[15/07 à 11:51] Chamsiya Laouali Rabo: *ƊAN ACAƁA*🪶 ```romantic story``` *MRS SADAUKI 💫✍🏻* *☀️ FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* ________________________________________ 🔞Duk wacce ba ta kai 18years ba kar ta karanta in kuma ta ƙi dan kanta🥴 BONNUS DUK MAI SON LITTAFINA NA KUƊI YA ZO AN YI ARAHA AN HANA BASHI,ZAN YI RAGI DA DUK WANDA ZAI SAYI BIYU LOKACI ƊAYA LITATTAFAN SUNE KAMAR HAKA : *KARUWAR GIDA, HADEEYATULLAH, TUZURU, MATAR MAHAUKACI, SADAM, ƁOYAYYEN SIRRI, SOJANA, MAHAUKACIN SO, ƘAWAR MOMYNA, ƘADANGARUN BARIKI, KABEWAR KAN KABARI, ABINCIN WANI GUBAR WANI* ƳAN NIGER BOOK BIYU ZA KU SAME SHI A 500F KACAL WANDA YA SHIRYA YA TUNTUƁE NI TA WHATSAPP +22795045822 *PAGE 1_2* Ƙarfe sha biyu na dare agogon hannunsa ta nuna wacce tsabar tsufa yasa ba'a ka iya tantance kalar ta. Kwanciyarsa ya gyara ya na mai tallabe haɓar sa mai ɗauke da ƙasumba dusu-dusu,jajayen idonsa masu cike da sha'awa ya fara lumshewa sai dai sam barcin ya gagara ɗaukar sa. A sannu ya fara sauke ajiyar zuciya yayinda hannunsa ke cigaba da mirza wutsiyarsa wacce ta hau sama ta dire ba za ta kwanta ba sai hayaniyar neman abincinta ta ke. Tsawon lokaci ya na masturber kansa kafin ya fara ɓarin madara,a nan take yaji wata irin nadama ta saukar masa wacce ba ta da amfani.Wanka ya ke son yi amman sanyi da ya luluɓe garin ba zai basa dama ba wannan yasa sai da asuba ya daure yayi wankan.Ya na fitowa daga banɗaki hannunsa riƙe da bokiti hasken fitilar Inna ya haske sa,kamar wani munafuki haka ya saki bokitin ƙasa kafin murya na ɗan rawa yace "Inna har kin tashi?yanzu ne ma ake kiran assalatu" Innar ba tace komi ba koma ɗaki shi kuwa Basheer jiki ba ƙwari ya cika buta ya soma alwala kafin ya tafi masjid. Lokacin da ya dawo gida tuni gari yayi haske ,zaune ya tarar da Inna kan sallaya ta na jan casbi.Bisa tsohon bancin da ke aje a falon ya zauna,Inna ta dube sa yayi saurin saukowa ya na mai cewa "ina kwana Inna kin tashi lafiya?" "Alhamdullah !"ta amsa masa a takaice kafin ta kawar da kai sai ƙara haɗe fuska take. Basheer ya ja doguwar ajiyar zuciya yace "Inna kiyi haƙuri"ba tare da ta dube sa ba ta tambaye shi "da aka yi mi fah?"ya sosa ƙeya yace "da kike fushi da ni" ta girgiza kai kafin ta juyo ta kallesa tace "Basiru duk abinda mutum yayi Allah na ganinsa,sannan bai haramtawa ɗan Adam abu ba har sai ya kawo masa halalcin sa.Ba zargin ka na ke ba amman kaji tsoron Allah,ka yawaita yin azumi" Basheer ya sunne kai tun da ya ke bai taɓa jin nauyin Inna ba in ba yau ba,duk da a baya ta na yawan yi masa jirwaye mai kamar wanka na dangane da tabi'arsa wacce kusan kullum sai yayi wanka kafin sallar asuba wani sa'in kuma har wasu sallolin muddin ya kaɗaice shi ɗaya a ɗaki. Ganin bai da niyyar tashi yasa Inna ta miƙe ta shiga ɗaya daga cikin ɗakunan biyu da ke jere da juna,ya bi bayanta da kallo ya na jin tausayin ta tabbas da ace Inna na da kuɗi da tuni ta yi masa aure. *Basheer Amadu* shine cikakken sunan shi,matashin yaro ɗan shekaru talatin da biyu a duniya.Ya kasance baƙi ƙirin mai yawan ƙasumba haɗi da gargasar ƙirji,dogo ne marar jiki amman ya na da cikar zati.Rashin kuɗi shi ya ɓoye sihirtacen kyawunsa sai kuma ya ƙara rinar masa da fata, Basheer ya kasance Mutum mai riƙo da addini ya hardace Alƙur'ani mai girma sai dai duk da wannan Allah ya jarabce sa da muguwar sha'awa wacce ba ta da lokacin taso masa ko a wane irin yanayi zuwar masa ta ke musamman in ya na cikin kaɗaici. Tun kafin yayi wayo mahaifinsa ya rasu wannan yasa kulawarsa ta dawo a hannun Inna kaɗai wacce rashin ƙwaƙwara sana'a yasa ta kasa cigaba da biya ma Basheer kuɗin makarantar boko,na islamar ma a Maiduguri yayi sa inda yayi yawon almajiranci wannan kenan. "Basiru ?Basiru?tashi maza rana tayi amman sai barci kake koko yau ɗin ma ba za ka je kasuwa ba?"Inna ke faɗa yayinda hannunta ke ɗauke da ƙaramin kofi cike da kunu. Sai da yayi miƙa kafin ya fita,gawayi ya samu ya wanke bakinsa kafin ya wanke jiki ya zo ya karɓi kunun ya shanye . "Yau kasuwa ce fah ko ka manta?" Inna ta sake tambaya,Basheer ya girgiza kai yace "na sani Inna yanzu zan tafi"cikin jin haushi Inna tace "shine kuma kake a zaune?" Ya dubeta da sauri karon farko kenan da ta ɗaga murya a kansa. "Sai ƙarfe goma motocin ke zowa fah Inna ,yanzu ko na tafi zaman jira ne zan yi" Basheer ya faɗa a shagwaɓe kamar zai yi kuka Inna ta haɗe rai ba tace komi ba,a doli ya fita ya nufi babbar kasuwa ta Maradi. Tafiyar minti asharin ta kawo sa,direct inda motocin dankali suka parker ya nufa da alamu isowar su kenan. Da abokan aikinsa ya gaisa kafin su fara jidar buhuhuwan dankali su na shiga da su can cikin kasuwa,haka Basheer ke duƙawa a ɗora masa ƙaton buhun dankali a baya ya na zufa da fitar da hucin wahala. Tun ƙarfe goma har sha biyu na rana ya gota aikin kenan,bayan sun gama Alhaji wanda ya kasance uban gidansu ya sallami kowa. Innuwa Basheer ya samu ya zauna,ruwan sanyi ya fara zuba ma kansa ya jin daɗi. Badiya wacce tun ɗazu ta ke kallonsa ta ɗauki robar abinci ta zuba shinkafa da wake kafin ta kai masa,yayi murmushi ya karɓa yace "wannan na nawa ne?na ga kamar ya fi na kullum yawa to ni 300 zan baki yarinya" yadda ya ke magana ƙirjinsa na ɗagawa haɗi da buɗewa ta ke kallo kafin tace "a'a yau na kyauta ne dama ban taɓa yi ma alkhairi ba a matsayin ka na Yayana" Basheer wanda ya cika baki da lomar farko ya zaro manyan idonsa ya na kallon Badiya wacce tuni ta juya ta koma inda ta ke sana'ar ta.Bayan ya ci ya ƙoshi ya kai mata robar ta,sai da yayi godiya kafin ya wuce shagon wani abokin sa da ke cikin kasuwa. "Ango ka sha ƙamshi" Basheer ya faɗa lokacin da ya isa shagon ya na mai zama akan kujerar roba,Lawan ya ɗan haɗe rai yace "ba wani ango kai da har yanzu ka ƙi zuwa cin abincin amarya" Basheer ya murmusa yace "har ku gama cin amarci zan je in shaa Allahu, Allah sa dai ƙanwata ba tayi fushi ba" Lawan ya sauke ajiyar zuciya yace "ƙanwar ka ko raguwa da na fara yi sai tace ta gaji wai zafi" Basheer ya kece da dariya yace "mugu! Halan cutar ta kake?ka san fah maza da zalama ba mu bi a sannu" Lawan yayi masa hararar wasa yace "yau wajen 2week fah da auren amman bai wuce sau biyar ba da nayi" "Banda ƙarya abokina sau biyar fah?" "Ai sai ka yi! Ta cika sangarta da zarar ta ga an zo buga ƙwallo sai ta fara koke-koke doli na ƙyale ta" Basheer ya ja tsuki yace "kaji banza!to a hakan ta yaya za ta saba?kace kawai laifin ka ne, billahil azim da Ni ne toshe kunnuwa na zan yi na kwashi galima" dundu ya kai masa a baya kafin yace "auren soyayya mu ka yi ai,sam ban iya supporter kukanta yanzu dai gaya min ya zan yi?" "Kawai ka bar ganin tausayinta in ta na kuka ka sa tayi mai mafari ka gurji amarcin ka malam,a haka za ta saba"cewar Basheer ya na mai jawo asusun da ya ke ajiyar kuɗinsa. Lawan yace "to shikenan zan gwada yin hakan,ya ne da kuɗin da za ka tafi?" Basheer ya gyaɗa kai yace "eh Inna tace na zo da su"nan suka cigaba da hira kafin Basheer ɗin ya dawo gida. A tsakar falo Inna ta baje kuɗin ta na lissafawa yayinda Basheer ke cin ƙanzo wanda Inna ta gyara ta saka mai da magi da albasa. "Kuɗin ɗari biyu da goma ne sai wannan ƴan canjin"cewar Inna bayan ta gama lissafi,sai da ya sha ruwa sannan yace "ga kuma 7000f nan wacce na samo yau" Inna ta karɓa tace "to yanzu ya za'a yi ina son a kai kuɗin auren ka ne"wani irin tari ne Basheer ya shiga yi sam bai yi zaton haka daga Inna ba. *In na ga comment zan cigaba in shaa Allah* *Is not for free*🥴 [15/07 à 14:05] Chamsiya Laouali Rabo: *ƊAN ACAƁA*🪶 ```romantic story``` *MRS SADAUKI 💫✍🏻* *☀️ FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* ________________________________________ 🔞Duk wacce ba ta kai 18years ba kar ta karanta in kuma ta ƙi dan kanta🥴 BONNUS DUK MAI SON LITTAFINA NA KUƊI YA ZO AN YI ARAHA AN HANA BASHI,ZAN YI RAGI DA DUK WANDA ZAI SAYI BIYU LOKACI ƊAYA LITATTAFAN SUNE KAMAR HAKA : *KARUWAR GIDA, HADEEYATULLAH, TUZURU, MATAR MAHAUKACI, SADAM, ƁOYAYYEN SIRRI, SOJANA, MAHAUKACIN SO, ƘAWAR MOMYNA, ƘADANGARUN BARIKI, KABEWAR KAN KABARI* ƳAN NIGER BOOK BIYU ZA KU SAME SHI A 500F KACAL WANDA YA SHIRYA YA TUNTUƁE NI TA WHATSAPP +22795045822 *PAGE 3_4* "Miye kuma na tari?to ni dai na riga na gama yanke hukunci.Ka ga dubu ɗari na sadaki sauran kuma sai a tsara yadda za'a yi da su" Inna ta faɗa ta na mai kallon Basheer wanda yayi suman zaune. "Inna to ni ina na ga budurwa?dan Allah ki bar wannan zancen don ba yanzu zan yi aure ba sai na tara kuɗi sosai yadda kowa zai yaba " Inna ta girgiza kai tace "ta yaro kyau ta ke ba ta ƙarko!To in ba abun ka ba Basiru kai da ke talaka ina ruwan ka da wani tara mutane balle su yaba,sannan maganar budurwa kuma ga Badiya nan ƴar gidan Iya mai wake tunda dama ta jima ta na sonka" Basheer ya gyara zama yace "haba Inna duka-duka Badiya nawa ta ke?ba ta wuce 19years ba da ita ɗin ce za'a min aure?maganar kuma ta na sona a'a ƙauna ce sam babu zancen soyayya" Inna ta kwaɗa masa kofin roba a kai tace "in an kai kuɗin auren ka je ka karɓo,yarinyar da kullum sai ta kawo min abinci kawai dan jan ra'ayin ka in ba ma jiya da na bata shawarar kai ya kamata ta baiwa ba Ni ba" sake da baki ya ke kallon Inna kafin yace "au !dama wake da shinkafar da ta ban yau ba na tsakani da Allah ba ne?hum!to ni dai ban son ta "ya na gama faɗa ya miƙe ya nufi ɗakinsa Inna kuwa ta take masa baya. "Kirawo min Kawun ka ina son yin magana da shi"Inna ta faɗa cikin bayar da umarni, Basheer ya kumbure fuska ya ciro Nokia wayar sa daga caji yayi ƴan danne-danne kafin ya miƙa ma Inna,ana ɗaga kiran ta bar gun. Shi kuwa zagayen ɗakin ya fara ya na tunanin rummacen mahaukaciyar da Inna ke shirin yi,ta yaya ma Badiya za ta iya ɗauke nauyin sa?yarinyar da a gaban sa aka haifeta ita ce zai haɗa shimfiɗa da ita?ya saki wani murmushi lokacin da ya shafi ƙatuwar wutsiyarsa wacce a kwance ma girmanta ya isa ya ɗaga hankali cikakkiyar budurwa balle wata aba Badiya. A fili ya ja tsuki kafin ya cire rigar sa ya saka jallabiya,fitowa yayi ya cika bokiti da ruwa ya shiga banɗaki.