban na dare daban." Lumshe idanuwa na yi tare da faɗin. "Mufeed ɗina ya yi haƙuri ya daina yi wa Mommy kuka... Aikuwa kuka ya fashe da shi yana faɗin. "Mommy zan wurin Hamida ni a kaini wurin ki, ni ba na son nan." "Mufeed ɗina ya yi shuru ba na son jin wannan kukan, idan kuma bai yi shuru ba zan ce Mommy kar ya kawo shi." Da sauri ya share fuska kamar tana gaban shi yana faɗin. "To ya yi shuru." "Yawwa, to kar a sake yin kuka mommy za ta kawo min kai." Dariya ya yi mata yana murna jin ta ce za a kawo shi. Rufaida da 'yan'uwanta kuwa mamaki ne ya cika su ganin yanda yake yi wa Hamida dariya, tun da suka zo ya ƙi sakin ran shi sunan Hamida ne kawai a bakin shi. Wata Yayar Rufaida ta ce. "Ke kuwa ya kika yi sake ɗan ki ya shaƙu da Nanny har haka? Ki duba yadda ta ce ya yi shuru kuma sai ya daina kukan har da ƙyalƙyale wa da dariya." Murmushi Rufaida ta yi tana faɗin. "Ko ni ina ƙaunar yarinyar saboda yanda take kulawa da shi, ga ta da tsafta kullum za ki same ta ita da Mufeed ɗin tsaf-tsaf shi ya sa ba na ƙyashin yi mata abu, dan babu hali ne kuma zan Umrah da na so zuwa tare da ita ne saboda Mufeed ɗin zai fi sakewa." Rufaida ta ƙarasa maganar tana kallon Mufeed. Ajiye wayar na yi ina murmushin rigimar Mufeed. Misalin biyar na yamma sai ga kiran Mansur yana tambayar me za a siyo mana. "Ba sai ka taho da komai ba na yi mana girki." Kashe wayar ya yi ba jimawa kuwa na ji shigowar motar shi lokacin ina zaune a falon ƙasa bayan na yi wanka na saka riga da zani na atamfa. Sallama ya yi tare da tsayawa bakin ƙofar ya buɗe mata hannuwa. "Ɗan sunkuyar da kai na yi sannan na miƙe na nufe shi. "Barka da dawowa." Na faɗa haka tare da kallon fuskar shi. "Baby na ya zaman kaɗaici?" Ban ce ma sa komai ba ya za hannuwa zuwa ɗakin shi yana faɗin. "A taimaka min na yi wanka." Duk sai na diriri ce ganin yanda yake tuɓe wa a gaba na, da sauri na juya fuskata ganin yana shirin za me wandon shi. "Za ki ma juyo ne yarinya." Ya faɗa tare da kamo hannunta yana mai manna bayan ta da ƙirjin shi. Zuge zip ɗin rigar ta ya yi tare da shafo bayan ta bayan ya ɗora kan shi saman wuyan ta yana sauke ajiyar zuciya, "Ina cike da buƙatar ki, please ki yi min wani abin mana ko zan ɗan rage ruwan da ke tare a mara na." Ji na yi gaba na ya faɗi, domin ban san abin da yake so in yi mishi ba. Ba zato na ji ya cire min riga tare da cire kallabi na ya ajiye, duka hannuwnashi ya kamo ƙirjina yana matso su tare da sakin ni shi, kan kujera ya kwantar da ita nan ya shiga tsotsar ƙirjinta tare da ɗora hannunta saman zandariyar shi da ta cika fam, tsoro ya sake cika zuciyata jin yanda abin na shi ke da girma da kauri, haka ya dinga danna hannuwana yana matse wa har ya samu ya rage ruwan nan ya shiga sauke ajiyar zuciya. Kullum dai a haka yake lalaɓa wa ya rage wa kan shi zafi har aka kwana uku, da ma ƙa'ida kwana uku nake yi na yi wanka, ko da na yi wanka ban bari ya fahimci na samu tsarki ba, domin sai ya ta fi masallaci nake tashi in yi sallah kafin ya dawo har na koma na kwanta. Dayake ba wuni yake yi a gidan ba sai ban wani da mu ba, ina cikin sallar la'asar sai ga shi ya yi sallama ya shigo ɗakin. Gaba na ya yanke ya faɗi na rasa yanda zan yi, shi kuwa tsayawa ya yi yana wani irin murmushi daman ya dawo ya rage wa kan shi zafi ne sai kuma ya iske ta tana sallah toilet ya shiga ya watsa ruwa, kafin ya fito na idar da sallah amma sai na kasa barin kan sallayar, ina nan zaune na rasa abin da ke mun daɗi dan na san Mansur ba ƙyale ni zai yi ba. Jallaɓiya ya saka tare da shimfiɗa sallaya yana faɗin. "Ta shi mu yi sallah." Wani irin miyau ta haɗiye tare da faɗin. "Na yi sallah... "Nafila za mu yi." Ya dakatar da ita da faɗin haka. Ita ma ta ce. "Ba a ma sallar la'asar Nafila ai... "Za ki miƙe mu yi sallar ko za ki zauna jayayya da ni ne?" Ya yi maganar tare da juyowa ya watsa mata idanuwa. "Allah Ya ba ka haƙuri." Ta faɗa tare da miƙewa, haka ya ja su sallah raka'a biyu, sannan ya yi musu addu'oi. Yana shafawa ta miƙe tana ƙoƙarin fita daga ɗakin. "Ina za ki je?" Ya yi maganar yayin da yake ninke sallayar. "E... Daman zan duba abu... "Koma mene ne a bar shi har zuwa anjima." Ya ƙarasa maganar tare da jawota ya zare mata himar ɗin jikinta. Sai da ya raba ta komai shi ma ya cire jallaɓiyar da ke jikin shi ya ɗauke ta cak, tare da dire ta tsakiyar gado. Runtsa idanuwa ta yi domin ba ta iya ci-gaba da kallon shi cikin wannan yanayin da yake ba. Cike da rawar jiki Mansur ya shiga shafa duk wani sassan jikinta da ya san zai ta da sha’awar ta, babu inda bai lashe ba a jikinta, daga fuskarta zuwa wuya har cibiya duk sai da ya bi su daki-daki ya tsotse su tare da lashe su, duk da tsoro ya yi wa zuciyar ta ƙawanya haka bai hanata yin ambaliyar ruwa da ga ƙasar ta ba. Lokacin da ya buɗe tsakanin cinyoyinta tare da kai hannun shi sai da jikin shi ya yi mishi yammm... Take ya sake ruɗe wa ya fice a hayyacin shi, nishi kawai yake yana jan yaji, a hankali ya fara shafa wurin tare wasa da ruwan da ya zubo mata. Take jikin Hamida ya kama rawa riƙe hannun shi ta yi tana girgiza mishi kai alamar ya bari. Juya ta yake yana sake matsota jikin shi sai da ya zo gab da samun nutsuwa ya matseta jikin shi na kakkarwa gaɓoɓin shi gabaɗaya suna fid da gumi, cika mata mara ya yi da ruwan shi mai ɗumi yayin da yake fitar wa yana sauke ajiyar zuciya, kwanciya ya yi a gefe yana cigaba da sauke ajiyar zuciya. Juyo wa ya yi yana kallon yanda take fid da numfashi a galabaice gabaɗaya ta yi laushi hatta idanuwantaa da ƙyar take buɗe wa saboda nauyin da suka ma ta sakamakon kukan da take yi. "Baby..." Ya faɗa tare da tarairayota jikinshi. Nan ya ji jikinta ya soma ɗaukar zafi, ajiye ta ya yi ya je ya haɗa ruwan zafi a toilet ya dawo ya ɗauke ta. Buɗe idanuwanta ta yi da ƙyar yayin da hawaye ke ci gaba da kwaranya tana fid da numfashi a galabaice magana take mishi amma bai san ma me take cewa ba saboda yanda muryan ta ya dusashe bai iya fitar da sauti. Wanin ruwan ya sake haɗa mata sannan ya fita a toilet ɗin ya je ya cire zanin gadon da ya yi kaca-kaca da abubuwan jikin su sai ɗan jinin da ya fita a jikinta, lallaɓawa ta yi ta fita a ruwan tare da yin wanka ta fara bin bango tana cije leɓen ta. Ƙarasowa wurinta ya yi tare da kamo ta ya zaunar da ita gefen gadon... "Wayyo Allah zafi." Ta faɗa jikinta na ɗaukar rawa, kwanciya ta yi ta gefe ɗaya tana sauke ajiyar zuciya, bai iya fita zuwa masallaci ba a gida ya yi sallah. "Daure ki zo ki yi sallah." Ya faɗa tare da ɗago ta. A zaune ta yi sallar tare da kwanciya saman sallayar. "Me za ki ci?" Buɗe ido ta yi kaɗan ta galla mishi harara tare da mayar wa ta rufe ba ta ce mishi ƙala ba. Murmushi ya sake tare da shafo fuskar shi yana faɗin. "A yi haƙuri na san na yi laifi." Ya faɗa haka bayan ya sunkuyo yana leƙa fuskar ta. Runtsa idanuwanta ta yi da ƙarfi alamar ba ta ma son kallon shi. "To bari na je na sayo maki magani na dawo." Tana idar da sallar isha'i ta lallaɓa ta haɗa tea ta sha sannan ta yi kwanciyar ta. Shi ma sai da ya yi sallah kafin ya je sayan maganin, yogurt ya saya mata da farfesu, ko da ya dawo tuni ta yi barcin. Zama ya yi gefen ta tare da shafo fuskar ta yana kiran sunan ta. "Ta shi ga maganin ki sha." Ya faɗa haka tare da ɗago ta a hankali. "Ki ci farfesu... "Na sha tea." Ta faɗa haka tare da lumshe idanuwa, miƙa maganin ya yi yana kallon yanda take kwanciya tare da rufe jikinta. Doguwar rigar barci ta saka mai ɗan kauri wanda ya sauka mata har ƙasa, sai dai yanayin kwanciyar gefen da ta yi ya ba shi damar kallon nonuwanta da suka fito. Lashe baki ya yi tare shafo su ai da sauri ta buge mishi hannu tana jan bargo. Zama ya yi ya ci abinci sosai yana jin nishaɗi cikin ran shi, yana kallon kiran Saifu amma sai ya ƙi ɗauka dan yanzu bai da lokacin kowa sai na Hamida haka ya zo ya same ta ta yi barci shi ma ya shige cikin bargon tare da jawota jikinshi. A haka suka yi barcin, cikin dare aka yi ruwa sosai yayin da garin ya yi daɗi cikin wannan yanayin da asuba ta yi miƙa tana shirin gyara kwanciyarta ta ji ya damko nonuwanta yana murzawa. A kiɗime ta buɗe idanuwa tana ƙoƙarin barin jikin shi. Bai san ma tana yi ba. Ina bai ma san tana yi ba, kuka ta fara rero mishi tana yarfe hannuwa. "Dan Allah ka yi haƙuri wallahi da ciwo, akwai ciwo sosai ko fitsari ba na iya yi." "Ba zan daɗe ba, please ki yi haƙuri a buƙace nake." "Wayyo Allah na! Ni dai a'a, ka bari wallahi da zafi sosai." Ta faɗa jin yana ɗage rigar jikin ta. Biris ya yi mata yayin da ya ci gaba da matso nonuwanta haɗe da mazaunanta. Kuka wiwi har da majina tana roƙar shi amma sai da ya biya buƙatar shi kafin ta ya ƙyale ta. Ta jiggata sosai dan kasa motsawa ma ta yi saboda yanda ya shige ta da ƙarfi saboda gardamar da ta yi mishi. Tana kwance ya je ya yi wanka ya dawo da niyar taimaka mata. Da ƙyar ta iya amfani da ruwan ɗumi saboda zafin da wurin yake mata. Dole shi ya dauko ta ya dawo da ita ɗakin saboda jikinta da ke rawan zazzaɓi. *A karɓa da haƙuri🤌🏼 Kwana biyu ban ji daɗi shi ya sa kuka ji ni shuru* Littafin Zinariya na kuɗi ne akan ₦500. 9079740079 Aisha Jubreel Moneipoint. A tura shedar biya ga wannan Number 09079740079 Maman Faruk [30/11, 3:52 pm] ༺𝐀𝐘𝐒𝐇𝐀 𝐉𝐁༻: *_ZINARIYA...