Showing 18001 words to 21000 words out of 34670 words

Chapter 7 - Allah Gatan Bawa Book Compelet By Zahra Surbajo

gani kuka da magiya yayiwa su dady ba iyaka akan sudawo masa da iyalinsa amma ko takansa dady bayabi ihsance kawai take tausayinsa take bashi shawara dayayi hkr komai lokacine shide sede yakalleta kawai amna bajinta yakeyiba domin yanzu yagama yarda 100% ya kamu dason ilham Wanda ko kansa bayaso kamar haka burinshi su sanar dashi inda take dan yanemamata Lfy sabida bayason taji lbrn abinda yadunga mata abakin wani shida kansa yakeson shaida mata kuma yanemi yafiyarta amma su dady sunki bashi hadin kai. Ko abinci yadena ci sosai sede ihsan tamatsamasa yaci domin su dady gaba daya sunfita harkarshi
kuma kullum suna waya da inna sunajin halin da ilham take securityn da dady yahadasu dasu sune ke daukar twince ahoto suyima dady sending through WhatsApp dan haka baya kewar jikokinshi tunda kullum seya gansu
Anwar ne kadai ke haukarsa


*India*

bayan kwana uku yau ne zaa ciro ilham acikin machine din da akasata. tun asuba su inna suka zo asibitin suna jira.

Damisalin karfe takwas nasafiya doctor adnan yaciro ilham.

hasbunallahu wani imal wakil wala haula wala kuwwata illa billahil azim

ilham ce nagani tsaye akan kafarta hannunta daya lankwashe shima asake kai kubarni nakara yiwa Allah kirari

lalle Allah shine Allah kuma shine meyin yadda yaso Alokacin dayaso babu meyiwa dan Adam baiwa se Allah

ganin ilham danayi yasa na kara tsoron Allah
dakafarta tafito inda su inna suke dakon futowarta doctor nabinta abaya
inna naganinta sujjada tayi ga Allah sannan takarasa da sauri tarungumeta
tabbas ilham bata manta innaba dan haka itama rungumeta tayi tana kuka
ihamce ke fadin Alhsmdulillahi Allah nagodemaka daka azurtani dasamun Lfy. inna seda takusan shidewa sabida Jin ilham namagana cikin muryarta kamar ana busa sarewa rungumeta inna tasakeyi tana fadin lalle Allah shine abin godiya ilham
waige waige ilham tafara Wanda inna tafahimci yaranta take nema dasauri taja hannunta zuwa inda aka ajiye su twince dasauri ilham tasa hannu tadaukesu duka subiyu kuka takara fashewa dashi nafarincikin ganin tadauki yaranta da hannunta Wanda da sede amiko mata kissing dinsu tashigayi kamar zata lashesu suko su twince se dariya sukeyi nace ikon Allah
doctor ne yashigo sannan yanemi guri yazauna yana murmushi yace to maman twince Lfy tasamu kuma se kuka nide karki koyama twince kuka sabida basayi murmushi tayi sannan tafara yimasa Godiya..
magungunan dazata cigaba dasha yabasu sannan yamusu fatan alkhairi suka hadayanasu yanasu suka wuce masaukinsu



maman yusuf
[2/9, 16:51] Zahra muhd mahmud=???: *ALLAH GATAN BAWA*('('('('('('('('('('


Zahra Muhammad mahmud


*page 53-54*



Tunda ilham tasamu sauki kullum suna waya dasu momy abin bakaramin dadi yayiwa dady ba momy ma ji takeyi kamar tayi tsuntsuwa taga ilham


Dady sunyi mgn da doctor inda dady yanemi daya nema masu ilham biza daga india zuwa saudiyya domin suyi umara

Ayko hakan akayi domin ilham basu kuma sati guda agarin india ba se asaudiyya
Tun isarsu garin madina ilham ke kuka na farinciki kwanansu shida amadina suka Isa makka
Ilham tayi addua sosai aciki kuwa harda Allah yabayya namata yan uwanta sabida inna tafadamata komai game da tsuntota da dady yayi shiyasa Bata da sukuni illa Allah yabayyanamata danginta

Tafiyarsu zuwa saudiyya tare da doctor adnan akayita
Dan haka yanzuma shi dady yawakilta akan yanema musu biza zuwa UK sabida yanason ilham taci gaba da makaranta acan

Dan haka adnan beyi wasaba yayi abinda dady ya umarceshi

Koda zuwansu birnin london basuyi sati biyu ba adnan yakai ilham wata makarantar secondry tambayoyi suka mata Wanda seda sukayi matukar mamakin amsoshinta dan har inda basu tambayaba take kaimusu amsa lalle Allah me girma da daukakane gashi yaba ilham ilimin da bawanda yayi zato

Kudi dady sosai yasaki kamin ayiwa ilham certificate din primary da na junior waec domin a ss1 akasata


Sosai ilham take maida hankali ga karatunta Wanda take ganin dashine zata taimaki iyayenta=?-?