Ɗan tunanin auren da ya shigo masa a rai tuni yasa sha'awarsa ta motsa,hannunsa yasa daga ƙasa ya na latsa ma'adanar madarar sa.Tuni sun kumbura sun yayinda gimbiya kuma ta ke a tsaye,rond ɗin Dick ɗin sa ya fara shafawa ya na lumshe ido hoton kyakyawa fuskar Badiya ya faɗo masa a rai sai yaji tamkar ita ce ke mulmula masa gun. An ɗauki lokaci sosai kafin ya fara jan abar ya na murzawa kamar zai cire ta😆 har sai da ta gama amai sannan ya duƙa ya fara wankan Tsarki a gaggauce jin Inna na ƙwala masa kira. Sam ruwan basu ishe shi yin na sabulu ba hakan yasa ya wanke soson wankan dan kar Inna ta zarge shi. Ya na fitowa kuwa Inna ta ƙure sa da ido dan kuwa sun fi minti talatin su na waya da Kawu wanda ya kirata bayan kuɗin wayar Basheer sun ƙare. Cikin rana ya aje kwandon sabulun ya na mai ɗan jingina shi nan ruwan soson suka shiga tsiyaya,yayi fuska dan kar ma ya ya bada ƙofar zargi. "Har kun gama wayar?"ya tambaya ya na mai aje bokitin "eh mun gama yace zuwa jibi zai zo in shaa Allah ayi komi a gama"cewar Inna ta miƙa masa wayar sa. Ya duba yace "Inna duk kin canye kuɗin wayar ma ko?"ta taɓe baki tace "wa za ka kira da su kai da ba ka da budurwa?"bai ce komi ba ya shige ɗaki. Bayan kwana biyu Kawu Laminu ya zo,wanda ya kasance Ƙanen mahaifin Basheer .Sosai ya yiwa Basheer faɗa kafin ya ƙara da "duk abinda ka ga mahaifiyar ka na yi saboda goben ka ne, Basiru ka dube ka da kyau ka girma tubarkallah inda a ƙauye kake da yanzu ka na da Ƴa budurwa.Duk halin da kake ciki mahaifiyar ka na ankare da kai,kawaici ta ke yi ma a matsayin ta na mace ba ta iya fitowa fili ta faɗa ma,amman yanzu tunda Allah yasa ka tara ƴan kuɗin ka sai akai ma sadaki" Basheer ya sauke ajiyar zuciya yace "Kawu ita yarinyar da Inna ke magana inda fa ka gan ta ƴar ƙanƙanuwa da ita babu wani girman jiki" kawu yayi murmushi yace "girman mace ai ba daga nan ya ke ba Basiru,ana auren nan da wata shekara za mu zo suna" da sauri Basheer ya sunne kai ya na jin kunya. Bayan magrib Kawu Laminu ya shiga gidan su Badiya,bayan sun gaisa da mahaifinta ya shaida masa abinda ke tafe da shi.Baban Badiya yayi gyaran murya yace "to babu damuwa za ku iya kawo sadakin ku amman kafin nan zan tambayi ita yarinyar in ta amince" Kawu Laminu yace "to ba matsala a duk lokacin da kuka shirya za mu kawo kuɗin sadakin in shaa Allah" Iya mai wake da ke laɓe ta na sauraren su da sauri ta ƙarasa shiga ɗakin ta na mai cewa "yarinya ta amince tun tuni na yi mata tambayar,kasancewar ɗazu Innar Basirun ta zo nan" Duk da Baban Badiya yaji haushin matarsa hakan bai hana sa cewa "Masha Allah to ka ji dai,ko yanzu kuka shirya za ku iya kawowa daidai abinda Allah ya hore" a haka kawu ya dawo gida ya shaida ma Inna yadda suka yi da iyayen Badiya. " DATTIJON ARZIKI(Ummu Fareesa)ai dama bai taɓa yanke sadaki ga duk ƴaƴansa da ya aurar shiyasa na ke kwaɗayin haɗa zuri'a da shi"Inna ke faɗa ta na goge ƴar guntuwar ƙwalla. Duka kuɗin ta baiwa Kawu Laminu shi kuwa ya cire 100mill/100k ya mayar mata da sauran,kafin yace "wannan ne na sadaki,su kuma sauran sai ya sayi kayan abinci da sabbin kaya,gidan da za su zauna kuma zan biya masa kuɗin shekara guda" Inna tace "na zata nan za su zauna sai a buɗo ƙofa daga waje" Kawu yace "a'a ba za'a yi haka ba gwara dai su zauna wani gun" haka dai suka ta tsara yadda komi zai kasance Basheer kuwa ya na ɗaki ya na jin su. Washegari Tamkar da wasa sai ga shi an kai kuɗin auren Basheer wanda zuwa yanzu shi ma ya fara ɗan jin son lamarin,ita kuwa Badiya tsabar murna har sai da ta taka rawa . An tsayar da biki wata uku cur lokacin kaka, Basheer sam ba haka ya ke tsara auren sa ba amman babu yadda ya iya a zuciyarsa kuma ya ɗauki alƙawarin sai ya yiwa Badiya akwati mai taya ko bayan aure ne kamar ko wace amarya. Yau ta kasance Laraba tun da safe Basheer ya tafi chantier kamar yadda ya saba duk sati sau biyu kawai a bai zuwa ranar Litinin da kuma juma'a ranakun kasuwar Maradi. Da isar sa tuni ya tarar ana ta aikin kwaɓa ƙasa,kayan jikinsa ya cire ya saka na aiki uwanda duk suka ɓace da siminti. Kwagirin da ake zuba kwaɓaɓen siminti nan shi ma ya fara aikin lebarancin ,tsawon wuni guda babu huta sai cin abinci da suka tsaya ci. Daf da magrib duk suka wanke jikin su,ogan su ya fara raba masu kuɗi sai dai duk wanda aka ba sai ya ɓata fuska. Basheer ya juya 2000f ɗin kafin yace "oga yau kuma 2k a maimakon uku?" Ogan ya tamke fuska yace "eh yanayi ne ya zo da haka,yau ai ba ku yi ma wani aiki ba duk surutu yayi yawa" Basheer zuciyarsa tuni ta kawo ga wuya yace "amman oga sam hakan ba adalci ba,duk kowa ya san lebaranci 3k ko ina wasu ma har 4k suke bayarwa dan gudun shiga haƙi" a hasale ogan yace "Basheer ni kake gaya ma magana?tsawon shekaru nawa yanzu ina baku aiki na taɓa cutar ku ne?daga yau na ɗan rage 1k shine kake zagina?to ka tafi daga yau na sallame ka ban buƙatar aikin ka" Dandanan Basheer ya dawo cikin hankalinsa ya shiga baiwa ogan haƙuri amman sam ya ƙi sauraren sa sai ma ya shige mota yayi tafiyar sa. Ya furzar da huci kafin ya ɗau hanyar gida,kallo guda Inna tayi masa ta gane ya na cikin baƙin ciki."Autana lafiya waye ya taɓa min kai?" Inna ta faɗa cikin son kwantar masa da hankali,kawai Basheer ya faɗa jikinta ya fashe da kuka. "Miyasa mu?miyasa mu ka kasance talakawa Inna?kullum cikin fafutuka neman kuɗi na ke amman har yanzu shiru,duk ko wane Gara sai ya rinƙa yi mana wulaƙanci kawai dan mu na talakawa?yanzu Inna sabida Allah an danne min haƙi shikenan banda damar yin ƙorafi?" Basheer ke faɗa ya na kuka kamar wata mace. "Waye ya danne ma haƙin?"Inna ta tambaya,Basheer ya kwashe yadda suka yi da ogansu ya shaida mata. "Dan kyautawa sam bai kyauta ba amman mi ya kai ka yin magana tunda ba kai kaɗai ba ne?bari naje da kaina na yiwa Salihun magana na san zai mayar da kai" Basheer ya goge hawayensa yace "gwara ki tafi gaskiya kin ga ba'a aure babu sana'ar yi" Inna ta girgiza kai ta na mamakin yadda yanzu magana ɗayan biyu sai Basheer ya saka zancen aurensa. Wanka ya fara yi kafin ya ci dadaɗan girkin jalof ɗin taliya da Inna ta yi,bayan ya gama ya nufi gidan su Badiya wacce hirar ta su kullum a kan tambayar juna lafiyarsu,sai kasuwanci. Ta ɗan sunkuya ta aje ruwan da ke cikin moɗar ƙarfe mai murfi, Basheer kuwa sai kallon ƙasa-ƙasa ya ke yi mata musamman albarkatun ƙirjinta wanda suke cike dam. Kasancewar gidan babu wutar lantarki ya saka sam Badiya ba ta lura da yanayin Basheer ba,hirar su dai kawai suke ita kuwa sokuwa sai dariya ta ke. Muryar sa tuni ta ɗan fara shaƙewa tsabar jaraba,yayinda gaban wandonsa tuni ya kumbura. Yayi ɗan gyaran murya yace "Bad_baby anya ba gida zan je ba"ta ɓata fuska tace "yanzu sabida Allah har ka fara jin barci?Ni kuwa in ina tare da kai sam ban jin sa,ji na ke kamar na kwana a nan" Basheer ya zaro ido yace "ai kuwa yarinya da na saka ki kuka dan ba zan jure ba balle na ƙyale ki" Abun ka da mai yawon tallar abinci tasha tuni ta gane mi take nufi,cikin rairaye murya tace "ai Kuwa dai da mun sa juna kuka bari ganin ka ƙato sai ka ga na fi ƙarfin ka" yanayin yadda tayi magana ya saka wutsiyarsa wani irin halbawa da ƙarfi yayinda ya ke jin wani abu zirrr ya na yawo a ciki kamar tsutsa. Da sauri Basheer ya miƙe ya na jin marar sa na ƙullewa ita kuwa Badiya ta riko hannunsa da sauri har ta na buge ƙafa da kujera tace "Yayana dan Allah...."ba ta ƙarasa ba ya ɗora bakinsa kan laɓanta..... *Masu tambayar nawa ne kuɗin book 200₦ kacal duk wanda bai karanta ƊAN ACAƁA 🪶 ba an bar sa wannan ya sa na saka kuɗi kaɗan ,ƴan uwana ƴan Niger a bar ƙorafin haka ku turo carte airtel ta 200f shikenan ko😂* I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call 08066268951 [16/07 à 10:54] Chamsiya Laouali Rabo: *ƊAN ACAƁA*🪶 ```romantic story``` *MRS SADAUKI 💫✍🏻* *☀️ FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* ________________________________________ 🔞Duk wacce ba ta kai 18years ba kar ta karanta in kuma ta ƙi dan kanta🥴 BONNUS DUK MAI SON LITTAFINA NA KUƊI YA ZO AN YI ARAHA AN HANA BASHI,ZAN YI RAGI DA DUK WANDA ZAI SAYI BIYU LOKACI ƊAYA LITATTAFAN SUNE KAMAR HAKA : *KARUWAR GIDA, HADEEYATULLAH, TUZURU, MATAR MAHAUKACI, SADAM, ƁOYAYYEN SIRRI, SOJANA, MAHAUKACIN SO, ƘAWAR MOMYNA, ƘADANGARUN BARIKI, KABEWAR KAN KABARI* ƳAN NIGER BOOK BIYU ZA KU SAME SHI A 500F KACAL WANDA YA SHIRYA YA TUNTUƁE NI TA WHATSAPP +22795045822 *PAGE 5_6* I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call 08066268951 A hankali ya lalabo halshenta ya fara tsutsa yayinda ya riƙe ƙugunta da hannu guda,yawun bakinta ya ke sha ya na fitar da wani sauti kamar tsotsar romo😆 Ita kuwa Badiya banda rawar jiki babu abinda ta ke. Tuni pampon Basheer ya fara ɗiga a sannu ya ke ɗan jin sha'awar sa ta lafa,ya cire bakinsa ya na mai sakin ta.Da sauri Badiya ta nufi can cikin gida dama cikin soro ne suke,Basheer ya shafi ƙirjin sa kafin ya fito ya nufi na su gidan. Ya na isa ya tarar tuni Inna tayi barci,ɗakin sa ya wuce direct ya ƙaga sakata.Kayan jikinsa ya rage sai murmushi ya ke ya na jin wani nishaɗi yayinda wutsiyarsa ita ma ke na ta bidiri,da sauri ya zare gajeren wandon ya fara biya ma kansa buƙata sai kuma yaji sam wannan bai yi masa ba. Sabulun wankansa da yayi ɗan laushi ya yi ma huda kafin ya kamo hajiyarsa ya rinƙa sakawa tamkar mai yin sex,wani nishi ya ke fitarwa tare da ɗan sauti ya na cewa "Badi.. Badiya yauwa an babyta yes!yes!"ji ya ke tamkar da Badiya ya ke having sex kafin wani lokaci sabulu ya rabe gida biyu saboda yadda ya ke shigar da da sauri ya na son ya rinƙa jin hajiyarsa na shiga ta na fitowa. Ya zubar da guntayen sabulun ya cigaba da hannu,can ya fara fitar da sperm ( a cikin littafin ABINCIN WANI GUBAR WANI mun faɗi kalolin mata guda huɗu MAI ƊAN DABINO,ƳAR TSAKA, GAME DUKA,ƳAR TSAKA da yadda siffar su ta mata take yadda namiji zai iya ya gamsar da ita ,🤔 to shi kuma namiji fa ?maza kala nawa ne ta yaya mace za ta gane irin mijin ta?🥲 ina son ji a comments Please *ga masu son jin labarin siffofin mata 4 za su iya tuntuɓa ta) Jikinsa ne yayi sanyi ƙafafunsa suka gaza ɗaukar sa,dakyar ya samu ya kwanta ya jin cinyoyinsa kamar ba na sa ba,tsawon lokaci kafin magudanar jininsa ta fara aiki. Ya ja doguwar ajiyar zuciya ya na sakin murmushi,karon farko a rayuwar sa da ya taɓa jikin mace har ma yayi kissing nata.A zuciyarsa kuma tunani ya ke ta yadda abun zai kasance in daga kwance ne ba'a tsaye ba,ya shafi jijiyarsa yace "kai Badiya za ki sha daɗi irin abar da mata ke so ke Allah ya hore maki miji mai irin ta,Allah sa ke ma ki na da ruwa sosai kamar ƙorama na shiga nayi facakali hhh"sai kuma ya sauka daga gadon ya saka jallabiya a hankali ya buɗe ɗakin yaje yayi wanka. Washegari Tun da safe Basheer ya nufi kasuwa kasancewar ogansu yace ya basa hutun kwana uku sai kuma wata talata shi da komawa aikin gini. Kasancewar Basheer bai da girman kai haka yayi aron baro ya fara yin dakon siminti da duk wasu kayan nauyi wanda mutum ba zai iya ɗauka ba,sosai ya samu kuɗi kuwa.Shagon inda ake sayar da waya ya nufa,ya zaɓi ta 5k sannan ya sayi sabon layi sai da ya tafi gida yayi wanka ya kaiwa Inna ɗan abun da ba'a rasa ba sannan ya nufi gidansu Badiya . Daga ɗan nesa ta ke ƙare masa kallo,sanye ya ke da riga fara irin ta cikin gwanjo sai wani koɗaɗen jeans bleu amman sosai kayan suka yi masa kyau saboda yadda suke fes babu datti. Ya saki murmushi yace "ƙaraso mana An Babyna ko tsorona kike ji"ta girgiza kai kafin ta iso gun sa "ina wuni Yayana?" Cewar Badiya ,Basheer ya washe baki yace "lafiya lau Badbaby ya kike ya su Mama?" "Duk lafiyar mu lau"ta amsa masa wayar da ke cikin kwali ya miƙa mata,ta kalle sa kafin ta karɓa ta na jiran bayani. Ɗan matsowa yayi daf da ita yace "waya ce na sawo maki dan na rinƙa jin muryar ki jiya da kika tafi kika bar ni kamar nayi kuka"ya kwaɓe baki a shagwaɓe,ita kuwa murmushi tayi sannan ta ɗan ja baya kaɗan tace "Ya Basheer wai miyasa kake barin gemun ka haka dayawa?" Ya shafi sajen kafin yace "in ba ki so ai sai naje a cire min"cikin jin daɗi tace "Allah kuwa da sai kafi kyau" Basheer kuwa jin kamar yanayin sa zai canza ya saka shi yi mata sallama tare da alƙawarin zai kira ta. _______ADS UNIVERSITY MARYAM ABACHA shahararriyar Jami'a wacce ta haɗa students ɗin ƙasashe da dama,Jami'a ce ta ƴan gayu da ƴaƴan masu kuɗi. Duk inda ka wulga ƴan mata ne da samari tamkar a garin Turai saboda yanayin shigar su,babu wanda ya damu da wani kowa harakar gaban sa ya ke. "Ameer ya kamata ka ɗana tarkon ka a kan tsuntsuwar can ta tsakiya,dube ta yadda ta ke ɓulɓul da ita tamkar kazar gidan gona wannan da ganin ta za ta yi mai"Fuddal ke faɗa ya na nunawa abokinsa wasu ƴan mata uku da suke tafiya su na hira cike da nishaɗi. Wanda aka kira da Ameer ya ja wani ɗan iskan gemun sa na gayu kafin yace "ƴar cakwai da ita amman ban taɓa ganin ta