🌹_* Farin Jini Writer's Asso.. 21_22 Likita ya kira domin ta zo ta duba ta saboda yanayin jikin nata da ya tsananta, "Ka ɗaga mata ƙafa zuwa sati, in so samu ne ma fiye da haka saboda samun lafiyar ta, ka ji mata rauni saboda ƙarfi da ka gwada mata... "Likita amariya ce fa, gaskiya ki yi wani abin sati ya yi yawa." Kallon shi Hamida take yi cike da mamakin furucin da ya yi. "Ni dai na faɗa maka, in har kana son samun lafiyar ta ka ƙyale ta har ta warke." Daga haka ta ajiye magunguna ta yi tafiyar ta. Lumshe idanuwa ta yi take barci ya yi awon gaba da ita, Mansur kuwa goya hannayen shi ya yi a baya nan ya shiga safa da marwa yana ayyana yanda zai yi sati ɗaya ba tare da ya kusance ta ba, a yanzu da ya ji daɗin da take tattare da ita ba ya jin zai iya danne buƙatar shi. Fita ya yi ya je ya sayo musu abin da za su ci, lokacin da ta farka ba ya ɗakin yunƙurawa ta yi da niyar ta shi amma sai ta kasa, cije lips ɗinta ta yi da ɗan ƙarfi tare da jawo wayar ta da ke bed side, kiran shi ta yi ba a ɗauki minti uku ba sai ga shi. "Sannu, ya kike jin jikin?" Kallon shi ta yi da narkakkun idanuwanta tana faɗin. "Alhamdu Lillah! Ina so na shiga toilet ne." Cak ya ɗauke ta tare da nufar toilet da ita, ruwan zafin da ke flacks ya ɗiba mata. "Wayyo Allah zafi..." Hamida ta faɗa tare da yarfe hannuwa. Fitsari take ji sosai amma zafin da take ji ya hana ma fitsarin fitowa, "Sannu, ki fara watsa ruwan ko zafin zai ragu." Hakan kuma ta yi, sai da ta fara tsarki da ruwan zafin kafin ta samu ta fara yin fitsarin, kaɗan-kaɗan ya dinga fita tana matse cinyoyinta saboda zafi har ta samu ta yi fitsarin. Yana tsaye ta fara ƙoƙarin yin tafiya ƙafafuwa a wawware. Sai da ya kuma taimaka mata suka dawo ɗakin, kayan breakfast ɗin ya hauro mata da shi, iya tea kawai ta iya sha tare da magani kana ta koma ta kwanta tana sauke ajiyar zuciya. Bai samu damar fita aiki ba dan bai son barin ta ita kaɗai haka ya zauna jikinta tsawon kwana uku kafin ya fara fita aiki, a kwanakin kuwa ƙirjinta da bakinta sun ci baƙar wuya a hannun Mansur, domin da su ne kaɗai yake iya rage zafi. Tafiyar shi aiki ba jimawa sai ga tawagar team amare sun yi wa gidan tsinke. Dayake kafin ya fita ta faɗa mishi za su zo shi ya sa ko da ya zo fita ya sanar ma maigadi akwai baƙin da za su zo ya bar su su shiga. Lalllaɓowa ta yi ta sauko falon ƙasa tare da kwanciya a kujera. "Tana kwance ta ji sallamar su. "Amariya bakya laifi ko kin kashe ɗan masu gida." Cewar Sabira, Munira kuwa cewa ta yi. "Sannu Hamida, ashe abu ya faru har da su ɗinke-ɗinke?" Murmushi Hamida ta yi tare da faɗin. "Ai kwa bari ku zauna ko ruwa ku kurɓa kafin ku fara tsegumin." Dariya Fatyma ta yi tana faɗin. "Ni dai wallahi ba ki ga kyawun da kika yi ba, jikin ki ya sake yin fresh har wani ɗan haske kika yi, sai dai fuskar ce ta yi fayau alamar rashin lafiyar ta girgiza Nanny Mufeed. Lallai Daddyn Mufeed ya iya tafiyar da zalmalulu..." Duk sai suka sakata jin kunya, "Kai da'alla a bar wannan batun haka." "Wai kunya kike ji ne? To ai yarinya ki cire wannan kunyar tun wuri ki saki jiki yanzu ai an girma, kin ci abin da Rufaida take ci duk matsayin su ɗaya. Fatan dai Ubangiji Ya ƙaro lafiya a ci gaba da girgiza gado." "Wallahi ban iya wa taɓ! Kin san azabar da na sha ne? Wai yanzu haka ake yi kullum?" Hamida ta yi maganar cike da sanyin jiki. "To ai shi ne auren, haka za ki yi haƙuri ki yi ta buɗe mishi yana ci, in kuma kika matse ƙafafu tauye mijin ki za ki yi, daga ƙarshe sai dai ki ji wani labari, ko ya ƙaro wani auren ko kuma ya faɗa biye-biyen matan waje. Yanzu ga shi da Rufaida ta kasa ɗaukar buƙatar shi ai samo wa kan shi mafita tun da ba zai iya jure wa ba. Gwara tun wuri ki kau da tunanin ba za ki iya ba daga zuciyar ki, a ɗan lokacin nan da kike da shi ki yi tunanin hanyar faranta ran mijin ki, ki da sa soyayyar ki a zuciyar shi tun kafin matar shi ta dawo." Haka suka dinga hira suna sake ɗora ta kan hanya har zuwa la'asar kafin suka bar gidan bayan sun ba ta tarkacen kayan gyaran da suka kawo mata. A daddafe aka yi kwana biyar ranar na shida Mansur ya ce bai san zan ce ba, cikin kwanakin shi ya san azabar da ya sha. "Haba Abban Mufeed ka ji likita fa ta ce a bari sai sati... Girgiza mata kai ya yi kamar zai fashe da kuka yana faɗin. "Wallahi Hamida ba zan iya ba, wannan kwanakin ma ba ki san da yaya na yi sa ba." Kuka ta fashe da shi tana faɗin. "Wallahi Allah har yanzu bai gama warke wa ba." Jawota ya yi jikinshi yana lallashin ta. "Yi haƙuri ki daina tsoro ba zan yi miki da zafi ba." Tana jin shi ya saɓule mata rigar jikinta tare da kashe wutar ɗakin. A hankali ya fara ƙoƙarin ɗaukar hanyar yana sauke ajiyar zuciya jin yanda wurin ya sake haɗewa ga wani daɗin da ta ƙara, "Buɗe ƙafa mana please..." Ya yi maganar cikin rawar murya, nonuwanta na hannun shi yana matsa su, yayin da yake lasar tsakiyar su zuwa wuyanta, a hankali yake tafiyar da ita. Sai da ya samu hanya nan fa ya kwance ya fara mata wuta-wuta yana nishi. "Kin ƙara daɗi... Washhh Hamida za ki kashe ni.... Wayyo...." Haka ya dinga ihu yana sambatun daɗin da ta ƙara, Hamida kuwa shuru ta yi tana sauke ajiyar zuciya, ya ɗauki tsawon lokaci kafin ya matseta sosai yana fitar da numfashi har jikinshi na rawa, kamar wanda yake yin fitsarin haka yake sake madarar shi yana datsewa har ya cika marar ta. Kwanciya ya yi yana mayar da numfashi, can sai ya miƙe ya miƙo mata magani guda biyu, "Maganin mene ne?" Ta faɗa tana kallon ƙananun ƙwayoyin da ke hannun shi. "Na gajiya ne." Ya faɗa tare da miƙa mata ruwa. Sai da ya tabbata da ta sha maganin sannan ya shiga toilet, yana fitowa ita ma ta shiga ta yi wanka. Da asuba ma da ita ya fara kafin ya je ya yi wanka ya tafi masallaci. Haka aka cinye sati huɗu, kullum dai abu ɗayan nan shi ake yi, sam Mansur bai ɗaga mata ƙafa ta gefen kwanciya, tun tana jin zafi har ta fara sabawa tana jin daɗin abin, damuwar ta maganin da yake ba ta da sunan na gajiya, kullum ba fashi sai ta sha shi. Yau suna zaune a falo yayin da take kwance cikin jikin shi ta ce. "Abban Mufeed ka ce za mu je wurin Goggo na amma shuru." Shafo fuskar ta ya yi tare da faɗin. "To ai gani na yi kwanaki ba ki da lafiya shi ya sa ma ban yi maganar zuwa gidan goggon ba." Marairaice fuska ta yi tana faɗin. "Dan Allah mu je yanzu mana, ina son ganin goggo na." Miƙewa ya yi da ita a jikin shi suka haura ɗakin shi. Kafin dai a shirya sai da ya gama jagwal-gwala ta sannan suka yi wanka suka shirya. Ajiye ta ya yi da tare da sauke sayayyar da suka yi mata yana faɗin da yamma zai dawo su wuce, ta ga gidan ya yi kyau dan komai tsaf-tsaf da sallama ta shiga nan ta iske goggo na tsaye cikin gida tana jiran shigowar Mansur dan ta yi tunanin shi ne, dayake ya saba zuwa gaisheta tare da hidimta mata. Sai ta ji muryan Hamida tana sallama. "Lale da zuwan Hamida ta." Ta faɗa tare da rumgume Hamida, saboda tsananin farincikin ganin goggo kuka ta saka. "Haba Hamida me ye abin kuka a nan?" "Goggo na kema kin san dole na yi kuka na daɗe fa ban ganki ba." Goggo ta ce. Ma sha Allah, Hamida kin yi kyau, ga wani sheƙin da kike yi, jikin ki ya murje kin yi ɓul-ɓul abin ki. Ni da farko ma na ɗauka Mansur ɗin ne ya zo gaishe ni, da ke jefi-jefi yakan zo mu gaisa, ga hidima, Hamida ki zauna lafiya da mijinki, ki kyautata mishi. Wallahi na ji daɗin ganin ki fes abin ki." Goggo ta faɗa tare da shafo fuskar Hamida, dariya suka yi a tare, aikuwa sun sha hira sosai lokacin da ya zo ɗaukar ta ji ta yi kamar kar ta koma. Shigowa ya yi suka gaisa da goggon sannan ya fita. "Ta shi ku je Allah Ya ƙara haɗe kanku." "Ayya goggo dan Allah ki ce mishi ya bari na kwana... "A’a kar mu yi haka da ke. Ta shi maza ki bi mijinki." Haka na fito ba don na so ba muka dawo gida. Rayuwa ta ci gaba da tafiya har muka cinye wata biyu muna cikin na uku, ina iyakar bakin ƙoƙarina wurin kyautata wa Mansur, ina haƙuri wurin jure wa buƙatar shi tun da shi mabuƙaci ne sosai, sam ba ya wasa ta fannin sex ga shi da wuta-wuta yake bai iya sex a hankali ba, idan Mansur na sex da ni ji nake kamar marana zai ɓalle saboda jijjigar da nake yi. Ni ma yanzu in ba da ƙarfin yake yi ba ba na jin daɗi tun da ya riga da ya sabar min da hakan. Ina kwance cikin jikin shi sai ga kiran Rufaida. "Hamida ya gida." "Lafiya ƙalau Aunty ya Mufeed ɗina yake." Rufaida ta ce. "Yana lafiya ga shi yana barci, na ce ki dawo ki kimtsa gidan dan ina bisa hanya." Tana gama faɗar haka ta kashe wayar. Miƙewa na yi zaune daga jikin shi ina faɗin. "Me ya sa ba ka faɗa min batun dawowar ta ba?" Shi ma zaune ya tashi yana faɗin. "Ni kaina ban san da batun dawowar ba in ba yanzu da take faɗa miki ba, dan ko jiya mun yi waya ba ta faɗa min ba." Shuru Hamida ta yi tana jin wani tashin hankali a ƙasan ranta, ba ta san yanda wannan auren nasu zai ci gaba da rayuwa ba idan Rufaida ta dawo gidan, ga shi yanzu ta fara sabawa da mijinta. "Me kike tunani?" Mansur ya faɗi haka yana kallon ta. "Bakomai... "Ki cire tunani ki aje shi gefe, za mu ci gaba da tafiyar da rayuwar mu ba tare da ta fahimta ba." Gyaɗa mishi kai na yi sannan na ce mishi ya buɗe min ɗakinta in gyara mata tun da dai ba ta faɗa ga ranar zuwan nata ba. Ko shi Mansur ɗin da suka yi waya washegari ba ta ce mishi ga rana ba, ta dai sanar mishi Nanny za ta dawo ya buɗe mata main falo ta gyara har ɗakinta. Murmushi kawai ya yi a ran shi, tare da kashe wayar. After three two days tana kitchen za ta dafa musu abincin rana ta fara jin wani yanayi, ƙamshin girkin bai mata ba, har zuciyarta na ta shi. Da ƙyar dai ta kammala ta haura ɗaki, tana shiga toilet kuwa ta fara amai. Abincin da ba ta iya ci ba kenan sai chips da ta ji tana sha’awar ci shi ne ta soya ta ci shi haka gaya. Shi ɗaya ya