So tari intadawo gida zata zauna tayi shuru Tana tuna wasu abubuwan dasuka faru wasu tamanta wasu kuma bata mantaba
Duk abinda anwar yamata nacutarwa tamanta shi sannan mutuwar iyayentama bata tunaba hatta auran da ke kanta seda inna tamata Karin haske akai amma fa yanbiyu Tana matukar kaunarsu kuma tarasa dawa suke Kama itade tasan bada ita suke kamaba


kamannin anwar gabadaya tamantasu shiyasa ko tunaninshi batayi. kawai abinda tadaukarwa ranta shine ko waye baban su twince gaskiya baya kaunarta itada da yaranta Wanda Zuwa yanzu tanajin tsanarsa azuciyarta sabida tayi imani dayana sonsu dayazo inda suke musamman data samu lfy



*bayan shekara daya*


su twince sunyi wayo komai sunaci basu fiye damuwa da nonoba shiyasa inna tashaidawa momy momy tace ayayesu
zuwan daddy da mommy hudu gurin su ilham suna dubasu shima doctor Adnan yana yawan zuwa dubasu Dan soyake yabi aynihin tarihin ilham yasan wacece ita

Yanzu ilham na ss3 inda dady yace inta kammala ss3zata dawo Nigeria abun yayiwa su ilham dadi dan harga Allah sungaji da zama akasar dabatasuba


Ilham tayi kyau matuka bame cewa ajikinta su twins suka fito tsayawa fada muku kyan da ilham tayi da cigaban datasamu page dinnan yayi kadan sosai dady yake sakar musu kudi

Twince koda aka yayesu basa rigima tafiyarsu sukeyi ko ina gasu tun suna yara sun taso da kaunar junansu dan ko kuka daya yakeyi se dayan yatayashi


*Anwar*

Kafin wannan lokacin anwar yakwanta a asibitoci daban daban afadin garin Abuja babu me ganinshi yaganeshi one time
kowanne likita yanabashi shawarar yarage damuwar dake zuciyarsa Dan hakan ze iya haifarmasa da ciwon zuciya dangama hawan jini tuni yasameshi asanadiyyar rashin ilham shi yanzu bata yaransa yakeyiba shide ilham yakeson gani
momy tatausayawa halin dayake ciki har taso ta tona asirin su tsakanin da da uwa dakyar daddy ya lallabata akan tayi shuru ilham takusa dawowa dan koshi dadyn dauriya kawai yakeyi amma yadamu da halin da anwar yake ciki shinema silar dayasa yace ilham intayi ssce tadawo da soyayi tayi university dinta acan
ihsan kullum itama setayiwa su daddy kuka akan sutausayawa bross nata sufito mishi da ilham kar yarasa rayuwarsa hakuri kawai daddy ke bata dan tabbas se ilham tagama school zata dawo

zuwa yanzu ancire anwar amukaminsa sabida mulki seda lafiya shi kuma yarasata adalilin ilham.



*yau 22-09-2016*

ayaune doctor moneer yake dawowa Nigeria bayan yakammala karatunshi na tsawon shekaru biyu dayashafe yanayi

a airport iyayenshi da yan uwansane sukaje tarboshi
beso hakaba danshi yaso ace driver aka turo mishi da babu abinda ze hanashi wucewa wudil gurin ameera Dan yakosa yakaimata albisheer dan zuwa yanzu har hoton su twince da video din da anwar yamusu tare dashi duk yanadasu awayarsa

bayan isarsu gida wanka yayi yaci abinci sannan aka zauna zaman hirar yaushe gamo. nanne dadynsa yafara mishi zancan yafito da mata ko yar wanene yadauramasa aure shi baruwanshi dacewa se yar babbangida shide yasamo me tarbiyyaa da asali
murmushi moneer yayi sannan yace insha Allahu daddy kwanannan zankawo maka matar danakeso. Allah yanuna mana lokacin. Inji dadynsa ameen suka amsa gabadaya
key din motor daddy yadauka zefice da sauri daddy yace ina zuwa haka daga dawowarka ko hutawa bakayiba kodan kaga saukar safiya kayi shine zaka fita yawo Kai yasosa sannan yace dad gurinta zani yana fadi yafita dagudu Dan bayaso suhanashi zuwa
suko su dadyn dariya kawai sukayi gamida yimishi fatan alkhairi