ba sai yau" Fuddal yace "baƙuwa ce ƴar 1ère année (ajin farko) tun jiya na haɗu da ita lokacin da Babanta ya aje ta a mota ya na yi ma DG bayani" Ameer ya tashi tsaye ya na gyaran wandonsa na jeans da ke ƙasan ƙugu kamar zai zumbule kafin yace "ya kamata kam mu samu haɗuwa bari na tafi"ya nufe su ya na tafiyar gayu. "Ƴan mata ji mana"ya faɗa duk suka yi tsaye sauran sai wani murmushi suke suna jin daɗi Ameer ya tsayar da su yayinda ɗayar ta kawar da kai ta na kallon sama. Kafeta yayi da ido na wani ɗan lokaci kafin yace "halan ke baƙuwa ce?"ba ta ko waigo ba balle ta sa ran da ita ya ke,Farida ce ta ɗan zungureta tace "Sheera da ke fa ya ke"wacce aka kira da Sheera ta waigo ta zube dara-daran idonta irin na mage akan sa a take ta saki wani murmushi wanda ya bayyanar da fararen haƙoranta wanda suka jeru ras a tsakiya suka fitar da ƴar madaidaiciyar wushirya.Yadda dimple ɗinta ya lotsa shi ya fi tafiya da hankalin shi,ta nuna kanta tace "wai Ni?hhh "kafin kuma ya bata amsa tayi gaba ta na jujuya manyan hips ɗinta. "Kayi haƙuri ba ta san ka ba ne amman zan yi mata bayani"cewar Farida ,Maryam ta ƙara da cewa "ka san baƙuwa ce jiya ta zo kuma har yanzu ba ta saki jikin ta ba" murmushi kawai yayi tare da jinjina masu kai. Sheera na isa ɗakin su ta haye gadonta ta na mai latsa waya,ƙawayenta suka shigo dukansu a hasale.Farida wacce ta mutu tun tuni da ciwon son Ameer tace "Sheera lafiyar ki kuwa kin san waye shi?to ɗan gouverneur ne ki tsaya kawai ki ci arziki gun hadaɗen gaye" Sheera ta tashi zaune tace "Ni ban buƙatar kuɗi amman in ku kuke da buƙata zan biya ku amman da sharaɗin za ku biya min buƙata ta"duk suka kalli juna,ita kuwa ta ɗaga gira ta na mai cigaba da cewa "Ni namiji bai taɓa burge ni ba,hasali ma ban sha'awar su amman ina son jin mace cikin ƙirjina ina matsa breast ɗinta washhh"ta ƙare ta na fitar da wani sauti haɗi da lasar baki. Farida ta zaro tace "wai lesbian?to ai wannan ba matsala ba ne in dai za ki ban kuɗi dayawa ni dama budurcina ne ban so na rasa"jin haka ya saka Sheera yin tsalle ta rungume Farida kafin ta yi mata kiss a goshi, Maryam tace "nima zan yi amman ina tsoro an ce in an saba da wuya mutum ya iya bari" Sheera ta ja tsuki tace "duk ƙarya ce ai da zarar kun yi aure shikenan,nima ban taɓa yi ba kawai dai ina kallon video ɗin su ne tun shekaru biyu da suka wuce" "To nawa za ki rinƙa ba mu?"cewar Farida , Maryam kuwa dariya tayi tace "to mayyar kuɗi" Sheera tace "kun ga mu je gidan mu zai fi a nan wani zai iya shigowa"duk suka fito direct wajen parking suka nufa suka shiga motar Sheera ,ba su wani jima ba suka iso ƙaton gidan. Ba kajin komi sai kukan tsuntsaye haɗi da ƙamshin furanni, lokacin da suka shiga falon tamkar ƙauyawa haka suka tsaya kallon kyawunsa gami da tsaruwar sa. Can samen bene Sheera tayi masu iso wanda can ne ɗakin ta "ina Mamar ku ta ke?" Maryam ta tambaya,Sheera wacce ke cire kaya ta ɗaura towel tace "ta na wajen aiki mana ma'aikaciyar Bank ce"duk suka buɗe baki tace "Yes!shi kuwa Daddy ɗan kasuwa ne sannan kuma ya na aikin jarida" "kin ji daɗin ki Sheera mu Ubanin mu ƴan kasuwa ne amman kuɗin na su iya su suke cin su yanzu a haka wa zai ce mu ƴaƴan masu kuɗi ne" dariya kawai tayi kafin tace "zan shiga wanka ko mu shiga tare?"suka kalli juna kafin su miƙe su ma su yi fatali da kayan su. Wanka suke amman ba ka jin komi sai ihun su da dariya,can suka fito. Duk kan gado suka baje yayinda Sheera ta fara aikin tataɓe su ta na nishi,ita burin ta ya zamana ita ce za ta ɗauki rôle ɗin namijin. Bayan sun gama shiƙar su suka yi wanka Sheera ta sallame su,kwanciya tayi ta na jin wani nishaɗi yau dai ta kasance da mace kamar yadda ta ke buri.Youtub ta shiga ta kamo shannel ɗin su ta ƴan lesbian an kuwa ɗora sabbin video,ta na kallo a haka har barci ya ɗauke ta. A ɓangaren Basheer kuwa sosai wata irin shaƙuwa ta shiga tsakaninsu,Badiya kullum cikin lissafin kwanakin aurensu ta ke musamman yanzu da Basheer bai da aikin yi sai yi mata hirar sex wanda kusan kamar cikin jinin maza ya ke. Sai shagwaɓa ta ke zuba masa shi kuwa ya riƙe wayar gam yayinda hannunsa ya ke aikin da ya saba na matsa da shafar 🍌 ji ya ke tamkar ya janyo Badiya ta wayar. "Ranar farkon mu sai kin yi kukan daɗi dan sosai zan jiyar da ke daɗi na fita hankali" "Yayana aka ce daren farko da zafi" "Wa ya gaya maki?ai vaseline ake sawa yanzu kuma duniyar da ta waye har gel mai kama da sperm ɗin mata ake sayarwa kin ga sai na sawo na labta maki" ta turo baki tace "a'a ni da ruwa na"wani irin zirrr yaji ya gyara kwanciya gami da rage murya yace "dagaske babyta ki na da ruwan ni'ima sosai?"kunya tambayar taji sai kawai tace "uhum!" Shi kuwa har wani abu ya ke ji ya na masa yawo yace "please babyta gayamin zan shan in ƙoshi kenan?"cikin kunya tace "ka sha kuma?"yace "eh mana ko ba ki san ana shan caɓo ba hummmm!"ya lashe baki ya cigaba da cewa"ji na ke kamar na gan ki a gadona na gwale ƙafafun ki na kafa kaina"ƙittt ta kashe kiran ta na jin wata irin muguwar sha'awa,rasa inda za ta sa kanta tayi kawai ta shiga.....🥴 Basheer kuwa pilow ya rungume a ƙirji ya na huci gami da gurnanin masturbation........... *Duk mai so tayi transfer ta 200 ta wannan account ɗin 0039161883 Bala Maryam Mikailu Starling Bank sai ki yi screenshot ki turo da shaidar biya ta WhatsApp* +22795045822 ko kuma katin MTN,ƴan Niger kuma carte airtel ta 200f. Masu tambayar VIP group duk mai so zai biya 1k haka mai buƙata a rinƙa basa ta PC 1k ne🥲 🚷DUK WACCE TA BIYA KUƊI TA GA BAN SA TA PAID GROUP BA TA MIN MAGANA Jikar Rabo ce💫 [16/07 à 14:11] Chamsiya Laouali Rabo: *ƊAN ACAƁA*🪶 ```romantic story``` *MRS SADAUKI 💫✍🏻* *☀️ FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* ________________________________________ 🔞Duk wacce ba ta kai 18years ba kar ta karanta in kuma ta ƙi dan kanta🥴 BONNUS DUK MAI SON LITTAFINA NA KUƊI YA ZO AN YI ARAHA AN HANA BASHI,ZAN YI RAGI DA DUK WANDA ZAI SAYI BIYU LOKACI ƊAYA LITATTAFAN SUNE KAMAR HAKA : *KARUWAR GIDA, HADEEYATULLAH, TUZURU, MATAR MAHAUKACI, SADAM, ƁOYAYYEN SIRRI, SOJANA, MAHAUKACIN SO, ƘAWAR MOMYNA, ƘADANGARUN BARIKI, KABEWAR KAN KABARI* ƳAN NIGER BOOK BIYU ZA KU SAME SHI A 500F KACAL WANDA YA SHIRYA YA TUNTUƁE NI TA WHATSAPP +22795045822 *PAGE 7_8* I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call 08066268951 "Ya Basheer ka bari kar wani ya shigo" Badiya ta faɗa ta na ƙoƙarin janye hannun Basheer da ke son shiga ƙarƙashin hijab ɗinta,murya na ɗan rawa yace " Babyta babu wanda zai shigo, kuma kin ga akwai duhu sosai babu wanda zai gani juste taɓawa ne zan yi" ba dan ranta ya so ba ta barsa ya saka hannunsa cikin hijabin ta,sanyin tafin hannunsa ya ratsa fatar cikinta kafin taji dirar hannun sa kan na shannunta.Tamkar burodi haka ya ji su,a hankali ya fara matsawa kafin yayi ƙoƙarin fito da shi daga cikin riga,da sauri ta miƙe shi ma ya tashi ya na mai haɗa ta da bangon soron gidan su (jaraba wannan ya fi WALEED na cikin littafin TUZURU😂)hijabin ya ɗage tare da saka kansa ciki yayi caraf da nipple ɗinta,wata ƴar zabura tayi ta na mai danna kan Basheer😆 Hips ɗinta ya ke shafa kamar aikake,ita kuwa baiwar Allah sai zarar ido take duk yawon tashar da tayi ba ta taɓa shiga wannan yanayi ba. Ya sake ta ya koma ya zauna ya na mayar da numfashi,sai yanzu ya ji kunyar abinda yayi bai san ko miyasa ba bai iya controling kansa. "Wai saura kwana nawa bikin mu lissafi ya ɓace min?"ya tambaye ta,Badiya ta samu wuri ta zauna ta na mai basa amsa da "wata ɗaya da kwana bakwai" Basheer ya shafi gefen wuyansa yace "ina ga fa doli a jawo ranar bikin nan dan wlh ba zan iya haƙuri ba" Badiya ta waro ido tace "ka rufa min asiri har yanzu ba'a ida kayan ɗakina ba" "sai a kawo daga baya,in dai an ɗaura ko a tabarma ne za mu kwanta" "Yayana wai saurin duk na miye?kayi haƙurin shekaru sai na ƴan kwanaki ba za ka iya ba?"duk da ya na cikin duhu bai hana Basheer hararenta ba kafin yace "ba ki ga irin halin da na ke ciki ba ne?Yanzu haka ji na ke kamar na haye ki nayi ta..."sai kuma ya ƙyale saboda nauyin kalmar,ta ja dogon numfashi tace "Allah to ya baka lafiya" a hasale yace "au !Marar lafiya ne Ni?ok yayi na gode"kawai ya tashi ya fita direct gidan su ya nufa ita kuwa Badiya sai ƙoƙarin kiransa ta ke amman ya na kashe kiran" Da sallama ya shiga gidan,Inna ta amsa daga can ɗakin ta.Abinci ya zuba ya ci kafin yayi wanka ya ɗauki Alƙur'ani ya fara karatu,a sannu ya fara jin zuciyarsa na masa sauƙi. _____ADS Sanye ta ke cikin riga da wando iya cinya,kunnenta ɗauke da abun jin sauti sai gyaɗa kai take ta na mai watsa ma tantabaru abinci. Iskan da ya fara kaɗawa ne ya sa baƙar suman kanta ta fara yin sama, Mamy da ke bayanta ta ƙaraso ta na mai cewa "Sheera ya kamata ki shiga ciki kin ga hadari ya taso kin san kuma fatar ki ba ta son ruwan sama yanzu ciwon ki zai tashi" Sheera ta juyo murmushi ɗauke da fuskarta tace "Mamy hadarin sai Yamma ya ke komawa ina ga ba zai ruwa ba,bari na gama baiwa babies ɗina abinci kin ga sai ci suke yunwa suke ji" Mamy ta dubi tantabarun uwanda suke duk farare da su tas kafin tace "Sheera ina so ki fidda son wannan hallitun a ran ka ,kin ga da zarar kin yi aure kulawar ki ga mijin ki da ƴaƴan ki kawai ta ishe ki" ta turo baki tace "a'a Mamy ni ba zan yi aure ba kuma ban son yara na tsane su" cikin rarrashi Mamy tace "Sheera ki maida wannan sakarar tabi'ar ta ki gefe aure shine burin ko wacce ƴa mace,dube ki kin girma tubarkallah shekarun ki kuma tafiya suke" Ta bubuga ƙafafu tace "Mamy duka-duka 23year na ke fa shine wasu shekaru ko kin gaji da ni ne?" Mamy ta girgiza kai ta koma ciki. Sheera kuwa wasa ta shiga yi da tantabarun ta,sai ta ɗauki guda ta cilla sama su tashi su na shawagi cikin ƙaton gidan.Tamkar mahaukaciya haka ta rinƙa biyar su da gudu,ba ta farga ba aka fara ruwan sama masu ƙarfi ko kafin ta kai da ƙofar shigar ɗaki har ruwan sun jiƙata tuni idonta sun yi ja tsabar kukan cida da ta ke ji gami da walƙiya. Hankali tashe Mamy ke cire mata jiƙaƙun kayan jikinta,kafin ta samu bargo mai laushi ta rufe ta haɗi da kunna na'urar zafafa ɗaki a take ɗakin ya ɗau gumi. Sheera sai jan numfashi take,Mamy ta fito falo saboda wayarta da ke ta ringing."Ina Sheera ta ke?in jin dai ta na nan gida ba ta fita ba?" Daddyn ta ne a waya,Mamy ta haɗiye yawu tace "eh ga ta can a ɗakina barci ta ke"ta na jin lokacin da ya sauke ajiyar zuciyar kafin ya kashe kiran. Kitchen Mamy ta shiga ta umarci Jumma mai aiki da ta haɗa mata Lipton a saka lemun tsami da citta sosai,babu jimawa kuwa ta haɗa.Dakyar Sheera ta tashi zaune bargon ya sauka ƙasa manya breast ɗinta farare masu baƙin nipple suka bayyana ɓulɓul da su tamkar a taɓa su fashe har wani sheƙi suke. Jumma dattijuwar kirki ta gyara mata bargon kafin ta jinginar da Sheera ta na bata Lipton ɗin,a hankali ta ke sha idonta a lumshe har ta shanye wani irin gumi ne ya fara tsatsafo mata a goshi kafin tayi gyatsa ta buɗe idonta. Jumma tace "alhamdullah!sannu Busheera Allah baki lafiya ya kawo maki sauƙin wannan ciwo" ta amsa ta hanyar jinjina kai, Mamy wacce ta dawo daga ɗauko kayan Sheera ta saki murmushin jin daɗi domin a duniya babu abinda ta ke so sama da ta ga ana ƙaunar Sheera . Wata doguwar rigar ce mai gashin damussa Mamy ta saka mata kafin ta harɗe mata gashin kanta da shushu,tsaf ta fito ƴar baby mai kyau. "Mamy kiran min Daddy"Sheera ta faɗa can ƙasan maƙoshi , Mamy tace "kiyi haƙuri yanzu zai dawo ya na meeting