ji abinci yana lura da yanayin yanda take da yatsine-yatsinen fuska. "Ke ba za ki ci abinci ba? Wannan yatsine fuskar duk na mene ne?" "Kawai dai ba na son cin abincin ne." Shuru ya yi mata sai da ya kammala cin abincin ya ce. "To me kike so a sayo maki?" "Ni fa na ƙoshi da abincin ne, tashin zuciya yake saka ni." Ta faɗa tana yi mishi wani irin narkakken kallo, "To ta so mu je ɗaki dan na lura kamar so kike ki yi min fyaɗe irin wannan mayataccen kallon da ake yi min..." Miƙewa ta yi ta sauke kwanukan kan daining ɗin tana faɗin. "A nan za a yi komai." Ta ƙarasa maganar tana cire doguwar rigar jikin ta. "Wow! Kin ga yanda nonuwan ki suka ciko kuwa? Komai naki ma ya canza, hatta daɗin ki ma ya ƙaru fiye da da." "Idan ka gama sambatun ka zo in sha..." Cike da rawar jiki ya tuɓe dan yana bala'in ƙaunar sucking, aikuwa ta dinga tsotsar shi kamar ta samu Sweet sai da ya cika mata baki ta shanye kafin aka fara haƙo rijiyar da ke cike da ruwan daɗi. Da yake tana jin fitina haka ta sake mishi jiki ya yi yanda yake so da ita. "Wai Allah! Sannu ’yar albarka." Mansur ya faɗa lokacin da ya dawo hayyacin shi. Washegari yana office ya kira ta video call lokacin tana kitchen ta ɗaga kiran. "Baby ba ki gama ba? Ga shi ina son zuwa cin daɗi." Lashe baki ta yi tare da faɗin. "Sai ka zo." Aikuwa ya kashe wayar bayan ‘yan mintoti sai ga shi a gidan direct ya nufo kitchen ɗin yana tuɓe kayan jikin shi, rage gas ɗin ta yi ita ma kafin ta tarbo shi dan ta ga alamar a kitchen za a ci uwar sabada. Ƙarfe 3:27Pm jirgin su Rufaida ya sauka a Abuja, direba ta kira ta ce ya zo ya ɗauke ta dan so take ta yi wa Mansur bazata. "Kamar ƙarar mota nake ji." Hamida ta faɗa mishi haka, Mansur da ya yi nisa a duniyar daɗi ya ce. "Manta kawai baby babu wata mota." Ya ƙarasa maganar tare da haɗe bakinsu ya ci gaba da haƙo rijiyar daɗin shi... "Hamida..." A rikice ta fara ƙoƙarin barin jikin shi, shi ma dakatawa ya yi yana kallon ƙofar kitchen ɗin. 09079740079 Maman Faruk. [30/11, 3:52 pm] ༺𝐀𝐘𝐒𝐇𝐀 𝐉𝐁༻: *_ZINARIYA...🌹_* Farin Jini Writer's Asso.. 23_24 A rikice ta fara ƙoƙarin janye jikinta da ke rawa tana faɗin. "Ka gani ko? Sai da na ce maka na ji dirin mota amma ka ce ba haka ba yanzu ya za mu yi?" Bai kulata ba ya ci gaba da nema wa kanshi nutsuwa, sai da ya fitar da abin da ke tare a marar shi sannan ya bar jikinta yana sauke ajiyar zuciya. "Ai ba zuwa kitchen ɗin za ta yi ba da kike son katse min jin daɗi." Ya faɗa yana matse ƙirjinta. Kayanta ta saka tana ƙoƙarin fita ya dakatar da ita, wani ƙofa ya nuna mata ta kitchen ɗin wanda direct zai kai ta sama ya ce ta bi hanyar, lokacin da ta isa bakin ƙofarta ta sauke ajiyar zuciya sannan ta sauko ƙasa bayan ta canza riga ta daidaita nutsuwarta. "Barka da dawowa Aunty." Juyowa Rufaida ta yi tana kallon ta. "Ashe kina ciki nake ta ƙwala kira." Hamida ta ce. "Na shiga toilet ne, da fatan kun iso lafiya." Ta yi maganar tana kallon Mufeed da ke barci. "Alhamdulillah, Hamida na ga kin yi kyau da fresh sosai har da 'yar ƙiba, me Goggo take ba ki ne mai daɗi haka?" 'Wata Goggo? mijinki dai yake ta jiyar da ni daɗi da jijiyar shi.' Ta faɗa cikin ranta. A zahiri kuwa murmushi kawai ta yi ba tare da ta ce komai ba. "Na ga motar Mansur yana gida ne?" "Ban san shigowar shi ba dayake ina kitchen ne." Hamida ta faɗa haka tare da miƙewa ta nufi hanyar kitchen ɗin, nan ta ga ba ya nan, ajiyar zuciya ta sauke tare da kunna gas ta ƙarasa girkin. Ko da ta gama ta fito da abincin ba ta ga Rufaida a falon ba sai Mufeed da ke kwance har yanzu. Kayan da ta bari ta ɗauka ta haura mata da shi main falo. Lokacin da Hamida ta bar kitchen ɗin shi ma kayan shi ya saka sannan ya nufi ɗakin shi tare da shigewa toilet, yana fitowa ya tattara duk wasu abin da ya danganci Hamida ya kai mata ɗakin ta, dan Rufaida za ta iya shigowa ɗakin anytime, ya fito da niyar fita irin bai san da zuwan nata ba sai suka yi kiciɓus. "A’a, zuwa ba waya?" Ya faɗa tare da rumgumota, rumgume shi ta yi tana dariya tare da faɗin. "Bazata, daman na yi maka haka ne don na ba ka mamaki." "Aikuwa an yi min bazata ina Mufeed?" Ya faɗa tare da karɓan handbag ɗinta. "Yana falo, Mufeed da ya takura min lallai a dawo wurin Hamida ai da ba yanzu zan dawo ba, da za mu je Dubai kasan Salima za su yi bikin yarinyar yayar S.S wai da can za mu je sayayyar bikin shi ne Mufeed ya ɓata komai." 'Ni da ma kun wuce ai da na fi jin daɗi.' Ya faɗi haka cikin ran shi. "Mufeed ya kyauta ai, gwara da aka dawo haka kun sha gida wata uku fa." "Ba wani daɗewar da aka yi, kai dai ka ce an barka kai ɗaya kawai." Ɗaki suka shiga yayin da ta tuɓe ta nufi toilet, shi ma fitowa ya yi ya barta ta huta, Hamida ya samu zaune ta tasa Mufeed a gaba tana kallon shi. "Kina ta kallon ɗanki ne." Ya faɗa da murmushi tare da zama kusa da ita. Zubur ta miƙe tana kallon hanyar ɗakin Rufaida. "Ta shiga wanka." Ya faɗa tare da jawo ta ta faɗo ƙirjinshi. "Ni dan Allah ka bari." Ta faɗa tare da barin jikin shi. Miƙewa yai tare da barin gidan, sai bayan magrib Mufeed ya tashi yana buɗe ido ya ga Hamida wani tsalle ya yi tare da ɗare cinyar ta yana dariya. "Mufeed ɗina ya tashi ko?" Gyaɗa mata kai ya yi, yana ta dariya, ɗaukar shi ta yi suka shiga toilet ta yi mishi wanka. Bayan sallar isha'i Rufaida ta sauko ƙasa tare da Mansur suka ci abinci, sai da suka gama ta ƙwalawa Hamida kira ta zo ta kwashe kwanuka, "Ga tsarabar ki." Hannu biyu na sa na amsa tare da faɗin. "Na gode Aunty." Dogayen riguna ne masu kyau guda biyu, sai cin-cin na biki tare da man shafawa da hoda har da turare guda biyu. Adana kayan na yi, ranar Mansur ɗakin Rufaida ya kwana duk da ba wani abin da ya shiga tsakaninsu, da asubar fari ya lallaɓo ya shigo ɗakin Hamida inda ya dinga yamutsa ta, tana ƙi yana shafa ta har ta ba shi haɗin kai, rufe mishi baki ta yi da nata saboda sambatun shi zai iya tashin Mufeed da ke barci. Tun dawowar Rufaida sai dai ya saci hanya ya zo, ko kuma in ba ta gida da rana haka zai zagayo ya dawo gida ya ja ta ɗaki, in kuma tana kitchen to a ciki zai yi sex da ita. Cikin wannan yanayin aka fara azumi, inda Rufaida ta yi mata sayayya sosai ta ba ta ta kai wa Goggo, irin kyautatawar da take mata wallahi kashe mata jiki yake yi musamman in ta tuna da alaƙar da ke tsakaninta da Mansur, Rufaida ba ta rage ta da komai ba, kuma ba takura ko tsangwama duk abin da take so shi take yi a gidan, ta yarda da ita saboda irin soyayyar da ta ga tana yi wa ɗanta. Mansur ma ya ba ta kuɗi masu yawa haka ta haɗa duk ta kai wa Goggo. Tun da aka fara azumi ta ƙaurace mishi dan ba ta yarda ya taɓa ba, ana shan ruwa za ta kammala duk abin da za ta yi ta dawo ɗaki. Idan ya zo ya ji ƙofar a rufe haka zai yi ta kiran wayarta ba za ta ɗauka ba. Har aka yi azumi 25, tana wasan ɓuya da shi. A na shi ɓangaren kuwa ba ƙaramin azaba take ba shi ba, dan Rufaida ko ya je mata ba wani jin daɗi yake yi ba, saboda ba ta iya yi mishi abubuwan da Hamida take yi mishi musamman su kiss da sucking da ma tun farko ba ta mishi, Hamida kuwa ta riga ta sabar mishi ga shi ba ta yarda su haɗu. Yau da aka kai na 26, bayan sun kammala shan ruwa ya kalli Hamida da ke kwashe kwanuka a sace kafin ya kalli Rufaida yana faɗin. "Kwana biyu ba a gyara min ɗaki ba." Rufaida da ke danna waya ta ce. "Hamida idan kin gama kwashe kwanukan ki je ki gyara ɗakin Mansur." To kawai na ce mata sannan na wuce kitchen sai da na kammala komai kafin na je ɗakina na yi wanka dan na san abin da yake nufi ba wai gyaran ɗaki yake buƙata ba. Ina shiga ɗakin kuwa ya ɗaga ni cak tare da yin gado da ni already babu komai a jikinshi. Nan ya tuɓe ta ya shiga lasar jikinta yana murza nonuwanta. "Tawan sati huɗu kina azabtar da ni, kin san na riga na saba da ke ba zan iya haƙuri ba, dan Allah ki dinga zuwa... "In zo ina? Da alama ba ka cikin nutsuwar ka." Bakin shi ya kai ƙirjinta yana lasar nipples ɗinta. "To ke ma kin san ba ni da haƙuri ta fannin cin duri, gaskiya ba zan iya haƙuri ba idan kika sake rufe min ƙofa. Na riga na saba da cin durin ki mai daɗi, ga shi kina rufe min ƙofa bayan kin san matsayina a gun ki... "Matar ka na gidan nan taya kake tunanin zan sake jiki da alaƙarmu? Na lura ba ka tsoro... "Kina ba ni durin ki me daɗi mantawa nake yi da halin da muke ciki, kina yi mun duk abin da yake sani jin daɗi babu gurbin tsoro cikin zuciyata." Ya yi furuncin tare da haɗe bakinsu yana squeezing nonuwanta da suka sake cika saboda azabar matsar su da yake yi idan suka shiga hannun shi. Ita kanta ta yi kewar mijin nata dan ta sake mishi jiki ya yi yanda yake so babu irin style ɗin da ba ta yi mishi ba, kasancewar tana kallon irin abubuwan da su Munira ke turowa, kuma suna yi mata bayanin yadda za ta dinga tafiyar da shi don samun jin daɗin shi, aikuwa ta sha ruwan albarka da kalaman soyayya. Ya ɗauki mintuna masu tsayi a jikinta kafin ya samu nutsuwa ya ƙyale ta. Sama-sama ta gyara mishi ɗakin sannan ta yi wanka ta fita. Haka rayuwar su ta dinga tafiya inda suke gudanar da auren su a ɓoye ba tare da Rufaida ta fahimci komai ba, saboda Hamida na kiyaye duk wani abin da zai sa a fahimci yanayin da suke ciki. Ranar jajibirin sallah Rufaida take sanar da ita zuwan ƙannenta biyu wanda za su yi sallah a gidan. Ɗakuna biyu ta gyara ɗaya ɗakin na kusa da na Rufaida yayin da ɗayan ya kasance na gefen da ake saukar baƙi. Cikin dare suka iso, tun da ga yanayin shigar jikin macen da yanda take ƙare ma gidan kallo tana yatsine-yatsinen na san ba mutuniyar