ne akan labarin nan da ya cika gari ya na son su wallafa jaridar" "Wane labari?"Sheera ta tambaya "na homosexuel mana dan taɓarɓarewar zamani wai mace ta auri ƴar uwar ta mace haka su ma Mazan" Sheera tayi shiru kafin tace "to miye matsalar kowa ya bi ra'ayin sa mana,Ni wlh Mamy..." Kallon da Mamyn ke bin ta da shi ya hanata ƙarasawa doli tayi shiru Jumma kuwa fita tayi waje,nan Mamy ta shiga yi mata faɗa. Wuraren 19h Daddy ya dawo daga aiki a gajiye,Sheera na ganinsa ta ruga ta faɗa jikinsa ta na cewa tayi kewar sa. "Ya na gan ki wata iri duk babu kuzari?"Daddy ya tambaya ya na mai tallabo haɓar ta,ta shagwaɓe fuska tace "ruwa ya ɗan jiƙa ni amman ba sosai ba,ya aikin mi kuka tsayar game da labarin?"bai amsa mata ba yayi gaba ya na cewa "Maza ki wuce ɗakin ki,ki tabbatar dai kin yi sallar magrib da isha'i kafin ki kwanta" Sheera ta turo baki ta na turo baki,a wajen iyayenta ƴar gata ce amman da zarar magrib ta gabato shikenan ita da fitowa ƙasa sai kuma washegari da safe. Toilet ta shiga ta ɗauro alwala,ba wani addini ne da ita ba amman ta na yin salloli biyar duk da mafi akasari surorin alƙur'ani ƙwarara ne ta iya. Ta na gamawa ta jawo system ta kunna video ta uwanda ta saba kallo,a sannu ta ke kallon yadda matan ke tsutsar junansu gami da biyawa kansu buƙata.A nan take hankalin ta ya fara tashi ta na jin sha'awa sosai amman ba tunanin ta sarrafa kanta sam bai zo mata abinda ta ke buri guda ne tal ta samu mace tayi ta matsa ta na saka yatsanta a farjinta kamar yadda ta ke yi ma su Farida musamman Maryam wacce ita tun tuni ta na hulɗa da maza. Sheera ta kai wani matakin da ba za ta iya controling kanta ba,ta dai cire kayan jikinta duka sai kuka ta ke. A can ɗaki kuwa sosai Daddy ya ƙurawa ƴar ƙarama system ɗin sa ido ya na kallon Sheera wacce breast ɗinta suke a tsaye daram tulu-tulu da su,bakinsa ya ke lasa kafin ya fara wasa da wutsiyarsa.Aka yi knowking ya bada izini,Jumma ce ta shigo hannunta riƙe da tray ya na ganinta ya taso ta aje tray kafin su rungume juna.Halshen Daddy ta ke tsutsa kafin bisanin ta kai hannunta ga bananar shi,cikin ƙanƙanen lokaci suka fita hayyacin su kafin su isa ga bed. Wani abu mai yauƙi Daddy ya dangwalo kafin ya shafa ga dubura Jumma,a bayanta ya kwanta kafin ya ɗaga ƙafarta ya fara shigar ta a tare suka lumshe ido.Wani sauti Jumma ke yi yayinda Daddy ke ta fama shiga da fice ta bayanta,a haka har yayi release . 🤔🤔🤔 *ƊAN ACAƁA 🪶* KO MIYE DALILIN SAKA SUNAN a sannu za ku fahimta🥲 na kusa gama free page Hajiya mi kike jira har yanzu ba ki biya kuɗin karatun ki ba🔞 [17/07 à 07:48] Chamsiya Laouali Rabo: *ƊAN ACAƁA*🪶 ```romantic story``` *MRS SADAUKI 💫✍🏻* *☀️ FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* ________________________________________ 🔞Duk wacce ba ta kai 18years ba kar ta karanta in kuma ta ƙi dan kanta🥴 BONNUS DUK MAI SON LITTAFINA NA KUƊI YA ZO AN YI ARAHA AN HANA BASHI,ZAN YI RAGI DA DUK WANDA ZAI SAYI BIYU LOKACI ƊAYA LITATTAFAN SUNE KAMAR HAKA : *KARUWAR GIDA, HADEEYATULLAH, TUZURU, MATAR MAHAUKACI, SADAM, ƁOYAYYEN SIRRI, SOJANA, MAHAUKACIN SO, ƘAWAR MOMYNA, ƘADANGARUN BARIKI, KABEWAR KAN KABARI* ƳAN NIGER BOOK BIYU ZA KU SAME SHI A 500F KACAL WANDA YA SHIRYA YA TUNTUƁE NI TA WHATSAPP +22795045822 *PAGE 9_10* I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call 08066268951 "Wlh kin cika sangarta Nabeela,yanzu mi mu ka yi da za ki wani ce min gaji sabida Allah?"Lawan ya tambayi matarsa wacce ta rakuɓe can wajen drawer ta na zarar ido, Lawan ya sauko daga gadon ya nufota ita kuwa ta fashe da kuka ta na yarfa hannu. A gabanta ya tsaya ya na kallon yadda ta ke kuka dagasken gaske kai kace mutuwar uwa ko ta uba aka aiko mata."Yi haƙuri An Nabee Babyna zo man a hankali zan yi maki"ya faɗa ya na mai kamo hannunta,ta maƙe kafaɗa kafin cikin shashekar kuka tace "ai kullum haka kake faɗa amman kuma sai ka yi min mai zafi" Ya goge hawayenta da bayan hannunsa yace "yau dai kam ba zan yi mai zafin ba a sannu a hankali zan yi har ke ma kiji daɗi" ta turo baki gaba tace "babu wani daɗi sai azaba"a haka dai ya lalaɓata har suka koma bed. Duk juriyar duniya ta taro ta jure,ta ji zafi amman ba sosai ba hakan yasa kukan nata bai wani yi tasirin hana Lawan angoncewa da kyau ba. Jikinsa ya cire daga nata ya koma gefe ya na mayar da numfashi,Nabeela ta cika tayi fam ganin daga biyan buƙatar sa yayi biris da ita a maimakon tarairaya.An ɗauki kamar minti goma haka kafin Lawan ya jawota jikinsa,ba tace da shi komi ba a zahiri amman a zuci ta furta "ta baya da wasa kenan!wai ihu bayan hari!sai yanzu da na fara jin alamun barci za ka wani..."zancen zucin ne ya tsaya jin Lawan ya fara luguiguice ƴan albarkatun ƙirjinta.Da sauri ta juyo su na facing juna ta na mai ƙanƙance ido,hannunta ya jawo ya ɗora kan alƙalaminsa wanda ya ke a tsaye a karo na biyu. Tsabar jin haushi ta matse abar ya saki ƙara tare da tashi zaune,ganin kamar ta ɗan ji masa ciwo sai hankalin ta ya tashi ta matso kusa da shi ta kama 🍌 ta na dubawa. Tamkar jira ya ke ya fara langwaɓe mata,cikin murya mai fitar da raunin buƙatuwa yace "ki sa a baki please Hubby"babu yadda Nabeela ta iya hakan ta fara yi masa tsutsar alawa kafin yayi mata dirar mikiya. Wani irin fitinanen daɗi ne ya ziyarce ta ,har wani abu ta ke ji a ɗan dabinonta ta riƙe ƙugun Lawan gam ta na ƴar ƙara mai kamar kuka.Sosai Lawan ya ji daɗin haka ya zage dantse ya na shayar da ita zumar ma'aurata,daga zarar yaji zai kawo sai ya rage gudu har sai da ya tabbatar Nabeela ta gamsu da kyau. "Ya kika ji yarinya ina da daɗi cakwai?"Lawan ya tambaya ya na rungume da matar shi wacce ke mayar da numfashi.Luf ta shige ƙirjin sa ta na jin wani irin sonsa da sha'awar sa na sake bijiro mata,Lawan kuwa ya gaji sosai tuni barci ya fara figarsa sai kuma yaji Nabeela na wasa da kacocin sa⛹🏻‍♀️⛹🏻‍♀️⛹🏻‍♀️ Da sauri ya ware idonsa kanta,murya a ɗan dashe yace "Hubby ba kiyi barci ba?"ta girgiza masa ta na mai motsa baki amman ta kasa magana,ya kai hannu zai cire hannunta daga jikinsa ta kuma jimƙewa🤔 gaban Lawan ya faɗi dan kuwa ya gaji sosai ga wata uwar sha'awa da ya ke hangowa idon Nabeela. "Hubby mu kwanta zuwa asubah sai mu yi" ta girgiza masa kai gami da maƙe kafaɗa sannan ta turo baki ta furta "Ni yanzu na ke so" tashin hankali Lawan ya tashi zaune domin kuwa zama bai same sa ba dan kuwa Nabeela ta nuna doli a mayar ma da kura aniyar ta😂 a haka ya lalaɓa kansa yayi mata wayo ya ɗorata saman erection ɗin shi ya na mai jingina da gado,sam Nabeela ba ta so haka ba amman Lawan ya shaida mata ƙugun sa ya ƙage.A yadda tayi aikin da kanta hakan kuma ba ƙaramin ɗaɗi ya yiwa Lawan ba fiye da ita Nabeelar da ta nema,saboda position ɗin mace ta hau kan namiji ta na ɗaya daga cikin wacce maza suka fi so.Lokacin da taji orgasme/orgasm ɗin ta ya fara zuwa wani ihu tayi ta na ruƙunƙume Lawan (Ga masu buƙatar cikakken bayani game da yadda ake gane komi da ya shafi jin daɗin mace lokacin sex su nemi littafin ABINCIN WANI GUBAR WANI babu tsada duk mai so ta min magana) Wata irin kunya ce ta rufe Nabeela ganin irin kallon da ya ke bin ta da shi,ƙin sauka tayi daga gare shi dan haka kawai taji ra'ayin su yi barci jikinsu cikin na juna. Lawan da ya ke a matuƙar gajiye tuni yayi barci bawon Allah,kiran sallah asubah ya tashe sa dakyar ya cire Nabeela yaje yayi wanka ya tafi masjid lokacin da ya dawo tuni Nabeela ta gama sallah ita ma ta na haɗa masu madara mai ɗan gumi."Sabon salo in ji ƴan duniya!Yau kuma madara za mu sha tun da sanyi safiya?"Lawan ya tambaya,Nabeela ta saki murmushi tace "eh mana ka taɓa ganin an yi aiki da yunwa?" Sake da baki Lawan ya kuma tambaya "wane irin aiki?" Ta ɗan ɓata rai tace "ka manta jiya ka yi min alƙawari zuwa asubah za mu yi?"maimaikon farin ciki kawai sai Lawan ya ɓata rai yace "haba Nabeela kamar dai wasu tantabaru sai mu yi ta yin abu ɗaya?yau kasuwa da wuri zan tafi ki bar ni na ɗan huta mana"bai gama rufe bakinsa ba Nabeela ta saka masa kuka a doli ya sha madarar su ka fancama aiki. Basheer ne zaune ya na hutawa kamar kullum in sun sauke lodin dankali,a haka ya tashi ya sayo ruwan sanyi ya wanke jikinsa ya karɓi kuɗi wajen Alhaji kafin ya wuce shagon Lawan. Bisa dogon banci ya tarar da shi ya na barci,ƙafarsa ya shiga girgizawa Lawan ya tashi a gajiye yayi miƙa. Basheer ya taɓe baki yace "kiciyin miye kuma kake barci a kasuwa?" Lawan ya ɗan jan tsuki yace "ba doli nayi barci ba jarababiyar ƙanwar ka ta tisa ni a gaba da zalama,ashe ko a cikin mata akwai harijai?" Basheer ya sheƙe da dariya yace "au!kace ta hau hanya kenan?ai wlh abokina kayi dace irin wannan matar na ke so jarababa ajin ƙarshe" "Hum!saboda ba ka san yadda ake shan wuya a sex ɗin ba ne shiyasa kake faɗa,yanzu fa in takaice ma sai da na sha lemun kwalba uku sannan na ɗan ji ruwan jikina sun dawo dakyar Nabeela ta bari na fito waje da ta kawo sai tace min ta na son ta ƙara jin shauƙin yanayin "banda dariya babu abinda Basheer ya ke kafin daga bisani yace "in shaa Allah zuwa marice zan dawo ka bani shawarwari ka san an matso da bikin aurena wannan Asabar ɗin ne" Lawan yace "kai haba ka na nufin nan da kwana biyar" "in shaa Allahu har na matsu wlh" Lawan yayi masa dundu yace "Sarkin jaraba ina tausayin Badiya baiwar Allah" Basheer ya ja baki yace "hum! wannan ai ta fi ni ma jarabar" a haka dai suka rabu. Basheer na zuwa gida ya tarar da dangin Inna su na ta bakacen masara yayinda wasu suke gyara kayan yaji,shi har mamaki ma ya ke tun yanzu har an fara shirye-shirye. Ɗaki ya wuce bayan duk sun gaisa,ƴar ƙaramar wayar sa ƙirar Nokia ya fiddo ya kira Badiya sai dai wayar a rufe ta ke.Wani irin daɗi ya ke marar misali a duk lokacin da ya tuna an kusa auren shi,ya na son yi masturbation amman ya na tsoron kar sai ya na tsaka da yi Inna ko dangin ta wani ya buƙaci ganin shi. Ya ja tsuki kafin yace "bari na samo ma kaina mafita wannan ƙaiƙayin jarabar ba zai barina ba har sai na fitar da sperm ɗin nan"waje ya fita ya na dafe da kai. "Inna ba ki da ko paracétamol kaina ke bala'in ciwo wlh ga kuma gajiya"cewar Basheer,cikin yanayin rashin jin daɗi Inna ta fara yi masa sannu kafin ta ɗauko masa maganin.Ya ɓalla biyu ya sha a nan gabanta har zai fita waje sai kuma yace "bari na kwanta na ɗan huta wlh yau sosai mu ka yi aiki" duk sannu ake ta yi masa. Ya na komawa ɗaki ya sauke ajiyar zuciya,kan gado ya haye ya kwanta ya na mai ba ƙofar shigowa baya. Matashin kai ya rungume ya na matsae sa ya na imagine kamar Badiya ce kafin ya fara biya ma kansa buƙata da hannu a haka har yayi barci..... *Ina ga a nan zan tsaya da free page🤔 duk mai so ta yi min magana ta WhatsApp* +22795045822 [17/07 à 16:15] Chamsiya Laouali Rabo: *ƊAN ACAƁA*🪶 ```romantic story``` *MRS SADAUKI 💫✍🏻* *☀️ FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* ________________________________________ 🔞Duk wacce ba ta kai 18years ba kar ta karanta in kuma ta ƙi dan kanta🥴 *Duk mai niyyar sayen littatafaina ya saya domin daga yau BONNUS ya ida*🥲 *PAGE 11_12* I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call 08066268951 Da sauri Daddy ya ture Jumma ya shiga toilet,cikin bawon wanka ya shiga ya na mai rumtse idonsa. A can ɓangaren Jumma kuwa system ɗin da Daddy ya rufe ta buɗe nan ta ci karo da Sheera,alamu sun nuna dai CC Camera ce ya saka a ɗakin. Ba ta ga fitowar sa ba sai jin muryarsa tayi "mi kike nema a ciki?"a ɗan tsorace ta rufe ba tare da tace komi ba ta mayar da kayanta,har ta kai bakin ƙofa ta tsinkayo muryar sa "duk abinda kika gani ki bar sa iya nan kar ki taɓa gigin shiga hurumin da ba naki ba" Jumma ta juyo ta kallesa ta haɗiye wasu yawu kafin tace "miye na saka ƴar cikin ka cikin wannan mummunar aƙidar?"cikin idonta ya kalla da sauri ta fice har ta na tuntuɓe. A falo suka haɗu da Mamy wacce ta ci ado kamar ƴar tsana "Jumma ba dai sai yanzu kika kaiwa Alhaji abun motsa bakin ba?am...ya kuma na gan ki duk a firgice?" Jumma ta ɗan daidaita nutsuwarta kafin tace "kaina ke ciwo shiyasa shaf na manta sai yanzu na kai masa" duk da Mamy ba ta yarda ɗari bisa ɗari ba amman yanayin Jumma ya nuna ba daidai ta ke ba. "Ok ki tabbatar ki shan magani don ina son gobe ki raka ni ƙauye"cewar Mamyn ita kuwa Jumma da "Allah ya kai mu"ta amsa kafin ta nufi ɗan madaidaicin ɗakinta wanda sam bai yi kama da na mai aiki ba. Kamar kullum ta na ɗaga pilow ta ga kuɗi sabbi ras a jere,ta ja dogon numfashi duk da ta san ba ta hanyar ƙwarai ta same su ba amman hakan bai hana ta jin daɗi ba. Ko sallama ba ta yi ba ta buɗe ɗakin ta shiga,Daddy ya waigo ya na kallonta sosai tayi masa kyau a ido sai dai kash sam bai ra'ayin yin sunnah ya fi son yin luwaɗi amman ko giyar wake ya sha ya san ba zai bari Mamy ta san shi ɗan luwadi ne ba balle ma har su yi. "Daddyn Sheera ko ban yi kyau ba ne shine ka wani share ni ?" cewar Mamy ta na mai shigewa jikinsa,yayi saurin ja da baya kafin yace"mu tafi ina son kallon tv" ta ɗan haɗe rai tace "Daddyn Sheera wai miye ba ka son ina shigowa ɗakin ka ko da matsala ne?kullum a falo na gaji da rayuwar nan"kicin-kicin yayi da fuska hakan yasa ta nufi ƙofar fita ta waigo kenan za ta sake yin magana idonta ya sauka da gadon da suka tumurshe shi da Jumma ,ta fita ba tace komi ba. Ƙofar gidajen biyu candam ya ke da al'umma wanda dawowar su kenan daga ɗaurin aure,tuni an fara fitowa da tururuwan abinci ana ɗorawa gaban jama'a. Basheer ango sai wasar baki ake ana tattare malum-malum kai kace mijin abara haka ya ke tafiya abokansa na take masa baya.Waya ce laƙe da kunnen sa ya na sauraren kukan Badiya tun ɗazu ƙawarta ta kirasa ta na zolayar sa,cikin nishaɗi yace "Malika ki rarrasheta mana kin barta ta na ta kuka ba ki san hawayenta masu tsada ba ne?"daga can Malika tayi dariya tace "ai ruwan hawayen da ta zubar sun fi Littre biyar hhh! To wai ina abokan ka har yanzu ba su kawo mana lemun da za mu raba ma ƙawayen mu ba" Basheer yace "bari ina zuwa ana min magana ne" Ya kashe kiran ya na mai zuwa gun Ƙanwar Inna da ke tambayar makulen gidan da Kawu Laminu ya kama masu haya,sai da ya shiga tsohon ɗakinsa wanda tuni ya kwashe kayan jikinsa sannan ya ɗauko mata key. Shigar da cikin gidan ya saka dangi fara basa gudummawa,sosai hakan yayi masa daɗi dan dama ya na buƙatar kuɗin.Abokin ango Lawan shi ke tarban baƙi tare da basu jus,kowa ya yaba bakin gwargwado sun fita kunya. Bayan magrib Badiya an yi wanka ana zaune mai kwalliya na yi mata,sai wani irin fat-fat zuciyarta ke yi mata saboda yadda yau ƙawayenta suka ta zuzuta daren farko da irin azabar da ake sha. Tsaf ta fito cikin doguwar riga ta farar shadda wacce aka yi ma kwalliyar jan zare,masu salula sai ɗaukarta hoto suke.Bayan an kaita ta nemi gafarar iyayenta an yi mata nasiha aka jata zuwa waje inda motar kan amarya ke jiran su. Babu wasu motoci duk babura ne ƙawayen amarya suka hau da ma wasu sauran mutane. Bayan école Soura aka kaita gidan kewaye uku ne na ƙarshe ne ɗakin Badiya,ciki guda ne babu ƙurwa.Gado ne daidai kwancin mutum biyu sai drawer ƙire uku,babu laifi kayan sun yi kyau sai ƙamshin sabunta ya ke,daidai tsakiya ango da amarya suka zauna yayinda Ustaz ke kwararo karatun Yaseen gami da wasu addu'o'i kafin kowa ya watse. Basheer ke gaba Badiya na bayansa, raka'a biyu suka yi suka salamce.Tambayoyi yayi mata game da addini ta kuwa amsa ras dan tayi karatu sosai,abinda ya shigo masu da shi suka ci kafin su yi barci😂😂(Kun yarda Basheer zai yi kwanan banza😆) "Ki aje hankalin ki sosai babyta kar ki wani damu balle tsoro kin ji?" Badiya ta gyaɗa kai,ya cigaba da cewa "duk wacce kika ji ta na cewa daren farko na da zafi to laifin ta ne ba ta tsaya suka yi romance ta yadda za ta jiƙe sosai wanda zai taimaka wajen shigar abar ai kin gane ko?" Nan ma kai ta gyaɗa masa. Wutar ɗakin ya kashe ya kunna ta ƴar ƙaramar wayarsa hakan ya basu damar hango fuskokin juna,da dubara ya rabata da kayan jikinta.Abinda ya fi burge sa a mace shine ƙirjinta wannan dalilin yasa ya fara ɗora bakin sa a kai,damshin yawunsa kawai suka saukar mata da kasala.Da hannu biyu ta tallabe kansa wanda ya ƙara masa jin daɗi,wani zirrr ta ke ji tsabar yadda ta ke karɓar saƙon,a sannu ya caɓi halshenta bisanin ya fara ɗura mata yawun bakinsa ta na shanyewa. Jikinsa sai tsuma ya ke Dick ɗinsa tuni ta fara ɗiga tsabar jaraba,ji ya ke tamkar a mafarki ne wai yau shi Basheer ke tare da mace a ɗaki guda . Sai da ya tabbatar ya gama game mata jiki kafin ya jawo hannunta ya ɗora a kan bananar sa,da sauri Badiya ta saki jin ta cika mata hannu tuni zuciyarta ta fara bugun tamanin-tamanin. Murya na ɗan rawa tace "Ya Basheer dan Allah ka bari har gobe ka ga gobe ana damu kuma ƙawayena za su zo" Basheer wanda idonsa suka ƙanƙance ya dubeta yace "ina ruwan ki da ƴan damu?ki bari mu dama furar mu tun yau" ta yunƙura za ta tashi ya riƙe mata hannu ya matse daidai jijiyar magudanar jini doli ta kwanta ta na hawaye.Basheer ya karanto addu'a ya fara neman hanya sai dai ko ɗan dungununun abar ya ƙi shiga⛹🏻‍♀️⛹🏻‍♀️⛹🏻‍♀️⛹🏻‍♀️ *Mu haɗu a PAID GROUP,duk wacce ta san tayi payement kuma ba ta ganta ba to ta yi min magana .Masu son a rinƙa basu PC 1k ne, ƴan Nigeria katin MTN za ku turo na 200 ko kuma transfer ta account* 0039161883 Bala Maryam Mikailu Starling Bank sai ki turo da shaidar biya ta WhatsApp +22795045822 ƴan Niger carte airtel ta 200f 🚷DAN ALLAH KAWAI KI TURO DA KATI KO EVIDENCE IN NA ZO ZAN SAKA KI GROUP,BA SAI MUN TSAYA GAISHE-GAISHE BA🤧 Wace kuma ta san ba ta shirya saya ba kar ta min magana,banda kira ta WhatsApp kawai. [18/07 à 08:39] Chamsiya Laouali Rabo: *ƊAN ACAƁA*🪶 ```romantic story``` *MRS SADAUKI 💫✍🏻* *☀️ FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* ________________________________________ 🔞Duk wacce ba ta kai 18years ba kar ta karanta in kuma ta ƙi dan kanta🥴 *PAGE 13_14* "Innalillahi Ya Basheer wane mugun abu kake sa min wayyo Allah Iya mai wake zo cetar ni,anty Murja Basheeri zai kashe ni aaah"Badiya ta fara faɗa lokacin da taji azaba na fara ratsa ƙansata,ashe wasa farin girgi ko kan Dick ɗin Basheer bai samu mazauni ba. Duk ya haɗa gumi burinsa kawai ya ji sa cikin caɓo amman abu ya cuttura,ƴar ƙaramar wayar sa ya jawo wacce ya ɗora kan didilin gado.Fitilar ya haska daidai private part ɗin Badiya,tuni ya fara gurje gun amman hakan bai sa ya saduda ba.Yatsansa a ciki Badiya ta ja dogon numfashi dan a cikin ranta taji daɗin taɓin,a sannu ya ƙara mata wani yatsan suka zama biyu zafi-zafi ta fara ji ai kuwa ta fara kuka da sauri Basheer ya kwanta saman rabin jikinta ya na mai kai bakinsa kan nata yatsunsa kuma na ....😟 A yadda suke a haka ma kawai Basheer na ɗan jin gamsuwa ta zo na zo masa,jin kamar Dick ɗinsa za ta tsage biyu ya saka shi saurin kaita gidanta tare da sake jaraba shiga. Idon Badiya har wani irin dishi-dishi ta ke gani tsabar yadda Basheer ke tura Dick ɗin sa a jikinta, daidai rond ɗin kawai ya ke shiga amman kukan da take kai kace ya shigeta ne duka.Ɗan dungununun ya ke goga mata tare da ɗan nutsa sa ciki ya na fiddowa,jin kamar zai kawo yasa shi saurin hayewa jikinta ƙanƙameta yayi sosai ya na mai cigaba....😁 "Ni ka tada ni marar imani kawai,sai wani cacakata kake yi kamar kaza ta samu hatsi"cewar Badiya ta mai ture ƙirjin Basheer wanda sam bai da niyyar sauka dan har yanzu abar sa miƙe take ƙyam. Ya ware idonsa a kanta sai dai bai ganinta da kyau saboda ƙaranci haske,a hankali ya janye jikinsa daga gare ta kafin ya zauna bakin gado. Masturber kansa ya fara ya na biya ma kansa buƙata kamar yadda ya saba,sai da yi release ne ya ware cinyoyin Badiya wacce ta fara barcin wahala. Tamkar saukar mashi haka taji an cake ta,Basheer har wani girgiza ya ke jikinsa na rawa ya na cewa zai kawo-zai kawo.Can gefen gado ya kwanta ya na jan numfashi,gefen kansa na ɗan sara masa a haka barci ya ɗauke sa. Washegari Shi ya fara tashi yayi wanka ya tafi masjid,har ya dawo Badiya na barci ya tasheta dakyar ta iya tsayuwa a kan ƙafafunta. Bayan ta yo wanka ta shigo ɗaki ta na buɗar ƙafa kamar wacce aka yi ma kaciya,Basheer ya gumtse dariyar sa ita kuwa ta turo baki ta na jin wani haushinsa.Dakyar tayi sallah a tsaye kafin ta kwanta kan sallayar tayi ta barci, Basheer shi ya wanke zanen gadon kafin ya shimfiɗa wani.Zama yayi bakin gado ya na mai rero karatun Alkur'ani,a can gefensa kuwa wani irin haske ke fitowa daga cikin madubi wanda sam bai yi lura ba. Yayi nisa sosai a karatu muryar sa ta fara rawa alamun kuka,saboda ya zo daidai Ayar أَفَحَسِبْتُمْ أَنَّمَا خَلَقْنَاكُمْ عَبَثًا وَأَنَّكُمْ إِلَيْنَا لا تُرْجَعُونَ ```Shin ku na tunanin mun halicce ku ne haka nan ragaga babu horo babu hani?ko ku na tunanin ba za ku dawo gare mu ba?``` (Suratul Al'Mu'umin) Jin shashekar kuka na fitowa ne ya saka Basheer waigawa ,Badiya barci take hakan yasa ya ɗaga ido inda har yanzu kukan na fitowa bai ga komi ba sai wannan hasken na cikin mirror kafin bisani kuma ya ɓace.Ko kaɗan Basheer bai wani ji tsoro ba sai yayi tunanin ƙila kunnuwansa ne suka jiyo masa ba daidai ba,tashi yayi ya canza kaya dan tuni gari ya fara haske. Direct gidan su ya nufa wanda har yanzu akwai sauran ƴan biki uwanda ba su koma garin su ba. Duk gaishe su yayi kafin ya wuce gun Inna wacce ke zaune kan sallaya ta na jan casbi,gefenta ya zauna kafin ya gaisheta ta juyo ta kalle sa sannan ta amsa "lafiya lau ya gidan naku?" Ya amsa da "alhamdullah"ya na mai sunne kai,gaban Inna ya faɗi tace "fatan dai Badiyar na lafiya ba abinda ya same ta?" Ya kalli mahaifiyar sa da kyau sai kuma ya turo baki yace "shikenan Inna har kin fara raba soyayyata gida biyu ni miyasa ba ki tambaye ni in ina nan ba abinda ya same ni ?" Inna ta girgiza kai tace "to in ba abun ka ba Auta kai da ga ka a gabana inda ba "ya kuma turo baki kafin yaji wani sanyi na ratsa jikinsa ya na shiga can cikin ɓargonsa,a take yanayinsa ya sauya Inna da ke ankare tuni ƙirjinta ya fara bugawa dan kuwa yanayin ya tuno mata da shekaru goma sha da suka wuce. "Basiru lafiyar ka kuwa?"bai ce komi ba sai idonsa da ya kafe bakin ƙofa da su,Inna ta dubi hanyar shigowa ba ta ga komi ba sai innuwar mace na tafiyar ta. Ya lumshe ido kafin ya kwanta kan tabarma,Inna ta ɗauki kansa ta ɗora kan cinyarta ta na mai tofe sa da addu'o'i. Wani nauyayyen barci ya ɗauke sa wanda ya kai sa wata duniyar daban,cikin wata ƙatuwar Masarauta wacce aka gina da zinare gami da ƴaƴan lu'ulu'u. "Sarauniya Abrar wannan kukan na ki ya isa haka,mi kuma ya sami Sheebar ɗin?" Wani farin Dattijo ya faɗa ya na mai dafa kafaɗar Sarauniya Abrar wacce ta ke fara sol sai baƙin dogon gashin kanta,manyan idonta ta zuba kan Sarkin wanda ya kasance mahaifi gare ta kafin tace " Sheebar ne yayi kuka a gaban idona Abih,ya karanta Ayar da tafi taɓa min zuciya.Lokacin da ya karanta ta sai na ke hango kaina a filin alƙiyama Allah na bincikata tare da tuhumar miyasa zan so wani bare wanda ba jinsi na ba?" Cikin kwantar da murya Sarki