kirki ba ce. "Aunty Rufaida ya na ji gidan yana wani bashi-bashi kamar babu turare?" Ta faɗa tare da cire gilashi idanunta. "Diyana kin zo da wannan shegen halin naki ko? To ban son damuwa da surutu ki zauna ki ci abinci ki je ɗaki ki huta dan dare ya yi." Buɗe kular abincin ta yi tana faɗin. "Ke kika dafa abincin ne?" Ta yi maganar tana kallon lafiyayyen jalof ɗin da ke cikin kular. Hilal da ya ƙulu da surutun ƙanwar ta shi ya daka mata tsawa. "Ke dan gidan ku ki rufe wa mutane baki a nan, idan ba ita ta girka ba ba za ki ci ba?" Zumɓura baki ta yi tana ƙunƙuni cikin ranta. "Shi kenan mutum ba zai yi magana... Buge mata bakin da ya yi ne ya sa ta yin shuru. "Kika yarda na ji kin sake wata magana sai na fasa bakin nan, shi ya sa ban so Ammi ta haɗo ni da ke ba shashasha kawai." "To yanzu Hilal me ye abin faɗa a nan? Dan Allah ƙyale ta kai ma kasan halinta ba sai ka biye ta ba, Hamida ki zo ki zuba musu abinci." Ta ƙarasa maganar tare da ƙwala min kira. Fitowa na yi daga kitchen na zo na fara zuba musu abincin. Tun shigowar ta Hilal ya ƙure ta da idanuwa har ta gama zuba mishi abinci ta fara zuba ma Diyana. "Ke talla can, ja jikin ki ni ban ce a zuba min ba." "Kinga Hamida ƙyale ta ki yi tafiyar ki." Wuce wa na yi na barta tana zuba mata abincin. "Ke dai ba ki ji daɗin wannan baƙin halin naki ba." Cewar Hilal, "Ni fa ba na son surutun nan, kun zo kenan da wannan halin naku sai ka ce ma su ganin hanjin juna." Rufaida ta faɗa tare da ɗaukar wayar ta tana dannawa. Duk da daɗin abincin bai sa Diyana ta ci ba illa juya spoon da take yi a ciki. Zuwa can dai ta miƙe ta nufi hanyar kitchen ɗin tana faɗin. "Ke zo ki dafa min Indomi!" Kallon abincin da ta tashi a kai Rufaida ta yi sannan ta ce. "A daren nan ba wani girki da Hamida za ta miki, idan za ki girka bisimillah ba za ki takura ta ba, Hamida koma ki huta." "Haba Aunty... "Ai ba a hana ki girki ba, jeki ki yi da kanki." Hilal ya dakatar da ita da faɗin haka. Rufaida kuwa ba ta sake magana ba. Dawowa Diyana ta yi ta zauna tana kumbure-kumburen fuska. "Ni dai gaskiya wannan abincin bai yi min ba a sake min wani." Babu wanda ya yanka zancen ta har ta gama mitar ta tashi ta buɗe freezer ta ɗauki Yogurt ta haura sama. Ajiyar zuciya Rufaida ta sauke kana ta juyo da dubanta ga Hilal tana faɗin. "Wallahi da na san tare da za ku zo da an haƙura da zuwan, yarinya sai shene fitina." Ta ƙarasa maganar tare da ajiyar wayar da ke hannunta. Hilal ya ce. "Aunty ni kaina ban san da batun zuwan nata ba sai da na ɗauki jaka Ammi ta ce ta zo mu taho tare, na san ita ma ta yi hakan ne dan ta huta da rigimar Diyanan." Jinjina kai Rufaida ta yi sannan ta kira Hamida ta zo ta kwashe kwanukan, bayan barin Hamida wurin Hilal ya sake kallon Rufaida cike da nutsuwa ya ce. "Aunty ni dai gaskiya na yaba da hankalin nannyn Mufeed." Ya ɗan ƙarasa maganar a ɗan tsorace, "To fa! Hilal ba dai kana nufin kana son Hamidar ba?" Ɗan sosa ƙeya ya yi tare da sakin murmushi, "Gaskiya na yaba da nutsuwarta, idan da za a amince min zan iya aurenta." Hilal ya faɗa yanayinsa na nuna lallai da gaske yake yi. "Hmm! Aikuwa Hamida akwai hankali da nutsuwa, idan kuwa hakan ta kasance zan ji daɗi, amma ba na tunanin Ammi da yaya Mabaru za su amince da wannan zaɓin naka, ka san halin su na ƙin masu ƙaramin ƙarfi, kai sheda ne a kan irin artabun da aka yi kafin suka amince na auri Mansur, da wuya ma su amince maka, da dai ka bar maganar kawai." "Gaskiya Aunty ba zan ɓoye miki ba, tashin farko zuciyata ta yi na’am da ita. Zan yi ƙoƙari na kafa gwabnati na kafin na je wa su Ammi da batun, ina kyautata zaton za su amince min." Rufaida ta yi murmushi tare da faɗin. "To, Allah Ya sa su amince." Daga haka ta miƙe jin dirin motar Mansur, miƙawa Mansur hannu Hilal ya yi da murmushi yana faɗin. "Barka da dawowa Daddyn Mufeed." "Barka da zuwa Malam Hilal, ya gajiyar hanya, ya ka baro su Ammi da yaya Mabaru." Hilal ya ce, "Duk suna lafiya, sun ce a gaishe ku." "To ma sha Allah." Daga haka Mansur ya zauna suka ɗan taɓa hira, sai wajejen sha biyu kafin suka miƙe kowa ya nufi ɗakin shi. A ɓangaren Hamida kuwa tun da ta kwashe kwanukan ta wanke su ta nufi ɗakinta ta yi wanka tare da hayewa gado ta rumgumo Mufeed a jikinta tana sauke ajiyar zuciya, ba ta yi barci ba bayan tunanin Mansur da zuciyarta ke yi, a 'yan watannin nan ta san ta kamu matuƙa da soyayyar mijin nata, sai dai tana ƙoƙarin kawar da tunanin shi saboda gudun matsala. Ganin barci yaƙi zuwa mata ne ya sa ta miƙewa ta shiga toilet tare da ɗauro alwala ta fara jero nafilfilu, koda Mansur ya je ɗakin Rufaida ta riga da ta yi barci, fitowa ya yi ya nufi ɗakin shi, yana cikin tuɓe kaya zai shiga wanka ya ji motsin buɗe toilet, da mamaki ya kai duban shi ga ƙofar toilet ɗin dan ya san dai Hamida ba shigowa ɗakin shi take yi ba, Rufaida kuma ya barta tana barci. Diyana ce tsaye tana ƙare ma halittar jikinshi kallo yayin da take ɗaure da ɗan guntun towel ɗin da ko cinyarta bai gama saukowa ba, ɗauke idanunshi ya yi daga kanta tare da haɗiye wani irin miyau, in da sabo ya ci a ce ya saba da halin Diyana, dan a kullum ta zo gidan da kalar iskancin da take zuwa mishi da shi, jallaɓiya ya saka da sauri ya nufi hanyar ƙofa da niyyar fita. Amma sai ta yi saurin shan gaban shi tare da tare hannuwanta da ƙofa ta yadda ma ba zai iya wucewa ba. Wani irin ɗan iskan kallo take bin shi da shi tana lumshe idanuwa tare da zuro harshenta waje tana lashe leps ɗinta. Miƙa ta yi take kuwa towel ɗin jikinta ya yi ƙasa nan albarkatun ƙirjinta suka bayyana, "Wane irin abu ne kike yi haka? Ba ni hanya na wuce dalla?" "Ka je ina? Ka san dai matar ka shashasha ce ba ta san muhimmancin ka ba, ka zo mu huta kawai dan na zuba mata maganin barci ta yanda ba za ta ma farka ba bare ta san halin da muke ciki, ka san dai tun ba yau ba nake kwaɗayin ka, ya kamata ka kawar min da wannan ƙishin ruwan." "Za ki matsa min na wuce ne ko za ki tsaya zantukan banza?" "Batun ka wuce ma bai ta so ba, dan yau sai ka kawar da kwaɗayin shekarun da nake dakon shi, a kullum idan na zo gidan nan ina nuna maka kwaɗayi na a zahiri amma sai ka share batun haba mana Mansur, matar ka ba ta damu da kai ba way not ba za ka bari mu jiyar da junan mu dad'i ba? Kai ma fa haƙuri kake yi da ita, kuma babu ta yanda za a yi ka ƙara aure bare ka samu wani wurin da za a dinga biya maka buƙatar ka." Hannun shi da ya kai da niyyar ture ta gefe ta ruƙo tana kallon shi, "Kai ba ka ji daɗi ba da nake son haɗa jiki da kai? In ban da zuciya da kwaɗayi ma kai har ka isa na haɗa jiki da kai? Kar fa ka manta matsayinka na Almajirin gidan mu, daular nan da kake cikinta dukiyar mahaifina ne, dan na nuna buƙatar ka shi ne kake wulaƙanta ni? Waye kai?" Ta yi maganar tana kallon shi ita cikin ido, murmushin takaici Mansur ya yi tare da ture ta yana faɗin. "Ba ki yi ƙariya ba, ni Almajirin gidan ku ne, amma a haka ’yar’uwarki ta mace a kaina, a haka ta tsallake attajiran da ke zuwa wurinta ta nace lallai sai wannan Almajirin take so, ke kuma fa? Yanzu ba ga ki gaban Almajirin ba kina nuna kwaɗayin ki muraran gare shi, kin tuɓe kina tsaye gaba na tsirara to me zan miki? Ko sha’awa ba ki ba ni ba. Rigar da ke jikinshi ta riƙe da ƙarfi tare da yago shi tun daga sama har ƙasa, daidai Hamida ta fito ɗauke da Mufeed za ta nufi kitchen kasancewar yanzu ita ma a ɗaya daga cikin ɗakunan da ke saman take, take idanuwanta ya yi mata mugun gani, Mansur rumgume da ƙanwar Rufaida cikin wani irin mugun yanayi, jikinta na rawa ta juya tana furta. "Hasbunallahu... Ba ta ma iya ƙarasawa ba saboda kakkarwan da harshenta ke yi, ture Diyana ya yi da mugun sauri ya shiga ɗaki, ya sauya kaya zuciyar shi na bala’in bugawa. Towel ɗinta ta ɗaura sannan ta nufi hanyar ɗakin Hamida ta taddata zaune saman kujeran da ke cin mutum ɗaya tana rumgume da Mufeed, ɗaura ƙafa ɗaya ta yi hannun kujeran ta ɗago fuskar Hamida da wuƙar da ke hannunta tana faɗin. "Meye wannan?" Cikin rawar murya Hamida ta ce, "Wuƙa." Gyaɗa kai Diyana ta yi tare da tamke fuska ta sake faɗin. "Me kika gani?" A rikice Hamida ta ce. "Ban ga komai ba." Ta yi furunci muryanta na tafe da kuka. “Kin kyautawa kan ki, ko da wasa na ji wannan maganar ta fita sai na raba ki da rayuwar ki.” Diyana na gama faɗar haka ta fita a ɗakin, Kiciɓus suka yi da Mansur. Wani irin kallo ta bishi da shi tare da wuce wa ta nufi ɗakinta. Da sauri ya shiga ɗakin Hamida, zubur ta miƙe tana mishi alama da hannu tana girgiza kai alamar kai ya ƙaraso inda take. Hannuwa biyu ya ɗaga da nufin ruƙo ta amma sai ta matsa baya tana kallon Mufeed. Wani irin kuka ne ya ƙwace mata mai cin rai tana faɗin. "Dan Allah ka fita, ka ta fi ba na ƙaunar ganin ka. Kar ka matso kusa da ni... "Hamida ki tsaya ki saurare ni kar ki yi min fassarar da ba haka ba... Cikin ihu ta dakatar da shi. "Banga komai ba, na ce mata ban ga komai ba... Dan Allah ku ƙyale ni. Littafin Zinariya Na kuɗi ne a kan ₦500. Za a tura kuɗin zuwa ga wannan asusun: 9079740079 Aisha Jubreel moneipoint [30/11, 3:52 pm] ༺𝐀𝐘𝐒𝐇𝐀 𝐉𝐁༻: *_ZINARIYA...🌹_* AYSHA JB Farin Jini Writer's Asso.. *Za ki/Ka samu littafin Zinariya akan naira 500. Domin mallakar naki za ki tuntuɓi wannan number ta WhatsApp 09079740079* 25. Duk yadda Mansur ya kai ga son fahimtar da ita abinda idanunta suka gane mata ba haka ba ne Hamida taƙi sauraron sa hasali ma kuka mai ƙarfi ta saka mishi tare da rufe idanuwanta da ƙarfi alamar ba ta ƙaunar ganin shi. Jiki a saluɓe ya nufi ƙofa har ya sanya ƙafar shi waje ya tsinkayo muryanta cikin kuka tana faɗin. “Na yi dana sanin tarayyata da kai, da nasan haka kake wallahi ko kusa ba zan taɓa kwantar da zuciyata na amince da kai ba, da na san haka rayuwar ka yake wallahi ba zan taɓa ɗaga kai na kalle ba balle na kasance ƙarƙashin inuwar ka. Mansur ka cutar da zuciyata...