Nurein yace "haba Sarauniya kar fah ki manta ke ba da niyyar cutar sa kike son sa ba,sannan ba ki taɓa kishin sa ba kawai soyayya ce ta tsakanin Musulmi da Musulmi "ta goge hawayenta tace "amman Abih ina tsoro mahaifiyar sa ta ga innuwa ta tabbas kuma na san za ta ɗauki mataki" sarki Nurein yace "ba nace ba! Ita kanta a yanzu ta san ba za ki taɓa cutar da ɗanta ba"ba tace komi ba sai kofin ruwan ta jawo da aka kawo mata tun ɗazu. Yatsarta manuniya ta saka a ruwan,fuskar Basheer ta bayyana ta saki murmushi tace "bawan Allah!" Sarki Nurein yace "ya kamata ki rage shishige masa haka saboda auren ki ya gabato ban so mijin ki ya kawo ƙorafi" ta busa ruwan wanda har sai da Basheer ya zabura kafin tace "Abih ina son Jameel sosai fa saboda shi ma Masoyin wanda ya cece ni ne" Sarki Nurein yayi murmushi yace "ina ma ace duk zuciyoyin jinsin Jinnu haka suke irin ta ki da ba'a samu yawan mugunta ba" ta rungume Abbanta tace "Abih kamar yadda jinsin Jinnu ake samun mugaye haka suma Jinsin bil'adama suke kawai dai fatan Allah ƙara tsare mana imanin mu" ya amsa da amen kafin ya zubar da ruwan kofin ta ɓata rai shi kuwa ya laƙace mata hanci yace "kar ki tsoratar da Sheebar ɗin kin saka masa barci tare da yin mafarkin ki" Basheer kuwa a daidai lokacin da sarki Nurein ya zubar da ruwan a lokacin ya tashi bakinsa ɗauke da addu'a, duka-duka barcin bai wuce minti goma ba. Inna ta sauke ajiyar zuciya ganin ya tashi daram cikin ƙoshin lafiya,amman duk da haka tayi alƙawarin sai ta tafi ƙauyen Luka. "Inna wai ashe barci nayi"cewar Basheer,ina ta murmusa tace "mafarkin mi kayi?"shiru yayi ya na tunani can kuma ya ɗage kafaɗa yace "na manta bari na tashi na fita yanzu su Lawan za su muje yiwa iyayen amarya godiya" jin haka Inna tace "shine tun ɗazu ba ka gayi ba?tsaya na baka goron"ta tashi ta nufi ɗakinta. A al'adar Maradi abokan ango sukan je yiwa iyayen amarya godiya in amarya ta kai budurcinta,sai haɗa da goron godiya.Basheer ma haka suka je shi da abokansa ,bayan sun fito daga gidan su Badiya ne ya kira wani abokin aikin sa na lebaranci. "Amman ka cika banza a kai ma amarya jiya amman shine za ka tafi aikin kwaɓa siminti?"Lawan ya tambaya ya na duban BASHEER wanda yanzu ya gama waya zai tafi aiki,ya ɗan harare sa yace "au!so kake na zauna a gida to mi za mu ci?" Lawan yace "amman ai sai ka bari kayi hutun sati guda" Basheer yace "na ƙi ɗin,mu je mu ci abinci ka aje ni chantier"haka kuwa aka yi bayan sun ci abincin karin da Inna ta girka ya kai Basheer wajen aikin sa,abokansa sai tsokanar sa suke bai kula su ba ya cire shaddar jikinsa ya saka kayan aiki. Badiya kuwa ko da ta farka ,ba ta ga BASHEER ba.Sauran kazar jiya ta ci ta hauda da madara,kafin wani lokaci ƙawayen ta su zo su fara hirar banza ta na basu labarin daren farko. Bayan sallah asar tuni ƴan damu sun zo,dakyar Badiya ke tafiya duk in ta motsa idon mutane kanta.Ƴan uwanta biyu suka sakata tsakiya kafin su kaita gun dangi Inna "ga amanar Badiya nan mun kawo maku, Allah baku ikon riƙewa in tayi laifi a tsawatar mata daga yau ta zama taku ...."nan dai tayi ta tabbata jawabi kafin dangin Inna su karɓa,can anty Murja ta miƙe tace "Heee!" Duk hankulan mutane suka dawo kanta bayan ta rangaɗa buɗa tace "an baiwa ango jika hamsin 50k,uwar ango turmin atamfa biyu da buhun shikafa da Littre biyar na mai,shi kuma ango ga nashi kayan abincin" nan aka shiga sauke kayan abincin daga cikin ƙatuwar baro sosai dangin Inna suka yi ta murna ana godiya gabanin duk kowa ya watse. _____ ADS Ƙarar takun takalmin ta ya saka iyayen nata suka maida hankalinsu kanta,sanye take da riga da wando na jeans ta baza gashin kanta ya zuba har a kafaɗa. A shagwaɓe ta gaishe su kafin Jumma ta ƙaraso ta haɗa mata tea,a baki ta rinƙa bata har ta shanye kafin ta ɗauki garin chocolat ta fara sha can ta ɗago ta dubi Daddy wanda ya kafeta da ido. "Ya dai Daddy ?"ta tambaye sa ya sauke ajiyar zuciya yace "zan yi tafiya ne zuwa Dubai na san zan yi kewar ki sosai"cokalin ta ajiye ba ta shirya ba kafin kace wani abu har hawaye sun fara yi mata zuba ta farararen idonta wanda ba ta taɓa shafa masu kwalli ba. "Sheera zan dawo fah ba jimawa zan yi ba akwai wani meeting da za mu yi kuma zan rinƙa kiran ki a waya"cewar Daddy ya na mai tasowa daga kujerar da ya ke ya dawo gabanta,Sheera ta miƙe tsaye tare da rugawa ta fara taka step da ƙarfi kamar za ta faɗi. Daddy ya dafe kai yace "oh my god!" Mamy ta kawar da kai yayinda Jumma ta tsure sa da ido,hararta yayi kafin ya bi bayan Sheera.Kan bed ya tarar da ita ta na kuka kamar ranta zai fita,hips ɗinta ya kalla yadda ɗamamen jeans ɗinta ya fito da shap ɗin da kyau.Ya haɗiye yawu kafin ya ƙarasa gun ta,gashin da ya rufe mata fuska ya ɗan janye gefe,kafin ya saka bakinsa gefen idonta ya na shanye hawayenta.Ido ta rumtse ta na turo baki,ya tada ta zaune ya jawota jikinsa rarrashinta ya fara kafin yace "minene Babyna ko ki na so mu tafi tare?"da sauri ta gyaɗa kai yace "makarantar fah?"tayi ƙyaf-ƙyaf da ido ta na kallonsa a can ƙasan zuciyarta kuwa wata irin wuta ce ke gasata ta na jin in Daddy yayi mata nisa kamar mutuwa za ta yi. Fuskarta ya fara shafa ya na hura mata iskan bakin shi,ta lumshe ido ta na sauke ajiyar zuciya,ya na ƙoƙarin kai bakinsa aka turo ƙofa........ *Nan fa duk shimfiɗa ce kanun labarai kawai na baku amman har yanzu ba'a shigo cikin ainahin labarin ƊAN ACAƁA 🪶 ba Hajiya ki nemi na ki kar a baki labari*🤧 wacce ta shirya saya tayi min magana ta WhatsApp +22795045822 I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call 08066268951 [18/07 à 14:19] Chamsiya Laouali Rabo: *ƊAN ACAƁA*🪶 ```romantic story``` *MRS SADAUKI 💫✍🏻* *☀️ FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* ________________________________________ 🔞Duk wacce ba ta kai 18years ba kar ta karanta in kuma ta ƙi dan kanta🥴 *LITTAFIN KUƊI NE DUK MAI SO TA TUNTUƁE NI TA WHATSAPP* +22795045822 *PAGE 15_16* I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call 08066268951 Mamy ta ƙaraso cikin ɗakin fuskarta a murtuƙe kafin ta zauna gefen Sheera,kumatunta ta goge ta na mai kallon ƴarta ta cikin ido. Ta kwaɓe baki tace "Mamy Daddy zai tafi ya bar ni kuma ni ban so" Mamy ta sauke ajiyar zuciya tace "kar ki damu zan zauna tare da ke har lokacin da zai dawowa,maza tashi ki wanke fuskar ki kar ki makkara" Sheera ta nufi toilet Mamy ta dubi Daddy tace "daga yau in za kayi balaguro Please ka bar gaya mata,na lura in kai ka sanar da ita ne ta ke shiga wani hali saɓanin ni" bai ce da ita komi ya tashi ya fita. Mamy ta ja hannun Sheera suka fito falo,a tsaye suka tarar da Daddy.Cikin bada umarni yace "daga yau ke za ki rinƙa kaita makaranta, Sheera ki aje motar ki Mamyn ki za ta rinƙa kai ki ta na maido ki" kai ta jinjina ta na langaɓe kai a jikin Mamy. Murmushi na ya kwantar mata da hankali ya sakar mata kafin yayi mata kiss a goshi,Mamy tayi draving Sheera zuwa makaranta. Tun daga nesa ta tsinkayi abokanta ko kuma matan ta Farida da Maryam,rungume juna suka yi su na ihu. "Dan Allah Sheera ki rinƙa barci a nan cikin makaranta Allah sosai mu kayi kewar ki jiya da dadare"Farida ke faɗa ta na mai sake shiga jikinta,Sheera ta ɗan tureta tace "ke mutane fah na kallon mu" Maryam tayi dariya tace "mi ya ke ?ai kusan kowa wayayye ne kuma suma su na less ɗin" Farida ta ƙara da "wasu kuma su na sex ba,mu je dan Allah ki ɗan rage min zafi kafin mu shiga aji" Sheera ta taɓe baki tace "ke da ma ba ki bari na saka yatsa saboda wata banzar virginité" Farida tace "Sheera ke ma fa tattalin taki kike saboda ki baiwa mijin ki daren farko"tayi shiru kafin tace "Ni fah ban son aure balle in ji sha'awar namiji" "ki na nufin ba ki taɓa soyayya ba?"Maryam ta tambaya ,Sheera ta gyaɗa kai tace "babu ma wanda ya taɓa cewa ya na sona sai wancan banzar"ta nuna Ameer wanda ya ke ɗan kallon su daga nesa. "Dan Allah mu je ciki saura minti goma fah a shiga aji"cewar Farida a shagwaɓe,Sheera ta tamke fuska tace "sai in kin yarda na saka yatsa" Farida ta kwaɓe fuska tace "kawai yawun ki na ke son sha" Sheera tayi mata wani kallo kafin tace "kamar ƙarama na sha yawun ki wai ki na tunanin zan iya haɗa baki da baki Allah kiyaye ƙazanta"ta na gama faɗa tayi wucewarta. "Duk wannan wulaƙanci da take yi mana dan ta ga ta nada kuɗi ne,amman na lashi takobi ko ta halin yaya ne sai nima na zama star zan yi kuɗi ko da ta hanyar cutar maza ne" Farida ta ke magana rai a ɓace,Maryam tace "tun farko fah ke ce kika samu wannan hanyar amman ni ban jin daɗin komi na fi son kawai naji a na saka min wutsiya har can ƙarshen ƙoli amman yatsun da take saka min kawai kwaɗayi ta ke tayar min" "Wai ina alhajin da ya taɓa ce maki ya na sona?"Farida ta tambaya,Maryam ta bata amsa da "ya na nan ko yanzu in kin shirya sai na gaya masa" Farida ta ɗan yamutsa fuska tace "Ni fah ban son sex" Maryam tace "shi fa dagaske ya ke son ki ba wai harakar banza ba kuma tun farko na gaya maki" Farida ta ɗan dara tace "haba matsalar muni yayi masa yawa" "ina ruwan ki ke da ba auren sa za kiyi ba" "Kuma haka ne,to ki haɗa ni da shi" "ba ki da matsala yau in na tafi club zan gaya mashi tunda ya na zuwa kallon rawa"nan suka ta tsara sabuwar rayuwar da za su yi. A ɓangaren Sheera kuwa ajin su ta wuce,a table ɗin gaba ta zauna kafin ta fiddo wayarta ta na daddannawa.Facebook ta shiga ta fara kallon blague du jour haɗi da publication ɗin mutane kafin ta hau WhatsApp, compte ɗin Daddy ta shiga ganin ya turo mata hoto.Ta buɗe hoton zaune ya ke cikin jirgi alamu yau ne ya ɗauki hoton,duk da idonta sun cika da ƙwalla hakan bai hana murmushi suɓuce mata ba saboda ba ƙaramin so ta ke yi ma Daddy ba. Voice ta fara yi masa cikin shasheka gami da shagwaɓa,Mr Salis da ya shigo tun ɗazu ya kafeta da ido.Wani irin bugu zuciyar sa ta shiga yi ya na jin tamkar ita ɗaya ce kawai macen duniyar da ya taɓa gani,jin kamar sawun mutane na daɗa yawa ya saka Sheera ɗagowa sai ta ga ashe students ne ke shigowa kowa na samun waje ya na zaunawa. Mr Salis ya daidaita nutsuwarsa ya gabatar da kansa kafin yace kowa ya tashi ya faɗi sunan shi,Sheera ita ce a table ɗin farko hakan yasa Mr Salis ya dubeta amman sam hankalinta bai kan shi. Jin kamar ana kallonta ne ya saka ta ɗago manyan idonta ta zuba su kan kyakkyawar fuskarsa wacce ke ɗauke da ɗan siririn gemu.Ta turo baki ta na wani tamne leɓe,damshin yawunta ya ƙara ma jan leɓenta kyau Mr Salis yayi ta maza yace "tashi ki faɗi sunan ki"sanin shi ne malamin na su ya saka Sheera ɗan ɗagawa tace "Sheera" "cikakken suna za ki faɗa " ta kuma turo baki tace "Busheera AlGabid" nan kowa ya fara gayin nasa kafin ya fara yi masu cours. Tsabar yadda ya ke satar kallonta ya sa ta matsu ya gama cours ɗin ya fita,sai da ashe shine mushen da zai koya masu science da kuma pédagogie médical. Wata ƴar kwalba ya fiddo daga cikin bag ɗinsa,daga ciki ka na hangen ƙaton kwaɗo wanda yayi ƙiriƙiri da ido tuni jikin Sheera ya ɗau rawa sai ta tashi ta koma table ɗin baya. Mr Salis bai so haka ba,nan ya cigaba da cours ya na sokar kwaɗon nan da allura ya na kwatanta masu komi a haka har lokacin sa ya ida ya fita. Sheera ta nufi su Farida sai dai sam ba ta ga fuska ba,kawai sai tayi ficewar ta. Ƙarfe tara na dare Farida da Maryam suka shirya suka nufi hotel horizon,yadda tsarin wajen ya ke ma kawai ya isa ya tabbatar maka hotel ɗin VIP ce. "Tun da na ke ban taɓa zowa nan ba amman albarkacin ki Alhaji yace mu zo" Maryam ke faɗa ƙasa-ƙasa, Farida wacce ta ci kwalliya cikin riga bleu bic duk ta ɗame jikinta tace "ai kuwa dai nima yanzu na ɗan kashe ƙyayar idona,amman Maryam ki na ganin zai bani kuɗin kuwa?" "Mi zai hana ai na riga da na gaya masa mun ci bashi gun mai kanti saboda mu yi shiga mai kyau..." Ganin alhajin ya fito ne ya saka Maryam yin shiru sai murmushi take ta na yaƙar haƙora kamar gonar auduga . "Haba Mary ta ya za ki bar gimbiyata a nan iska na bugunta ai sai ku wuce réception da kun tambaya za'a kai ku har ɗakin da na ke"Alhajin ya faɗa ya na yiwa Farida wani kallon ƙasa-ƙasa. "A'a Alhaji gwara da na kira ka ai hakan ya fi"cewar Maryam ,yayi murmushi tare da yin gaba su na bin sa a baya har ɗakin da ya kama. _______SURA BILDI Basheer ne da Badiya zaune a gidan Inna sun kawo mata abinci,hira suke ɗan taɓawa kafin Innar tace "ya kamaka ku tafi gida fah kafin hadari ya taso" basheer ya ɗaga kai ya kalli hadarin da sai sake yin baƙi ya ke. "Tashi mu lalaɓa kafin ruwan su fara sauka"gaban Badiya ya faɗi ras saboda ta san yau duk wanda yayi mata tsaye sai Basheer ya ida karɓe budurcinta tunda period ɗin ta ɗauke. Ba dan ta so ba suka yi ma Inna sallama suka nufi na su gidan,a bisa hanya tace "Allah duk na gaji ƙafafuwana sun yi ciwo wai Ya Basheer miyasa ka ƙi sayen babur?"ya dubeta yace "in ba abun ki ba ina na ga kuɗin babur"ta taɓe baki tace "ai tarawa za kayi da sannu-sannu har ka saya" Basheer yayi wata dariya yace "wlh kuwa kin kawo shawara kin ga sai nayi *ƊAN ACAƁA* da kayana yadda zan rinƙa samun riba" turus Badiya tayi ta tsaya da tafiyar tace " *ƊAN ACAƁA* fah Allah kiyaye wlh ba zan lamunce ba yo yadda kake da uwar jarabar nan kamar tsohon bunsuru ya ga akuya in ka koma acaɓa ai shikenan mata mayar da kai za su yi ɗan iska" Wani irin ɓacin rai ne ya dirar ma Basheer a nan take wai shi ne bunsuru jarababbe?yayi ƙyaci ya cigaba da tafiya ya na rarrashin zuciyarsa wacce ke masa tuni da Badiya har yanzu ta na da kingin ƙurciya kuma dama malam Kabiru Gombe ya faɗa duk wanda ya auri budurwa sai yayi haƙuri saboda yawan ɓaro ta😁 Sun kusa isa gida aka fara yayafi,Badiya dai haka ta ke bin sa a baya sukuku kamar kazar da ƙwai ya fashe ma a ciki. Makulli ya saka ya buɗe ɗakin ya shiga,kayan jikinsa ya cire ya tsaya daga shi sai gajeren wando.Ya juyo ya kalli Badiya wacce tuni ido ya fara rena fata sai zarar su take kamar mayyar da ta fara sabon kamu ta na tsoron asirinta ya tonu. "Ki wuce ki fidda min kayan jikin ki kin wani tsaya bakin ƙofa" ya faɗa ya na hararenta,hawayen idonta suka fara ɗiga yayinda kuma ta bi umarnin sa ta fara cire kayan. Ya ja ɗaki zai rufe cikin muryar kuka tace "bari nayi fitsari,bai saurare ta ya ƙargama sakata yace "ga bokitin fitsarin ki nan ki zauna kiyi ina jiran ki" ta kalli Pô ɗin ita sam ta manta da shi,ta hau a kai ta fara fitsarin tsoro wanda ya ƙi ya ƙare har sai da ta baiwa Basheer dariya. "In ba za kiyi tsarkin ba na zo na yi maki" ya sake faɗa ganin ba ta niyyar kama ruwa,ko motsawa ba ta yi ya kuwa zo yayi mata kafin ya ɗorata a bed. Badiya tuni ta sare da lamarin Basheer duk irin yadda ya ke matsar ta bai sa taji wata aba wai sha'awa ba balle ayi tunanin ni'imarta ta zuba. Gel lubrifiant wanda tun tuni ya sayi abun sa gun MRS SADAUKI😁 mai gyaran lamarin aure,liquide ɗin ya matso ya shafe wutsiyarsa da shi kafin ya shafa ma Badiya wacce tayi kwancin gani kashe ni😂 Bismillah yayi gami da addu'a kafin ya fara frotté wajen ya na lumshe ido,ya zira ɗan kan wutsiyarsa kenan Badiya tayi wani irin jan guzuma.Kamar yaron da aka amshe ma alawa haka Basheer ya ji da sauri ya riƙe ƙugunta ya danna abarsa da ƙarfi sulɓin liquide ɗin sa haɗi da yauƙin gel ɗin suka taimaka masa wajen shiga duka .Badiya ta saki wata irin ƙara mai cike da tashin hankali,yayinda Basheer ke ƙara zaman wutsiyarsa cikin jikinta............ 🤔 *ƊAN ACAƁA* fa nan duk shimfiɗa ce tukunna ba mu shiga ba balle mu fara CAƁAWA 😁 Hajiya ki sayi naki kar ki tsaya jiran labari 200 ne kacal katin MTN ƴan Niger kuma carte airtel ta 200f wadda ta shirya ta tuntuɓe Ni ta WhatsApp +22795045822 [19/07 à 12:34] Chamsiya Laouali Rabo: *ƊAN ACAƁA*🪶 ```romantic story``` *MRS SADAUKI 💫✍🏻* *☀️ FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* ________________________________________ 🔞Duk wacce ba ta kai 18years ba kar ta karanta in kuma ta ƙi dan kanta🥴 *LITTAFIN KUƊI NE DUK MAI SO TA TUNTUƁE NI TA WHATSAPP* +22795045822 *PAGE 17_18* I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call 08066268951 Wata irin zungura yayi mata wacce lokaci guda hankalinta ya gushe kafin ya cigaba da shige da fice sai uban gumi ya ke haɗawa duk da sanyin ruwan saman da ke bugawa. Wutsiyar ya ciro wacce ta kasance mai ƙirar zobe,kaurin ta haɗi da tsayi ya ƙara ƙaruwa.Bai wani damu da jinin da ya ga ya na zuba ba shi dai kawai burin sa ya je can duniyar saman bakwai,har yanzu mararsa ba ta fara saki ba balle ya sa ran kawowa. Maza kala_kala ne 1 Mai zob💍 It's Mai zobe tana da girma da kauri da tsawo kuma ba ko wacce mace ba ce take iya ɗauketa sai in mace ta kasance doguwa mai faɗi ita ce zata iya daukar abun da ya samu. Idan namiji Mai zobe ya cika danna ma mace takan kai har ga bangon mararta . Namiji Mai zobe ya na son mace ta kwanta mashi pilat ko kuma ta daga mashi ƙafa sama. Kuma duk mai wannan baiwar ya na son yawan kusantar mace kamar dai Basheer😁 Saboda ba ya gajiya ba ya ƙoshi ko da kuwa zai kwana aiki kan mace,Mai zobe babban rabo ne sannan harijai sune suka fi samun kalar amman ana samun uwanda ba su cika jaraba sosai ba amman fa ba raggo ba. Wani irin danƙo da santsin ni'imarta suke ƙara tunzura Basheer sosai ya ke enjoying,ji ya ke tamkar ana damƙe masa bananar sa hakan yasa ya ƙanƙame Badiya da ke har wani nishi ya ke sannan ya danna mata ita gami da laƙe kansa.Wani irin ƙarfi ne ya zo masa alamun zai kawo,ya ƙara ruƙunƙume Badiya baiwar Allah wacce ta ke halin rai da mutuwa.Sai da ya gama zubar mata da madararsa kafin ya ciro ƙatuwar🍌 da rigar Badiya ya goge sperm ɗin kafin ya kwanta yayi lamo,cikin shaƙaƙar muryar ta ya ke jiyo sautin kukan ta. Shi kuwa bayan ya huta wata jarabar ta bijiro masa, masturber kansa ya fara har ya ƙara samun nutsuwa daga nan sai barci. Washegari da taimakonsa Badiya ta kimtsa kanta,sai dai ko shakka babu ya ji mata ciwo sosai hakan ya sa shi kaita asibitin Ali Shaibu da ke nan kusa da su.Asibitin gwamnati ce, Madam Rakiya suka tarar kan aiki ita ta karɓi Badiya bayan ta gama yi mata ɗinki ta ki Basheer sosai ta fara yi masa faɗa irin na su na likitoci saboda ta ɗan manyata sosai,bayan haka basa ƴan shawarwari. Basheer yace "na gode sosai Madam yanzu mu na iya tafiya gida ko?" Likitar tace "eh za ku iya tafiya amman dan Allah ka ɗaga mata ƙafa kamar 2week har ɗinkin ya warke a cire zare sannan in kun zo sex kar kace doli sai ka shigeta gaba ɗaya ka tsaya iya inda abar ta shiga"kai ya jinjina yayi mata godiya kafin ya taimaka ma Badiya ta tashi. Dakyar ta ke tafiya hakan yasa tayi tsaye har sai da ya samo adaidaitar da za ta kai su gida,bayan sun je gida ta ci abinci sannan ta sha maganin ɗauke zafin ciwo.Basheer kuwa tuni ya tafi gun aiki abinda yayi matuƙar ɓata ran Badiya irin tarairayar nan da ake ma amare shi sam bai damu ba dan ko godiyar kyautar budurci bai yi mata ba. _________ADS Tun bayan tafiyar Daddy Dubai Jumma ta kwanta rashin lafiya,sosai Mamy ta damu amman Jumma ta ƙi yarda a kaita asibiti sai dai ta sha magani. Ɓangaren Sheera kuwa Mr Salis ya sha mata kai da maganar soyayya amman ita ba ta san mi za ta ce masa ba,kullum in ya kirata shi zai yi hirar sa ya ƙare. FARIDA POV Duk jin ta take a takure yayinda ta ga Maryam ko a jikinta sai ma abincin da Alhaji yasa aka yi masu oder ta ke ci,shi kuwa ya na can toilet ya na wanka. Aka turo ƙofa aka shigo,Tambari ne wani babban abokin Alhaji Nera.Maryam ƙurrr tayi masa kafin ta gaishe sa,shi ma a duniyance ya amsa yace "ke ce kaddarar da Alhaji ke min magana a kai?"Maryam ta jinjina kai,ya duba agogon hannunsa yace "ok ɗan ji mana dare na yi"ya nufi ƙofa Maryam ta miƙe za ta bin sa Farida ta riƙeta tace "ina kuma za ki ?Ni kaɗai za ki bari nan?"daga can bayanta Alhaji ya amsa mata da "a'a ke kaɗai ga fah ni nan?"Farida ta saki Maryam ta na mai ƙirkiro murmushin yaƙe. Abincin ya kalla ya ga sam ita ba ta ci komi ba,hakan yasa ya taka kusa da ita yace "ya dai beauty ko a kawo maki chocolat ?"ta girgiza kai. Ya ɗora hannuwansa kan ƙugunta ya kuma cewa "ki saki jikin ki ai Mary ta gaya min tu es encore vierge donc ne t'en fais pas babu abinda zan yi maki"ta sauke ajiyar zuciya ko ba komi elle est un peu soulagée har ma taji ɗan kuzarin fara zaunawa ta ci pizza da jus ɗin. Shi kuwa Alhaji Nera kimtsawa ya fara yi ya na shaye jikinsa da mai gami da turare mai ƙamshi,jefi-jefi ya na ɗan satar kallonta. Bayan ta gama yace "stp vas laver tes main akwai liquide na nan cikin toilet in kin wanke hannuwan ki zo ki min tausa" babu muso taje ta wanke hannuwan kamar yadda yace,cak ta tsaya zuciyarta na dakan uku-uku karon farko kenan da ta ga namiji babu kaya. Alhaji Nera ya ƙara bajewa kan bed ya na mai kallon inda Farida ke tsaye,ya saki murmushi yace "juste massage fah babu abinda zan maki"jikinta na ɗan rawa ta ƙaraso,zaune tayi kan bed ɗin ta rasa ta ina za ta fara. Hannunta ya kamo ya ɗora kan marar sa sannan ya sake ɗauko ɗayan ya ɗora kan ƴar siririyar wutsiyarsa mai kama da sandar Fulani,duk da ba ta da wani girman da zai sa taji tsoro amman a matsayin ta na vierge doli tayi shakkar haka. Da sauri ya lumshe ido jin taushin tafin hannunta na taɓa ɗan balshen shi,tamkar wacce ta ƙware a harakar haka ta shiga luguiguice sa can taji muryarsa ya na cewa "tsotsa min !Sa ga baki ki sha min" babu yadda ta iya haka ta shiga tsotsa ta na wani zuƙo sa tuni Alhaji Nera ya fara gurnanin sex,kafin wani lokaci ya kawo da sauri ta cire ta na zubar da wanda ya riga ya shiga bakinta shi kuwa murmushi kawai yayi. 2 Yar basila🦯 Bata da kauri sosai sai tsawo kuma ba ta cika mace dan gaskiya mace mai babban gaba ba za ta iya zama da mai irin ta ba. Saboda Mai Yar basilla🦯 baya dadewa ya ke kawowa musamman in mace tana gyara kanta. Shi Mai Yar basilla shegen tauri gareta,ba ta kuma da kai rond ɗin kaciya sosai za ki ga har wani tanƙwarewa take in ta miƙe. Mai it's ya na son a tsotsar masa kanta a ringa matsata sosai . Amman it's tafi daɗin aiki ga ƙananun mata masu tsukaken farji haɗi da ƙaramta. MARYAM POV Ɗakin da Alhaji Tambari ya kama suka shiga,gun zama ya nuna mata a bakin bed kafin yace "tun jiya da yayi min bayanin ki na matsu yau tayi, kwatsam kuwa sai na ga text ɗin sa yace ga ki a ɗakin sa" Maryam tayi murmushi kawai , Alhaji Nera ya kashe ido ɗaya yace "fatan kin iya haraka?"