“ Ta kasa ƙarasa furucin nata saboda tsananin kukan da ya ƙwace mata. Haka ya fita kamar kazar da ƙwai ya fashewa a ciki. Kamar yadda ba ta iya runtsawa ba haka shi ma a nashi ɓangaren bai iya barci ba. Washegari suka tashi da hidimar sallah wanda duk gilmawar da ta yi idanun Hilal na yawo a jikinta har sai da ta fara tsarguwa da kallon da yake mata. Diyana na zaune ba ta da aiki sai tsaki, musamman idan Hamida ta gifta ta inda take haka za ta ja dogon tsaki tana juya kai gefe, sarai Hilal ya lura da ita amma sai ya basar kasancewar ba kowane lokaci yake son shiga sha’aninta ba. Ƙarfe shida ta gama haɗa daining sannan ta nufi ɗakinta bayan ta ɗauki duk wani abinda za ta buƙata. Mufeed ta yi wa wanka tana gama shirya shi ita ma ta watsa ruwa sannan ta zauna bayan ta sanya baƙar doguwar riga mara nauyi da ƙaramin himar a kanta. Dawowa jikinta Mufeed ya yi tare da kwantar da kanshi a cinyarta yana sauke ajiyar zuciya, ido ta zuba mishi tana kallon yadda fuskar yaron yake nan sak uban shi, da sauri kuma ta ɗauke kanta daga kallon shi jin ana kiran sallah. Dabino ta ɗauka tare da yin addu'a sannan ta kai bakinta, ruwan tea ta sha don ya warware mata hanji zuwa lokacin Mufeed ya yi barci daman already ta ba shi abinci don haka ta gyara mishi kwanciya. Ko da ta yi sallah ba ta dawo falon ƙasa ba ta ci gaba da zamanta a ɗaki domin Rufaida ta ce mata ta huta. Gab da za a kira sallah Mansur ya shigo gidan duk da S.S ya yi mishi tayin zuwa gidan shi iftar amma sai ya ƙi amsar gayyar tashi saboda zuciyar shi na gida ga Hamida musamman da ya tashi bai ganta ba har ya fita a gidan, shigowar shi ya yi tunanin zai ganta a falo tana jera abinci amma sai ya ga an kammala komai, musabaha suka yi da Hilal kafin ya zauna yana sake baza idanuwa amma har aka yi kiran sallah ba Hamida ba labarin ta. Rufaida da kanta ta zuba musu abin buɗa-baki har suka nufi masallaci shi da Hilal suka yi sallah suka dawo nan ya tarar da an kwashe komai na daining ɗin tare da gyara wurin, A gefen Hilal ma baza ido yake ya ga ta inda Hamida za ta fito amma shuru ba ta sauko ba, “Wai ina Auntyn Mufeed?“ Wani ɓoyayyen ajiyar zuciya Mansur ya sauke jin Hilal ya yi maganar ta. “Tana ɗaki, na ce mata ta huta dan yarinyar tana ƙoƙari, yau na lura da sanyin jiki tattare da ita shi ya sa na ce ta yi zamanta a ɗaki.“ Miƙewa Mansur ya yi kamar wanda aka tsungule shi yana faɗin. “An gyara ɗakin kuwa?“ “Yau fa sai dai ka yi haƙuri da batun gyaran nan, dan na lura yarinyar nan ba ta da wani kuzari, ko kuma bari Diyah ta gyara maka.... "No barshi zan yi manege zuwa goben." Ya ƙatse ta cikin hanzari tare da wuce wa. Siririn tsaki Diyana ta ja tana raka bayan shi da harara, sarai Rufaida ta ji amma sai ta ƙyale ta. “Ke dan uban ki ta shi ki ba wa mutane wuri mara kunya...“ Fuuu ta miƙe tana murguɗa mishi baki, "Hilal ba na so kana shiga sabgar Diyah ka ƙyale ta tunda dai ka san halinta ne.“ “Shi kenan sai a zuba mata ido tana yi wa mutane rashin kunya? Wannan fa ba gata ake mata ba, gabaɗaya an sangarta yarinya sai abinda take so za ta yi? Mansur fa ya shigo ko gaishe shi ba ta yi ba, kin yi maganar ta gyara mishi ɗaki ta ja tsaki sai ba za a mata magana ba saboda ita Autar Ammi ce? Wallahi ina jin takaicin irin tarbiyyan da yaya Mabruka ta ba wa wannan yarinyar.“ Ya yi maganar cike da zallar ɓacin rai. “Humm! Ni dai nawa ido Allah dai raba mu lafiya kawai dan ba zan iya maganar Diyah ba. Idan ka ta shi ka kashe wutar falon ni kam na shiga dan akwai aikin da zan yi kafin na kwanta... "Amma Aunty ba ki ce komai game da maganar mu ba... Wacce magana fa?“ “Maganar Hamida mana... “Hilal zan so ka da Hamida domin yarinya ce nutsattsiya ga tarbiyya, amma wallahi ina gudun abin da zai je ya dawo ne, yarinyar nan marainiyace da ga ita sai kakarta kai impact ma abar maganar kawai ka nemi wata ba zan iya da rigimar su Ammi ba, kana dai ganin da ƙyar aka yi aure na da Mansur shi ma sai da Alhaji ya tsaya tsayin daka.... “Wallahi aunty ba zan iya haƙura da Hamida ba, ki yi haƙuri ki taimaka idan Alhaji ya dawo sai ki masa maganar please.“ Ya yi maganar a marairaice. “Zan yi tunani akan haka.“ Daga haka ta wuce ta bar shi zaune ya sauke ajiyan zuciya tare da cin alwashin sai ya dasa soyayyar shi a zuciyar Hamida kafin ya bar garin. Sha ɗaya ta gota na fito da tunanin duk sun kwanta kitchen na nufa na wanke sauran kayan da aka ɓata kafin na ɗauki ruwan gora mara sanyi saboda wani lokaci Mufeed ya kan tashi shan ruwan dare saboda yanayin ciwon nashi ba na ba shi abu mai sanyi. Na kashe wutar kitchen ɗin zan fito na ci karo da mutum wanda sai da zuciyata ta tsinke, baya na yi da sauri ina sauke ajiyar zuciya ganin ba wanda na tsammaci ganin sa ba ne. Ɗauke kaina na yi tare da sunkuya wa zan ɗauki goran ruwan daidai shi ma ya kai hannu da niyyar ɗauka nan hannu na ya sauka a kan na shi, da sauri na janye ina sauke ajiyar zuciya. “I'm sorry ban lura ba ne.“ Ya faɗa cikin taushin murya. Karɓa kawai na yi na sa kai ba tare da na ce komai ba. Da ido ya raka ta yana sake karantar natsuwarta. Kitchen ɗin ya shiga ya ɗauki abinda zai ɗauka ya fito. Washegari sallah da sassafe Rufaida ta shigo mata da rantsattun ɗinkuna da himar masu kyau ’yan ya yi, ta yi murna ta yi godiya yayinda a zuciyarta take jin ta zalunce, domin ba ta duba duk wannan kyautatawar da take mata ba ta aure mijinta. Ana ta shirin tafiya Idi ita dai ba ta shirya ba, Mufeed kawai ta yi wa wanka ta saka mishi kaya, “Hamida!“ Ta ji Rufaida ta ƙwala mata kira fitowa ta yi da sauri tana faɗin. “Ga ni Aunty.“ Kallonta ta yi tare da faɗi “Ya ba ki shirya ba?“ Cike da mamaki ta yi maganar. “Ga shi Daddyn Mufeed ya ce a baki and ki shirya ke ma ki je sallar idi bai kamata ki zauna ke ɗaya a gida ba.“ Hannu biyu ta amshi kayan tana godiya, “Ki yi sauri ki fito da Mufeed lokaci na tafiya.“ Jiki a mace na yi saka kaya daga cikin wanda ya bayar dakakkiyar shadda mai ruwan goro wanda aka yi wa ɗinki doguwar riga na saka sai sai himar da na saka wanda ya sauka har gwuiwa sannan na saka takalmi na riƙe hannun Mufeed muka fito tare. “Kai Hamidan Mufeed kin yi kyau sosai fa.“ Ɗan murmushi na yi mata sannan na ce mata. “Na gode Aunty.“ Ta kalli Mufeed tare da miƙo mishi hannu, yau dai bai ƙi ba ya je, a sace Mansur ya ke kallon Hamida yana sauke ajiyar zuciya, Hamida ko inda yake ba ta yi gigin kalla ba. Motar da Hilal yake Rufaida ta nuna mata Diyana da ke ciki ta fito tana jan tsaki ita ba za ta zauna mota ɗaya da 'yar aiki ba. Motar Mansur ta shiga ta zauna a baya, babu wanda ya kula ta, farin ciki fal zuciyar Hilal domin wata dama ce ya samu da zai fayyace wa hamida sirrin zuciyar shi. Free page. [30/11, 3:52 pm] ༺𝐀𝐘𝐒𝐇𝐀 𝐉𝐁༻: *_ZINARIYA...🌹_* AYSHA JB Farin Jini Writer's Asso.. *Za ki/Ka samu littafin Zinariya akan naira 500. Domin mallakar naki za ki tuntuɓi wannan number ta WhatsApp 09079740079* 26. Kar ku tona zuciyar Mansur ku ga irin ƙunci da ɓacin ran da ya shiga ganin Hilal ya ce wa Hamida ta zauna a gidan gaba, gabaɗaya ba a cikin nutsuwar shi yake ba har aka yi sallar idi aka sauko, Hilal kuwa sai ya kasa yi wa Hamida magana bayan gaisuwar da ta yi mishi ba ta sake kallon inda yake ba, domin ita zuciyarta cike yake da tsoro tsoron da ya kasa barinta bare har ta fahimci irin satar kallonta da Hilal yake yi lokaci zuwa lokaci, haka har suka dawo gida, ta cire kayan ta shiga hidimar girki, ba ta samu kanta ba sai dare dan baƙi ne suka cika gidan Allah Ya sa ma Rufaidan na ɗan kama mata aiki. Kwana uku ana ta hidimar girke-girke a gidan kafin ta fara samun sukuni tsakaninta da Diyana sai harara da hantara, Mansur kuwa duk hanyar da za su haɗu ta toshe shi, wayarta ma Mufeed ya fasa shi sai ba ta wani damu ba ta tattara ta ajiye shi. Sai da suka yi sati biyu kafin suka bar gidan inda ta lura da take-taken Hilal amma sai ta basar da lamarin dan ta san ba ma zai taɓa yuwuwa ba. “Wai ina wayar ki?“ Rufaida ta tambaye ta lokacin da take shirin fita. “Lalacewa ta yi... “Kika dai bar wa Mufeed ya lalata miki, na sha faɗa miki ki daina bar wa Mufeed wayar ki amma sam ba ki ji, ki riƙe wannan zan fita ne sai dare zan dawo ki duba store abinda babu sai ki sanar min zan kira ki akwai layi a ciki.“ Hannu biyu na saka na amsa tare da yin godiya. “Saura ki ba shi ya sake lalatawa.“ Murmushi na yi ina kallon Mufeed da yake wasa. Fitar ba jimawa kuwa ta kira nan nake sanar da ita abubuwan da babu direba ne ya kawo kayan nan na taya shi ɗauka ya shiga da shi ko da na fito Mufeed ya yi barci ɗaukar shi na yi na haura da shi ɗaki. Ina kwantar da shi ya nufi toilet na yi wanka da alwala zan yi zan yi sallar la’asar, Mansur ne ya turo ƙofa tare da harɗe hannuwa a ƙirji Yana ƙare mata kallo ɗauke kanta ta yi tare da juya baya tana neman inda ta saka himar ɗinta. A hankali ya tako har inda take tare da juyo da ita yana kallon fuskarta da ta yi kicin-kicin da shi. “Mai ya sa kike haramta mini abincin da yake halal ne a gare ni? Mai ya sa kike azabtar da ni da rashin ki? Kin san halin da kika jefa ni kuwa?“ Ture shi ta yi tare da faɗin. “Ka jefa kanka dai.