...... Ga masu buƙatar saya su yi min magana ta WhatsApp +22795045822 [19/07 à 15:00] Chamsiya Laouali Rabo: *ƊAN ACAƁA*🪶 ```romantic story``` *MRS SADAUKI 💫✍🏻* *☀️ FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* ________________________________________ 🔞Duk wacce ba ta kai 18years ba kar ta karanta in kuma ta ƙi dan kanta🥴 *LITTAFIN KUƊI NE DUK MAI SO TA TUNTUƁE NI TA WHATSAPP* +22795045822 LAST FREE PAGE *PAGE 19_20* I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call 08066268951 Cike da duniyanci Maryam ta tashi daga inda ta ke ta fara ɓalle ma Alhaji Tambari butaren riga ba tare da ta basa amsar tambayar da yayi mata ba.Ya saki murmushin jin daɗi ya na mai sunsunar ƙamshin turaren gashinta,bayan ta cire masa rigar ta kama zariyar wandonsa ta sance.Daga shi sai gajeren wando ta bar sa, nipple ɗinsa ta matsa tace "ayi wanka ko kuwa?"gira ya ɗaga mata ta ja sa zuwa toilet.Ta cika bawon wanka kafin tayi ƙasa da wandonsa,murɗaɗiyar wutsiyarsa mai ɗauke da kai mai rauni ta bayyana.Maryam ta haɗiye yawu gami da lasar baki,sam ta ka sa haɗe maitar ta har sai da ta kai hannu ta shafi kan kaciyar.Wani yammm Alhaji Tambari yaji a nan take wasu ruwa masu yauƙi suka ɗiga daga kan kaciyar,Maryam ta duƙa tare da kamo wutsiyar har yawu ke mata dalala wajen ƙoƙarin saka ta a baki. Tamkar ta samu alawa haka ta fara tsotsar lolypop ɗin Alhaji wanda tuni liquide séminaire ɗinsa ya ke ta tsiyaya,ƴan matasan ƴan biyunsa na ƙasan wutsiyar ta fara matsawa tuni suka fara ɗaukar caji ruwan madara na cika su. Maryam ta miƙe tare da jan hannun Alhaji Tambari wanda ya dawo tamkar yaron goye sai yadda tayi da shi,cikin ruwan ta saka sa kafin ita ma tayi cilli da kayanta.Manyan breast dinta suka wani bugi juna suka watse,Alhaji Tambari yayi saurin tsabkar su ya na matsawa ita kuwa ta na ta luguiguice sa. Sun yi wanka gami da romance kafin su fito zuwa bed,pilow ta ɗora ƙarƙashin bayanta sannan ta kwanta Alhaji Tambari yayi mata rumfa kafin ya jawo erection ɗin sa ya daidaita cikin jikin Maryam,ta ja numfashi haɗi da cije leɓe ta na tanɗar sa. Wani tsuttt taji lokacin da ya shigeta,tayi saurin yin zillo tare turo masa gabanta wanda ya baiwa wutsiyar Alhaji Tambari damar taɓo albarsa Maryam ta kuwa saki ƙara kafin ta ɗora dukan hannuwanta kan ƙugunsa ta danne da ƙarfi suka haɗe cikin juna. Bakinta ya lalabo sannan ya fara having sex da ita,kamar minti goma ya sake canza mata position ita kuwa sai wani buɗar baki take😒 "Zo ki hau bisa na baby ki yi min da kyau har na yi kukan daɗi in kin min haka zan baki kyauta mai tsoka"cewar Alhaji Tambari ya na mai kwantawa shanɓal,jin haka Maryam ta fara daidaita rawanin Dick ɗinsa a cikin jikinta 3 Mai Rawani Ita kuma za ki ga ta nada kauri amman tsakiya ta ɗan kantare, kanta ya nada gwaɓi, tana yawan ɗigar da ruwa kuma Mai it's ya na son mace su na having sex da ta ɗan turo mashi gaban ya na sama tana sama shi kuma ya na dannawa tana turo mashi. Ya na son a ringa matse shi can ciki sosai domin shi suna da daɗin haraka ,saman kanta kan rawanin inda ɗan yankan yake ya na da ja kuma irin sune in suna sex suke taɓo ko ina na mace. Tamkar wasu sabbin aure haka suka mori junan su sosai,kafin su zube sai barci. Washegari kiran Farida ya tashe ta daga barci,ta ja tsuki kafin ta ɗaga cikin murya dishashiya tace "ya dai ƴan mata ?" Farida tace "ke ƴar iska ki dai zo makaranta yanzu Mr Salis ya shaida mana zai yi exam" da sauri Maryam ta tashi zaune sai yanzu ta lura ita ɗaya ce Alhaji Tambari ya fita. Farar takardar da ya danne da rafofin dunƙulen kuɗi ta ɗauka "in kin tashi kiyi wanka akwai kaya cikin drower ki saka in ki na buƙatar abinci kiyi oder,key ɗin ki tafi da shi zan zo na karɓa.Na gode sosai da luguden daɗi kin shayar da ni zuma,ga lambata nan in kin samu lokaci ki kira ni.Muaaah Alhajin May" wani murmushi ya suɓuce mata bayan ta gama karanta saƙon kafin ta shiga tayi wanka. A yadda ta lura ɗakin zaman Alhaji Tambari ya ke,ta buɗe drower ta saka doguwar riga ta kanti sannan ta kwashe kuɗin wanda 100mill ne cif 100k ta zuba a jaka. Ta fito ta rufe ɗakin kafin ta fito bakin hanya ta tari adaidaita sahu. MARYAM ABACHA Tuni ɗalibai sun shiga aji uwanda kuma ba su da cours su na waje su na shan iska. Farida ta tarbi Maryam kafin tace "shagali duniya tayi maki daɗi har da kwana da ƙato" Maryam tace "kin san kuwa nawa ya bani? 100k" Farida ta waro ido tare da yin ihu ta rungume Maryam sai kuma ta ɓata fuska tace "Ni kuwa duka-duka 20mill ya bani kuma har da sucking nasa na yi" Maryam tace "to ina laifi?Ni fah duk ya ƙwaƙule ni sam bai bari mu ka rumtsa ba yanzu haka sai na ƙara gaisa kaina,ke ma in da kin yarda kun yi sex ɗin har 1million zai iya baki" Farida ta taɓe baki tace "Allah kiyaye na fi son budurcina a kan kuɗi,to yanzu ya za'a yi da kuɗin wajen ki nawa za ki bani?" Har Maryam ta buɗa baki za tayi magana sai ga Sheera . Duk suka ɓata rai ,ita kuwa gaishe su tayi kafin tace "mi nayi maku kuke fushi da ni ?in ma saboda lesbian ne ai biyan ku zan yi"suka ja tsuki kafin su bar ta nan tsaye. Sheera ta cije leɓe ta na jin zafin abun amman ya za ta yi?sosai ta ke a buƙace tamkar ta yi ihu haka ta ke ji.Kamar kazar da ƙwai ya fashe ma a ciki haka ta fara tafiya sukuku, Mr Salis wanda ke bayanta yace "Sheera?"ta tsaya ta na kallonsa da idonta da suka ciko da hawaye "lafiya mi ke damun ki na ga ki na kuka"ta girgiza kai kafin tayi tafiyarta zuwa aji. Mr Salis ya shiga ya fara rubuta jarabawar,duk kowa na tayi amman banda Sheera wacce ta tsaya kallon Farida sosai ta ke jin wani mugun sha'awarta ji ta ke in yau ba ta samu Farida a kan gadonta ba mutuwa za tayi. Mr Salis wanda ya lura da haka ya kira sunan Farida tare ƙyafutota da hannu ta je gun sa ta "miye kika ma Sheera ɗazu na gan ku tsaye sai kuma kuka barta na tarar ta na kuka yanzu kuma ta kasa yin komi ke ta kawai ta ke kallo" Farida ta kalli Sheera wacce tun hankalinta ke kan su. Mr Salis ya cigaba da cewa"in faɗa kuka yi ku shirya please sannan nayi maki alƙawarin ba ki note kullum in nayi exam muddin kika sa min ita farin ciki" Farida ta washe baki daman ba wani gane cours ɗin nasa ta ke ba tace "in shaa Allah Mr na gode"sai kuma ta zo gun Sheera tayi mata magana a kunne "kiyi haƙuri kin ji mijina daga yau ni ta ki ce" Sheera ta kasa ɓoye farin cikinta har sai da ta rungume Farida kafin ta fara yin rubutu a takardar jarabawar ta hankali kwance. Bayan sun tashi daga makaranta Farida da Sheera suka wuce gidan su ita kuwa Maryam Alhaji Tambari yayi invité ta cin abinci a wata restau bayan ta kira sa a waya. MARYAM POV Zaune suke su na cin abinci ita da Alhaji jefi-jefi su na ɗan taɓa hira. "Zan so ki tsaya gare ni kawai kar ki sake kula wani namiji ni zan rinƙa kula da ke duk abinda kike so kuma kar kiyi shakkar tambayata"cewar Alhaji Tambari ya na mai kai kofin lemu bakinsa,cike da jin daɗi Maryam tace "ba ka da matsala zan yi duk abinda kace muddin ka cika alƙawarin ka na bani komi" ya murmusa yace "kar kiji komi in dai wannan ne mu je na gwada maki wani abu"suka miƙe bayan ya biya kuɗin ya ja ta zuwa motar shi. Wani danƙaƙareren gida ya kaita ɗan madaidaici,bayan sun fito daga mota yace "kin ga wannan gidan na mallaka maki shi duka sai dai kar kiyi kuskuren yi min kishiya sannan in shaa da zarar na dawo daga Turai zan saya maki mota daidai ke"wani uban ihu Maryam tayi kafin ta faɗa jikinsa ta na kissing na sa ta ko ina. Alhaji ya riƙe ta gam sannan yayi mata raɗa a kunne "muje ki baiwa gimbiya abincinta tun bayan mun rabu da ke ba ta bar ni zama ba sai zillo ta ke min" Maryam ta na ƴar dariya ta dube sa cikin ido tace "kai haba?"ya kashe ido ɗaya yace "Allah kuwa sai tadi na ke cikin mutane"suka yi dariya kafin su nufi hanyar da za ta kai su ɗakin gidan. A ɓangaren Sheera kuwa ba su tsaya kiran Mamy ba kawai adaidaita suka hau zuwa gidan su. A falo suka tarar da Jumma ta na jera abinci,suka zauna suka ci suka ƙoshi kafin su haura sama su bar Jumma na kallon tv. Wanka suka shiga Farida ta kai hannu kan manyan breast ɗin Sheera uwanda suke a cike kamar a saka allura a tsokana,tayi saurin buge mata hannu tace "ke ban son ki taɓa jikina ai na gaya maki ni ce mijin" Farida tayi murmushi kawai yayinda ta cigaba da wankanta. Kan bed suka baje,Sheera idonta har wani ruwa-ruwa suke mata don sha'awa.A haukace ta ke matsar Farida ta na enjoying,duk yadda ta ke ƙyamar kiss amman yau sai da tayi shi hakan ya saka Farida fara mayar martani har tayi nasarar haye Sheera . DUBAI Gaban Daddy ya faɗi yayinda kofin hannunsa wanda ya ke shan ruwa ya faɗi ƙasa tare da fashewa nan take. Da sauri ya lalabo wayar Jumma , ringing biyu ta ɗaga murya cike da tashin hankali yace "je ki ɗakina ki buɗe system ɗina ina son yi appel video"cike da murna Jumma ta nufi ɗakinsa tayi yadda yace ai kuwa appel ɗin ya shigo,commander ta ya fara yi ya na gaya mata abubuwa ta na ta danna system ɗin can sai écran ɗin ya rabu biyu. Kafin Jumma ta kai ga magana ihun Sheera gami video actuelle ɗinta suka fara tafiya. Idon Daddy suka yi jawur, jijiyoyin kansa suka fito raɗo-raɗo yayinda zuciyarsa ke tuƙuƙi ya na mai kallon yadda Farida ke saka yatsa a jikin Sheera...... 1)SHIN MIYE SIRRIN DA KE DA KWAI TSAKANIN DADDY DA SHEERA? 2)GA FARIDA TA NA JIYAR DA SHEERA DAƊI TA HANYAR SAKA MATA YATSA SHIN MI HAKAN ZAI HAIFAR MA SHEERA? 3) WACE CE JUMMA MIYE DALILIN DA YASA SUKA ƁOYE WANI SIRRI ITA DA DADDY? 4)BASHEER YA KASANCE MAI BABBAR HALITTA SHIN BADIYA ZA TA IYA CIGABA DA ZAMA DA SHI KO YAYA? ZAI KIYAYE SHAWARAR DA DR RAKIYA TA BASHI KO YAYA? 5)KALOLIN MAZA GUDA NAWA NE?TA YAYA ZA KI GAMSAR DA MIJIN KI ?NA FAƊI 3 SAURAN KUMA SAI PAGE TA GABA 6)WAYE *ƊAN ACAƁA* WACCE RAYUWA ZAI YI MIYE DALILIN SAKA SUNAN *ƊAN ACAƁA* MA🤔 *🚷Mu haɗe a PAID GROUP*🥴 *Abun arziki ai an yi shi free page har zuwa page 19-20 to daga nan zan tsaya duk mai buƙata ta biya kuɗinta dan kuwa babu page ɗin za ta sake fitowa* Wacce ta shirya biya ta min magana ta WhatsApp +22795045822 _MT COLLECTIONS🌿☘️_ _Ina kuke mata ƴan ƙwalisa masu son ado na kece raini💄💋 kiji next year Alhaji yayi mai kyautar ƴar moton nan ko yace Hajiya na biya Maki kujerar Hajj🤪 nan dai ko wa ke fatan yagan sa yaje💃💃🚶‍♀️🚶‍♀️ Kuzo ga kayan gyarar Aure daga taskar mu MT, matsalar ki yamushewar jiki , rashin ƙiba kema so kike duk inda kika je ace ga Hajiya tazo ku bata wuri😁 , ko matsalar infection ke damunki , rashin ƙarfin ɗa namiji saurin gajiyawa ke Kuzo akwai ingantattun kayan mata dana gyara Suplement wanda zai gyaraki kiyi caras abunki , idan ƙiba ne tayi maki yawa kisha kiga kin koma dai dai ɗaukar oga🙈👇 ._ _Infection na buda gaban mace taciki yabar wajen a tsuke a matse kullum kina zaune kina cewa kefa a matse kike alhalin Mai gidan hkr yake🏃🏻‍♀️_ _Ina macen da batada shaawa kwatakwata ke bakijin feeling toh wlh kixo Kisha infection set dinmu Dan girman Allah inkinsha kitafasa ma oga infection flusher kibashi ya subhanalillahi Ranan kam saidai kukawomun yarana ajiya😅 in ana sallah baa magana daga wanan ranan zakisa mene ne wanga Abu kenufi kinji_🙈🙈 _Infection nasa ruwa agaban mace tsinkakken ruwa Wanda shi Sam baida yauki toh wanan fa ba ruwan niima ba ne ruwan niima shine Mai yauki hajaju kizo Kisha infection set kirabu da sharrin infection Dan Allah_ _infection set dinmu zai wanke miki Mara zai share yakwashe duk wani sanyi na jiki dana mara_ _ina mai famada ciwon Mara mai tsanani lokacin alada zokisha toilet infection dinmu wannan ciwon yazama tarihi.._ _Ba'anan Mt collections ta tsaya ba , muna sai da liquid soap mayuka na haɗi , turaruka ,shu'umin humra , colecture shampoo conditioner da dai sauran su ...mayukan Suplement wanda zasu dawo maki da martaban fatar jikin ki yasa jikin ki tayi sumul kiga fata na sheƙi yana glowing ,kar ku manta ku biyo mu a shafikan mu na👇_ _INSTAGRAM🎯 #MT COLLECTIONS_ _FACEBOOK #MT COLLECTIONS_ _WHATSAPP🪀 08081202932_ CALL☎️ _09060703187_ _Muna bada sarin kayan mu a ko'ina ɗaya ko sari... Zaku samu shagon🏙️ mu a nan cikin garin Zaria City babban dodo benen Yahya Aminu #MT COLLECTIONS 015_ _MT COLLECTIONS TAKU CE☘️_