“ Sake riƙo ta ya yi murya a raunane ya ce. “Ki fahimce ni wallahi na azabtu da rashinki a hannu nake don Allah ki bar ni na ji ɗuminki please.“ Ya yi maganar yana ƙoƙarin kwance zanin jikinta. “Ba zan sake haɗa jikina da kai ba, kuma ka warware wannan auren dan wallahi ba zan iya zama da auren ka a kaina ba... Cikin kiɗimewa ya ce. “Wallahi tallahi billahil azim ban taɓa aikata abinda zuciyar ki take tuhumata da shi ba, na san gani na da kika yi da ita a wannan yanayin zuciyarki ta zarge mu, amma wallahi ban yi komai da ita ba, ita ce dai take bibiyata amma ko rumgumarta ban taɓa yi ba ki yarda da ni.“ Shuru ta yi mishi ba tare da ta ce komai ba, ganin haka ya sa shi rumgumota jikin shi har wani rawa yake yi. “Wallahi ban taɓa cin durin da ba halaliya na ba ki yarda da ni.“ Ya yi maganar tare da kai kan shi wuyarta yana shinshinar ƙamshin sabulun da ta yi wanka a hankali ya fara sauke zanin tare da cika hannuwanshi da na shanunta wani irin rawa jikinshi ya ɗauka take ya dinga sauke numfashi ya laluɓo bakinta yana sauke mata wani irin kiss mai zafin tare da hura mata iska a fuskarta. Ƙirjinta ya dinga matsawa yana cigaba da lasar fuskarta kamar zai cinye ta. Ƙafafuwanta suka gaza ɗaukarta zame wa ta yi ƙasa tana mayar da numfashi domin duk ya saukar mata da kasala. Murya a shaƙe ta ce. “Sallah zan yi... Ai bai jira ta dire maganar ba ya sunkuce ta dan ba zai taɓa iya haƙuri ko da na minti guda ba musanman da ya taɓa ta ya ji zandariyar shi ta miƙe in ba durinta ya shiga ba hankalin shi ba zai kwanta ba. Yana tafe da ita yana kissing ɗinta tare da jan numfashi, tura ƙofar ɗakin shi ya yi da ƙafa, yana shiga ya rufo ƙofar tare da dire ta tsakiyar gado. Kayan jikinshi ya cire cikin hanzari nan ta ga yanda zandariyar ta miƙe ƙyam, har ya fara fitar da ruwa. Kamawa ya yi da hannun shi yana shafawa murya cike da jaraba ya fara magana. “Yunwar ki nake ji sosai! Ina buƙatar durinki.... Ina son jina cikin durinki na dinga tsalle ina iyoo a ruwan daɗin ki.“ “Wayyo zo ki shaaa minn na yi kewar yanda kike tsotse niiiii....“ Yana kamowa nan a zancen shi ya nufe ta ya shiga squeezing jikinta duk inda ya sa sai kunnata nan yake taɓa wa take kuwa jikin Hamida ya yi laushi durinta ya yi jagab da ruwa. Hannunta ya kama ya ɗaura saman zandariyar shi yana nishi haka ta saka a bakinta ta fara lasar shi, ihu ya saka tare da kamo kanta da duka hannayen shi yana sake tura mata zandariyar cikin bakinta haka ta dinga tsotsar shi cikin nutsuwa ta yadda zai ji daɗi, aikuwa ya zauce mata... "Wayyo na shiga uku! Za ki kashe ni, Wayyo niiiiii wayyooo daɗi wayyo ki rage min na uzuri na kar ki cinye dukaaaaa...“ “Zo ki min goho in ci durinkiiiiiiii bar ni haka kar ki shanyeeeee zo in zizara miki shi cikin durinki.“ Haka ya dinga ihu yana sambatu sai da ta kwance shi sosai kafin ta sauko ta kama jikin katifar tare da buɗe mishi ɗuwawunta sosai nan ya kai hannu ya shafo ya lashi ruwan yana lumshe ido, kama zandariyar shi ya yi ya shiga goga mata yana gurnanin daɗi. Kuka ta saka tare da faɗin. “Dan Allah ka ci mana!“ Domin ya riga da ya gama zautar da ita, sai ya soka ya fara lumewa sai kuma ya zare yana shafa zandariyar da ruwan jikinta da ke jikin abin. Sake saitawa ya yi ya shiga lumshe ido yana cije baki daɗi da ya yi mishi yawa har da make ta ya yi a ɗuwawunta iso ya saka lokacin da ya shiga gabaɗaya, yayin da Hamida ta sauke ajiyar zuciya har hawayen daɗi sai da ya zubo mata jin yanda yake binta lungu da saƙo yana cinta ita kanta ta san ta yi kewar shi ba ɗan kaɗan ba. Hannuwanta da ta dafa gadon ya ɗago haka ya banƙareta yana zuba mata lafiyayyen ci yana isu shi kaɗai yasan mugun daɗin da yake ji, da ƙarfi yake cinta a hakan kuma ya kai bakin shi yana kissing ɗinta sosai ya maƙale a jikinta yana kwasar daɗin kafin ya juyo da ita ya ɗauke ta a jikinshi yana a tsaye yana cinta har sunkuyawa yake yi duk da ac da ke ba da sanyi a ɗakin haka suka haɗa zufa, kuka ta saka jikinta ya sake gabaɗaya. “Wallahi na gaji! Don Allah Daddyn Mufeed ka ƙyale ni haka zaka ɓalla min mara.... “Yi haƙuri matata ban ci na ƙoshi ba bar ni na ci abinci na na ƙoshi.... Ɗaura hannuwanshi ya yi a ɗuwawunta ya matseta sosai sai da ya ga fa da gasken ta gaji kafin ya ƙyale ta bayan fanshe kwanakin da ya yi bai cita ba, ya barta ne ba don ya gaji ba sai da ya cika mata mara da ruwan da ya tara na kwana da kwanaki, haka ta zube a gado tana mayar da numfashi tsaban ta ji maza, ruwa ya miƙo mata tare da magani yana faɗin. “Ki sha za ki ji sauƙi.“ Ita dai a kullum tana mamakin maganin da yake ba ta da sunan za ta ji sauƙi. Haka ta sha tana mayar da numfashi, kwanciya ya yi tare da jawota jikinshi yana matse ƙirjinta da ke ɗaukar hankalinshi sun ɗauki tsawon lokaci a haka kafin ta lallaɓa ta ɗaura towel ɗin shi ta koma ɗakinta da za ta fita ta ce. “Ka zo ka ɗauki towel ɗinka.“ Murmushi kawai ya yi mata da ƙyar ta iyayin sallar la'asar ɗin gab da magariba ta kwanta har Rufaida ta dawo tana kiranta amma ina ta yi barci shigowa ɗakin ta yi ta iske ta kwance Mufeed na wasa a gefen ta. Free page [30/11, 3:52 pm] ༺𝐀𝐘𝐒𝐇𝐀 𝐉𝐁༻: *_ZINARIYA...🌹_* AYSHA JB Farin Jini Writer's Asso.. *Za ki/Ka samu littafin Zinariya akan naira 500. Domin mallakar naki za ki tuntuɓi wannan number ta WhatsApp 09079740079* 27. Sai da aka yi magrib ta farka shi ma sai da Mufeed ya yi ta jan rigar jikinta saboda ya fara jin yunwa. Tana idar da sallah ta ɗauke shi suka sauko ƙasa anan ta iske Rufaida zaune da Mansur suna hira, ta yi mata barka da dawowa ta shiga kitchen abinci ta ɗaukowa Mufeed sai da ta ba shi ya ci ya ƙoshi kafin ta zo ta ajiye mata shi. “Ki dafa mana abu mai sauƙi.“ To, kawai ta ce mata sannan ta koma tana haɗa mata abinda ta buƙata. Tana cikin haɗa girkin Mansur ya shigo ya rumgumeta tare da tura hannun shi cikin rigar ta. “Me haka? So kake a san halin da muke ciki?“ Kashe gass ɗin da take girki ya yi tare da faɗin. “Ina buƙatar ƙari... Zaro ido Hamida ta yi tare da faɗin. “Lallai ba ka da tsoro matar ka na gida a falo fa kuke zaune shi ne za ka wani zo kana laluɓar jikina?“ Ɗaga rigar jikinta ya yi sama tare da faɗin. “Ta shiga ɗaki kafin ta fito ai na ɗan rage... “Ni wallahi a’ah, ɗazu fa ka gama kuma yanzu... Bai kulata ba ya shiga hidimar shi, zuge zip ɗin wandon shi ya yi tare da zame shi ƙasa, haka ya ɗaga ta ya mannata da ƙofar kitchen ya shiga zizara mata zandariyar shi, kamar ba shi ba ne ya gama cinye ta ɗazu yana ihu yanzu ma ga shi ya matse ta yana ta kwasar daɗi, rufe mishi baki ta yi da hannunta tana tsoron kar matar shi ta jiyo ihun shi tunda shi bai iya riƙe daɗin shi ba sai ya fitar. Amma sai ya cije hannun nata yana faɗin. “Wayyo ki bari na fitar da daɗi na... “Ni wallahi ka sauke ni idan ba za ka yi shuru ba.“ Dole dai haka ya daure amma bai same ta yadda yake so ba saboda tsoron da ya cika zuciyarta. Tana fara jin motsi a kitchen ta ture shi tare da gyara riganta pant ɗinta shi ma saka wandon shi ya yi tare da buɗe freezer ya ɗauko ruwa daidai Rufaida ta buɗe ƙofar tana faɗin. “Ke kuma ina aiki da wuta me ye na rufe ƙofa ko ba kya jin zafi, cike da rashin gaskiya ta fara magana cikin i'ina... "Eh dama zan ɗauki albasa ne a bayan ƙofar ɗazu shi ne... Sai kuma ta kasa ƙarasa maganar ganin Rufaida ta mayar da duban ta ga Mansur da ya tsure saboda tsananin tsoro dan bai tsammaci shigowarta kitchen ɗin ba. “Kai kuma me ya kawo ka kitchen?“ Ta yi maganar cikin rashin wal-wala. “Na zo ɗaukar ruwa ne na ga babu a falo.“ Yana faɗin haka ya fita kamar munafuki (daman ai munafukin ne🤣) “Me ye wancan a ƙasa?“ Kallon inda Rufaida take kallo Hamidar ta yi nan gabanta ya faɗi ganin pant ɗinta ne a wurin duk sai ta dirire ce ta rasa me za ta ce, ihun Mufeed ne ya taimake ta inda Rufaida ta fita da sauri ai cikin hanzari ta ɗaga pant ɗin tare da bin bayanta nan suka same shi ya faɗo daga kujerar da yake zaune. ** ** Kallon agogon ya sake yi kafin ya ja siririn tsaki yana sake ƙwala mata kira. “Ga ni fa yanzu na gama haɗawa.“ Gyara zaman gilashin idanunsa ya yi yana faɗin. “Wai mai ya sa a kullum kike son ɓata min lokaci ne? Kin san dai jirana ake yi a office amma ba za ki ta shi tun da wuri ki haɗa min breakfast ba har sai na sauko lokacin ne za ki je ki na rawan jiki ƙarshe ma a yi abin ba daɗi saboda rashin nutsuwa.“ Salima ta ce. “To ka yi haƙuri mana ai na kammala yanzu za a kiyaye gaba.“ Ta faɗi haka tare da zuba mishi haka ya ɗan taɓa abincin kafin ya miƙe yana faɗin, “Sai Allah Ya dawo da ni.“ Salima ta ce “Okay.“ Hankalinta na kan waya suna maganar tafiya Yola bikin ’yar Wasila da Rufaida. A yanzu dai babbar mace ta ɗauko aiki saboda ta ce ba za ta sake ɗaukar yara ba gwara a kawo mata wacce ta ɗan manyanta. “Binta ki zo ki kwashe kayan nan.“ Tana gama faɗin haka ta haura ɗakinta tare da kiran Rufaida suka ci gaba da tattaunawa. “Innarmu dan Allah ki daina damuwa kin ga ba ki da lafiya kar hawan jinin ki ya sake tashi.“ Cewar Madu da ya shigo gidan ya iske ta zaune ta yi tagumi. “Madu damuwa kam ai dole na yi, Zinariya fa shuru har yanzu babu ita babu labarin ta.... “In sha Allahu za ta dawo mu ci gaba da addu'a. Allah Yana sane da halin da muke ciki.“ “Madu kana jin yanda jama'a ke ta yamaɗiɗin cewa yawon duniya ta tafi, wannan kalmar na min ciwo, yana taɓa zuciyata, wallahi ba na jin daɗin furucin da mutane ke yi a kanta.“ Malam Uwaisu da shigowar shi kenan ya ji abinda take faɗa ya yi murmushi kawai yana faɗin. “Mardiyya ai babu namijin da ya isa ya take ’ya’yana in ba mijin auren su ba, babu abinda zai samu Zinariya, lafiya ƙalau uwata za ta dawo, ina ji a jikina ta kusa dawowa ke dai ki zuba ido ki sha kallo domin wallahi sai na ba wa wancan matar mamaki kamar yadda ta yi silar ɓacewar uwata in sha Allahu Rabbi ita da farin ciki har abada, dan dai kin hanani aikina ne Mardiyya...“ Ya ƙarashe maganar yana jan ƙwafa. Ita dai ba ta ƙaunar wannan tsubbace-tsubbacen da yake yi in ba haka ba tasan da tuni ya ɗauki mataki, amma tana ganin lokaci ya yi da ya kamata ya koma kan buzun shi. ** * *** “Wallahi Mohan Ka samo mana mafita dan na gaji da zama wuri ɗaya haba kullum ina maƙale a gida kamar wacce ta aikata mugun abu, babu fita shan iska ba watayawa wallahi ka canza wannan mugun tsarin da kazo mana da shi ɗan ba zan lamunta ba.“ Na yi maganar cike da tsiwa dan wallahi na gaji da zaman gidan da a yanzu ya ƙirƙiro min da shi. Ga shi kullum cikin canza wurin zama muke na tabbata nan da ɗan lokaci wannan gidan da muke ciki za mu bar shi, da zaran ’yansanda sun sami labari za su kawo hari inda muke, ɗan kasuwancinshi ma da nake fita gudanarwa yanzu ya hanani fita. Shi kuwa Mohan da gayya ya hanata fita don tafiyar da kasuwanci nashi na mugaye ƙwayoyi da makaman da suke yi saboda abokan kasuwanci shi da suka tasa shi gaba kan lallai suna sonta, shi kuwa ya san ba son tsakani da Allah ba ne so kawai suke su kwashi romon jikinta wanda shi har yanzu taƙi ba shi wannan damar don haka shi ma ba zai taɓa bari wani ya fasa inda yake tattalinsa tsawon shekaru ba. “Iya fitar ne matsala?“ Ya faɗa yana shafo ƙirjinta da suke nan zaune ƙyam ’yan madaidaita da su. Murguɗa mishi ba ki ta yi tare da kwaɓo tsadadden turancinta tana faɗin. “I don no, kuma wallahi don even toch me agen.“ Ga abin dariya ba halin ya dara dan wallahi yanzu sai ta zabga mishi rashin mutunci. Haka dan dole ya danne dariyar tashi, bai san ta ina take koyo wannan mugun turancin ba, duk yawon ƙasashen da yake yi da ita tsawon lokaci ta kasa iya turanci, ya kashe mata kuɗi wurin saka ta a makarantu don ta yi karatu amma ina, damuwarta ado da kwalliya ne, in ta je makaranta ba ta da aiki sai zama cikin ƙawaye 'yan ƙwalisa wanda ba su da aiki sai yawo, idanunta ya sake buɗewa da abubuwa da yawa, musamman ma maza, idan namiji ya yi mata in har zai ba ta kuɗaɗen to ta san hanyar da za ta tafiyar da shi ba tare da sun kwanta a gado ba. “Ni ina ta maka magana ka zuba min idanuwa masu kama da mujiya kana kallona yau abar kallo na zama?“ “Sorry beb, shirya ki zo sai a fita da ke tunda abin da kike so kenan, ni na isa na ce ba za a yi wa Zinariya abinda take so ba?“ “Gud boy“ Ta faɗa tare da shafo fuskarshi, kafin ta shiga toilet ta sheƙa wanka, wasu fitinannun kaya ta saka don yau so take ta yi yawo sosai ko dan ta samu abokin ɗeɓe kewa, ta gaji da jagwalgwalo da ɗan bindin Mohan. Tana kallon shi ya gama shirya gun da wasu magungunan sai farin hoda dake leda kafin ya rufe jakar ya kalle ta tare da haɗiye miyau yana faɗin. “Kai baby anya kuwa za a yi fitar nan?“ Cike da yatsina ta ce. “Me zai hana fitar? Ka ga Mohan ba ni son shashanci wallahi.“ “Nifa gaskiya kishi nake yi bana so ana kallo min ke shi ya sa... “Shi ya sa kake kulle ni a gida kamar wata matar ka? To Wallahi ba ka isa ba, dan ban ga tsiyar da kake tsinanamin da wannan kaciyar yaran ba...“ Takaici kamar ya kashe shi don ya tsani Zinariya ta kira dick ɗin shi da abin yara. [30/11, 3:52 pm] ༺𝐀𝐘𝐒𝐇𝐀 𝐉𝐁༻: I just published "28" of my story "ZINARIYA..."::https://www.arewabooks.com/chapter?id=690f9667c556ad7382124fe2 *_ZINARIYA...🌹_* AYSHA JB Farin Jini Writer's Asso.. 28. “Sai a yi magana ka kwaɓa fuska kamar wata teddy, ni ɗaga hannunka a jikina karka ɓata min lokaci da shirmen ka tunda ko ka taɓa ba inda yake zuwa sai dai ya tsaya daga waje...“ Amma babe kin gama raina ni dole ma naje na nema maganin da zai gyara dick ɗina mu raba reni tsakaninmu in ba haka ba zagin sai ya fi haka“ Cike da yauƙi da karairaya ta yi juyi a gaban shi tare da ɗaukar handbag ɗinta da jakar kayan harƙallar tasu ta yi farr da idanuwa da yatsu biyu ta yi mishi alamar bye-bye tana tafiya tana jijjiga jikinta, mutuwar tsaye Mohan ya yi yana kallon yadda ƙaramar yarinya take juya shi son ran shi, irin wannan abubuwan da take yi da yanayin takun ta ai dole maza su dinga binta. Direba na ajiye ta ta ce mishi ya koma dan ba za ta dawo da wuri ba. Amma sai ya ƙi tafiya saboda cika umurnin uban gidan shi dan sai da Mohan ya gargaɗe shi da kar ya yarda ya barta ita ɗaya. Tana miƙa musu kayan suka ba ta jakar kuɗi ta buɗe ta duba tare da juyawa tana taku cike da isa har ta fito, shi kuwa mutumin da ta kai masa kaya ba ƙaramin burge shi ta yi ba wannan dalilin ya sa ya biyo bayanta, “Wai kai ba na ce kar ka tsaya jira na ba? Ko ba na ce maka sai dare zan dawo ba ne, ni fa ban son fitina da saka ido.“ Tana gama faɗar ta miƙa mishi jakar tana faɗin ya wuce ya tafi ganin mutumin ya dunfaro inda take. “Baby kin yi mun fa, ko za ki bi ni mu je mu huta.“ “Harka ta kuɗi ai ba’a ƙin amsar tayin sa, amma nawa za ka biya?“ Bai fahimci turancin nata ba amma ga dukkan alamu maganar kuɗi take yi duba da yadda ta miƙo mishi hannu tana mishi alama.“ Motar shi ya nuna mata nan ta bi bayan shi suka shiga ya kaita masaukin shi. Kayan shaye-shaye kala-kala ya jera mata nan ta ɗauki abinda za ta iya sha ta zauna a bakin bed ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya tana kaɗawa. Tana zaune ya fito ya sake towel ɗin da ya ɗaura ƙasa tun daga ƙafarshi ta fara kallon shi har zuwa sama inda ta tsayar da idanunta kan burar shi da ke tsaye. Ajiye kwalbar hannunta ta yi tare da miƙewa tana faɗin. “Ka ga kaya irin na mutane! Harka ta arziki ake yi.“ Ya matso inda take tare da ɗaura ƙafarshi kan katifa ya ɗaukota kamar ’yar baby ya ɗaurata kan ƙafar shi ɗaya. Tare da zare rigar jikinta yana kallon 'yan nonuwanta. Haka ya shiga shafata tana lumshe ido kamar za ta shiɗe, sai da ya yi son ran shi kafin ta tura shi saman gadon ta haye jikinshi ta fara birkita mishi lissafi da salon ta, sai da ta lashe ilahirin jikin shi kafin ta ɗaura bakinta saman zandariyar shi tana wasa da shi, nishi yake yi sosai tare da kai hannun shi zai taɓa Hq ɗinta ta dakatar da shi. “Can ƙasar ba huruminka ba ne, zan yi maka yadda kake so ka ji kamar za ka mutu, ka tsaya iya nan saman.“ Ta ɗaura hannunshi kan nononta haka ya dinga matsata ita ma tana matse shi kamar zai mutu yake ji da irin abubuwan da take mishi haka ya ɓata mata fuska da ruwan jikinshi sannan ya matse ta yana kissing ɗinta. Zare jikinta ta yi daga na shi tana goge kazantar shi sannan ta karɓi maƙudan kuɗaɗe a hannunshi ta fita daga hotel ɗin. Tana tafiya tana rangaji alamar a buge take haka ta tare taxi ta shiga ya kawo ta gida. Mohan kuwa sai kai-komo yake yana duba agogo tare da kiran wayarta amma ba ta ɗauka, sai da ya ji buɗe gate sanna. Ya ji sanyi a ran shi, ganin yadda take tafiya tana layi ya sa shi fita ya riƙo ta suka shigo falon, ajiye handbag ɗinta ya yi tare da zaunar da ita a bakin bed. “Kai Mohan zo in ba ka labarin guy ɗina na yau.“ Ta yi maganar cikin maye tare da zaunar da shi kusa da ita ta kwanta a kafaɗar shi. “Kaciyar shi ba irin na yara ba ne, yana da girma kuma yana nan fresh ina sha shi ina jin daɗi shi kuma yana min ihu kamar zai suma, ga shi ya iya sucking breast har yanzu nonon suna min zugi saman su ka gani?“ Ta faɗa tare da ɗaga mishi rigar jikinta. Kwantar da ita ya yi tare da cire mata takalmin ƙafarta tana ta mishi surutai a haka barci ya yi awon gaba da ita. Shafa face nata ya yi yana jin zafin maganganunta, *Ba comments ba sharhi ina ga ni ma zan koma in ci gaba da barci na kawai.* Don't miss this story just 500. 09079740079 [30/11, 3:52 pm] ༺𝐀𝐘𝐒𝐇𝐀 𝐉𝐁༻: I just published "29" of my story "ZINARIYA..."::https://www.arewabooks.com/chapter?id=691248065019ff0cfe27af4a *_ZINARIYA...🌹_* AYSHA JB Farin Jini Writer's Asso.. 29. Hamida ce rumgume da Mufeed tana zagaye falon zuciyarta cike da fargaban matsalar da ke tunkaro ta wanda ba ta isa ta tsallake masa ba, bayan tafiyar Hilal ba daɗewa ya dawo tare da fayyace mata sirrin zuciyar shi wanda sai da ta razana ganin lallai da gaske ƙaunarta yake yi kuma shi auren ta yake so idan har ta amince masa, ba ta iya kallon sa ba tunda ya gama fallasa mata sirrin zuciyar shi ƙarshe haka ta tashi ta barshi zaune a falon ta koma ɗaki tana sauke ajiyar zuciyar a ƙalla yanzu auren ta da Mansur ya kai shekara suna gudanar da rayuwar su a ɓoye ba tare da Rufaida ta fahimce ce su. Kallo ɗaya kuma za ka yi wa Hamidar ka fahimci kwanciyar hankali tattare da ita duba da yadda jikinta ya yi kyau dirin jikinta ya sake bayyana baƙinta sai sheƙi yake yi. A gefe guda idan ta tuna irin takurawar da Hilal yake mata da message da kira hankalinta duk sai ya ɗagu sai ta nemi natsuwarta ta rasa shi, yau ma zulumin da take ciki bai wuce saƙon da Hilal ya turo mata na cewar ga shi a hanya zai zo jin amsar shi kasancewar ya kasa sukuni zuciyar shi na maƙale da tunaninta. Kwantar da Mufeed ɗin ta yi tare nufar kitchen tana duba girkin da ta ɗora domin Rufaida ta ce ta yi wa Hilal girki. Sai da ta kammala haɗa komai kafin ta fito a falo ta ishe Rufaida zaune da leda kusa da ita. “Zo Hamida magana za mu yi.“ Nan ta ji zuciyarta ya buga dan ta san zancen ɗaya ne maganar Hilal saboda wancan karon ta ɗan fara yi mata magana sai Hamidar ba ta mayar da hankali wurin kula zancen ba, a yanzu kuwa ba ta isa ta ce za ta ƙi ba ta amsar tambayar ta ba. Tabbas ta san tana cikin tsaka mai wuya. Ta zauna a ƙasa tare da sunkuyar da kanta. “Hamida Hilal ya sanar da ni da har yanzu bai samu gamshashshiyar amsa daga gare ki ba. Hamida ƙaunar da kike yi wa Mufeed da amanar ki da kuma kyawawan ɗabi'unki ya sa na amincewa Hilal a lokacin da ya zo min da batun yana sonki, dan Allah ki tsaya ki kula zancen sa, kinga Hilal ba shi da wani aibu, yana da kyau da ilimi yana da aikin sa. Tun da jimawa mahaifiyarmu take so ya yi aure mata kala-kala an haɗa shi da su amma babu wanda ta yi mishi, lokaci ɗaya daga ganin ki ya ce ke yake so. Ina ga ki amince masa kinga za ki zauna kusa da ni, Mufeed ma zai kasance a tare da ke tunda bai yarda da kowa sai ke, ban son ki je ki yi aure a wani wurin da zai yi marairaicin, kar ki manta shaƙuwar da ya yi da ke, ki amincewa Hilal kawai mu fara shirin biki. Ga waɗannan kayan ki saka zan turo a yi miki kwalliya dan ba na so kina saka himar ɗin nan. Yau ina so asalin kyawunki ya fito ta yadda na tabbatar da ƙanina zai sake yarda da ya yi zaɓi mai kyau.“ Tana gama maganar ta ba ta ledar kayan tana murmushi. Ita dai Hamida ba ta iya cewa komai ba, hankalinta in ya yi dubu to ya tashi ba ta ma san ta yadda wannan al'amarin zai kasance ba domin duk wannan budurin da ake yi Mansur bai sani ba, hasali ma ɗazu ya zo ya sa ta a gaba da fitina sai da ya yi sex da ita kafin ya fita a gidan. “Ki tashi ki je ki fara shiryawa kafin mai kwalliyar ta ƙaraso.“ Miƙewa Hamida ta yi ta nufi ɗakinta Rufaida kuwa ta yi murmushi domin nutsuwar yarinyar ya sa ta sake jin nutsuwa a kanta, sai dai damuwarta yadda za ta tunkarin mahaifiyarta da batun, dan ba ta manta artabun da suka yi kafin ta amince ta auri Mansur ba. Hamida na shiga ɗaki ta jinginu da ƙofa tana faɗin. “Innalillahi wa inna ilaihir rajiun! Wacce tarnaƙe ce ke kunnowa rayuwata bayan wanda nake ciki? Wane irin masifa nake shirin shiga?“ Ta yi wa kanta tambayar da babu mai ba ta amsar shi. Dole haka ta yi wanka fitowarta ba jimawa kuwa mai kwalliya ta ƙaraso ta shiryata cikin riga da skert na rantsatten leshin da Rufaida ta ba ta, ta kashe mata ɗauri bayan da ta ƙawata mata fuskarta da kwalliya mara hayaniya, ita kanta Hamida sai yanzu ta lura kyawun da Ubangiji ya yi mata ta kalli kanta a madubi ta sake ta kalla tana mamakin ita ce kuwa? Haka daman take da kyau? Ga ɗinki kuwa ya zauna tare da fitar da dirin jikinta duk sai ta ji kunya ganin ɗan mayafin da bai wuce ɗankwali ba wai shi za ta yafa, ita irin kwalliyar da take ganin suna yi na yafa ƙaramin gyale a kafaɗa tare da saka kayan da suke lafewa a jikin nan kunya take, dan ko Mansur ma da ƙyar ta fara iya saka mishi ƙananun kayan da yake siyo mata a ɓoye. Taɓa ƙofar da aka yi ya yi daidai da ringing wayarta ba ta ɗauki kiran ba ganin number Hilal ne da har yanzu ta kasa tsayar da shi. “Tubarakalla ma sha Allah! Lallai yau kin fito a macen ki, kyawu fuskar, kyawun surar duk sun fito, Hilal bai yi zaɓar tumin dare ba, zo mu je ki fita mishi da abincin garden dan can za ku zauna yau. Gaskiya ko ni da nake mace kin mun kyau ina ga shi Hilal ɗin, dole ma ya ba ni tukuici. Haka suka fito Rufaida ta haɗa mata trey a hankali cike da nutsuwa take taku har ta fita ta nufi garden ɗin, murya can ƙasa ta yi sallama Hilal da ke tsaye waya maƙale a kunnen sa ya juyo tare da zuba mata idanuwa tare da yin tasbihi ga Allah. Madarar kyawun da ya gani ya sa shi sauke wayar daga kunnen sa ba tare da ya gama ba.... *Ko yaya wannan auren zai kasance bayan auren Mansur da take ɗauke da shi?* *Rashin comments ɗin ku da sharhi yana kashe min jiki. Idan aka ci gaba da tafiya haka gsky ba zan ji daɗi ba, comments na ƙarfafa gwuiwar marubuci* [30/11, 3:52 pm] ༺𝐀𝐘𝐒𝐇𝐀 𝐉𝐁༻: *_ZINARIYA...🌹_* AYSHA JB Farin Jini Writer's Asso.. https://arewapen.com/u/ayshajb 30. “Tsarki ya tabbata ga Ubangijin da ya ƙagi wannan kyakkyawan halittar, gaskiya dole ma na ba da tukuicin wannan ƙayataccen kwalliyar da aka yi min.“ Ya faɗa fuska shimfiɗe da fara’a, ɗan murmushi Hamida ta yi tare da faɗin. “Barka da zuwa... “Barkan ki dai sarauniyar da ke mulkar birnin zuciyata, ina fatan na same ki lafiya? Ina fatan kuma soyayyata ta zaunu cikin zuciyar ki?“ Ya yi furucin tare da kafe ta da idanuwanshi, sunkuyar da kai kawai hamida ta yi tana daure zuciyarta da ke bugawa kamar zai faɗo ƙasa. “Kin yi shuru ba ki ce komai ba, ko har yanzu ban kai a soni ba? Ban yi miki bane?“ Ya faɗa tare da zama daf da ita. Ɗagowa ta yi da sauri tare da girgiza mishi kai. “Ni dai na san ba da kurma nake tare ba, ko rowar muryan ake yi min?“ “A’ah“ “To a ba ni amsata, shin kin amince min na zama abokin rayuwar ki?“ Sunkuyar da kai Hamida ta yi tana jin hawaye na cika idanuwanta, tabbas za ta so hakan ta kasance, da tun farko ta san Hilal zai faɗo rayuwarta yaushe za ta yarda da auren Mansur? Da ta san za ta samu wannan kyakkyawan halittar da take tare da shi mai cike da sanyi da nutsuwa yaushe za ta fara gina rayuwarta tare da Mansur, duk da Mansur na da tarin na shi kyawun amma Hilal ya zarce shi, kalma bayan kalma yake fitar da shi wanda ya sa ta ji zuciyarta ta nutsu da shi, zuciyarta ta rabu gida biyu, ga Mansur a tsagin damarta yayin da Hilal yake tsagin hagunta, ta yaya za ta amsa mishi? Ta yaya za ta karɓe shi har ta fara soyayya da shi... “Ba zan takura miki ba, amma shurun ki ya tabbatar da na samu karɓuwa daga zuciyarki, dan Allah ki soni kar ki yi wasa da zuciyar da ta mace kan ƙaunar ki. Ina tsananin sonki Hamida...“ Ƙaramin box ya cire daga aljuhun shi tare da buɗewa ya fito da zoben gwal fari ƙal sai sheƙi yake yi hannunta ya ce ta kawo sai taƙi tana jin tsoron ya taɓa ta kasancewar da igiyar wani a kanta. Da ya fahimci ba ta so ya taɓa ta ne sai ya yi murmushi tare da ajiye mata zoben yana faɗin. “Ɗauka ki saka da hannunki.“ Haka ta ɗauki kyakkyawan zoben ta saka a hannun hagu yatsar dake kusa da ƙarami aikuwa zoben ya zauna ta kalle shi tare da kallon zoben. “Wow! Kinga da ya yi miki kyau kuwa“ Ita ma murmushi ne ya suɓuce mata domin tabbas zoben ya tafi da imaninta tana da tabbaci da kuɗi mai tsada ya saye shi. “Na gode...“ Ta yi godiyar cikin sanyin murya, murmushi ya yi tare da kama cikin shi cike da zolaya yace mata. “Sai yunwa ta cinye ni ne za a ba ni abincin?“ Da sauri ta miƙe tana faɗin. “Afuwan!“ Bin bayanta ya yi da ido yana sauke ajiyar zuciya ganin yadda skert ɗin ya fitar da shape ɗin jikinta sosai. Abincin ta zuba mishi ya sauko daga kujera ya zauna kan capert yace ita ma ta zauna dan tare za su ci, babu yanda ta iya haka ta zauna tana tsakurar abincin. Lomar farko da ya yi ya lumshe idanunwa tamkar yau ya fara cin girkin nata yace. “Gaskiya abincin ya yi daɗi, idan zan tafi a min na musamman domin na yi guzuri da shi.“ Maganar shi sai da ya sa ta murmusa. “Duk daga cikin santi ne.“ Hilal yace yabon gwani ya zama dole.“ Duk yanda ta kai ga son taƙaita hirar su ya ƙi ba ta damar haka, domin a cikin barkwanci yake janta da hira tun tana ba shi amsa a gajerce har ta saki jikinta suka yi hira da yake ta baya, motar Mansur ne ya shigo take ta Ni zuciyarta ya buga, nan da nan ta shiga wani yanayi wanda har sai da Hilal ɗin ya so fahimta. “Da wani abu ne?“ Girgiza mishi kai ta yi alamar babu komai, tabbas Mansur ya ga Hamidar sai dai bai gane ta ba ganin kwalliyar da ta yi da irin kayan da ta saka dan shi a cikin gidan ya san da himar take yawo. A falo ya iske Rufaida da Mufeed zama ya yi tare da zuba ruwan sanyi yana faɗin. “Baƙi kika yi ne a gidan?“ “Eh wallahi, Hilal ne ya zo suke tare da Hamida... Ruwan da ya kurɓa ne ya dawo da shi cikin tashin hankali yana faɗin. “Wacce Hamidar?“ Rufaida ba ta fahimci mugun yanayin da mijinta ya shiga ba jin ambaton sunan Hamidar da ta yi sai ma ci gaba da ta yi da maganar cikin murmushi. “Shi fa wai son Hamida yake yi shi ya sa yake ta sunturi Lagos to Abuja... “Kam babban buran...“ Bai ƙarasa ba Rufaida tace. “Ka yi mamaki ko? Wallahi ni ma haka nake cike da mamaki lokacin da ya faɗa min ƙaunar da yake yi wa Hamida kuma auren ta yake son yi.“ Ta dire maganar ta tare da tura mishi plate ɗin abinci gaban sa ta miƙe da Mufeed ta wuce ɗaki. Abincin da bai iya ci ba kenan ya miƙe ya yi waje hankali a tashe. Miƙewa Hilal ya yi yana faɗin. “To Sarauniyata ni zan wuce, ina fatan za ki kula min da kanki da zuciyarki, sannan ki hana kowa matsuguni a cikinta bayan ni.“ Ya faɗa maganar yana dariya. “Murmushi Hamida ta yi tare da faɗin. “Kar ka damu, Allah Ya kai ka gida lafiya.“ “Amin Ya Rabbi, mu ƙarasa na ba ki tsarabar da na tawo miki da shi.“ Kallon shi ta yi tare da faɗin. “Bayan wannan tsadadden zoben har da wani tsarabar ka taho min da shi?“ Murmushi kawai ya yi mata sannan ya buɗe gefen motar da direba ya ɗauko shi ya ɗauko wani babban leda yana miƙa mata, hannu biyu ta amsa tana yi masa godiya da fatan alkairi. Tana tsaye direba ya ja mota ya fita da shi, a hankali ta juyo zuwa cikin falo kiciɓus suka yi da Mansur da ke fitowa a fusace. “Ke uban wa ya ba ki damar kula wani bayan kin san da igiyar aure na a kan ki? Ras-ras ta ji gabanta ya faɗi take jikinta ya ƙara yin sanyi ta kasa yi mishi magana dan ba ta san me za ta ce mishi ba. “Magana nake miki ko kin manta igiyar aure na da ke kan ki ne?“ A fusace yake maganar kamar zai kife ta da mari. “Maganar me nake ji?“ Rufaida ta faɗa tana kallon su...... 09079740079