Gudu moneer yake amma gani yake motar bata sauri
yakosa yasa ameera a idonshi wacce yasan zuwa yanzu takara girma
to anan semuce safe trip moneer.
[2/10, 23:31] Zahra muhd mahmud=???: *ALLAH GATAN BAWA*('('('('('('('('('('


Zahra Muhammad Mahmud


*page 55-56*


Yayi tafiya Medan nisa sanna ya iso wudul. Gidan megari yanufa lokacin megari yana fada.
Koda zuwansa gaisuwa yayi yasamu guri yazauna. Megari Wanda tun zuwan moneer gurin bakinshi yaki rufuwa yace idonka kenan manniru bakin turai tashi yayi yayiwa yan fada sallama yaja hannun moneer zuwa cikin gida

Matan megarine azaune atsakar gidan suna hira ganinshi da moneer yasa suka fara tsokanarsa da cewa seyau ake ganinka gaishesu yayi sannan suka zauna shida megari akan tabarma suna hirar yaushe gamo
Ganin yakusa awa dazuwa amma bega ameeraba yasa yatambayi inatake inna asabe (uwargidan megari)ce tace taje makaranta amma yanzu zaka ga tashigo ay lokacin tashinsu yayi

Tana rufe baki ameera tayi sallama tashigo ganin moneer datayine yasa ta tsaya tsak shima numfashinshine yakusa daukewa sabida ganinta megarine yace to ki karasomana kintsaya daga nan shigowa tayi jikinta asake kuma har yanzu idonsu nakan juna
Megarine yayiwa matansa nuni dasu tashi subasu guri dan gama sun manta dasu agurin
Dakunansu suka shige harda megarin
Inda ameera tamaye gurbinsa gurin zama a inda yatashi itace tafara dauke idonta akansa sannan tahura mishi iska a fuska shima yadawo hankalinshi

Gaisheshi tayi cike dajin kunyarsa dan zuwa yanzu itama tanason moneer duk da kankantar shekarunta
Amsawa yayi cike daso da kauna be bata lokaciba yaciro wayarsa yacemata albishirinta goro tabashi amsa miko mata wayar yayi bayan yanuno hoton ilham da Anwar

Dasauri ameera take kallon hotunan tabbas wannan ilham ce sabida duk sauyawar dazatayi bazata taba mancewa da itaba sabida akwai shakuwa sosai atsakaninsu. Cakume moneer tayi Tana kuka Tana cewa Don Allah aina kaga yaruwata kataimakeni kakaini gurinta Tana jijjigashi
jin kukantane yasa su megari fitowa suna tambayar meke faruwa dakyar moneer yasamu tasakeshi yayiwa megari bayani

Labarin yamusu dadi sosai kuma suma sunga hotunan

Baabinda yake daure musu Kai irin auran datayi harda yara kuma dan shugaban kasa

Ameera wacce har yanzu kuka take kallon hotunan su twince takeyi tanajin sonsu azuciyarta Wanda tasan koba komai yanzu suma sun Kara yawa akan da dasuke su biyu abinda yake daure mata Kai shine ganin ilham datayi fes ba miyou wato hakan na nufin tawarke Keenan kokome

maida hankalinta tayi ga tambayar dame garin takewa moneer dacewa manniru mutabannan bamu da ikon zuwa gidansu sabida sunfimu taya Kake ganin zamu je garesu dasunan ameera yar uwar ilham ce

shuru yayi yana tunani karshe yasamu mafita
Wayarshi yaciro yashiga instagram yayi searching sunan Anwar ayko nan take yafito hoton ilham nema a dp following dinshi yayi sannan shima yadauki ameera hoto yadora a dp nashi sannan yayi status dacewa Don Allah jamaa duk Wanda yaga yar uwata koyasan inda take yataimakamin yasadamu munrabu ne tun muna yara sunanta ilham bukar Shetima

yana gama rubutawa yayi updating hoton ilham amatsayin wacce ake nema

yamusu bayanin abinda yayi kuma yabasu tabbacin mijin ilham yana muamala da instagram sosai nan da yan lokaci zegani dan haka sujira sugani

*Anwar*

Wanda ke kwance akan gadonsa rike dawayarsa yana kallon hotunan ilham yaji wayar tasa tayi kara alamar yasamu sako da kamar baze dubaba sede kawai yaduba seyaga wanine mesuna moneer yayi follow dinshi a instagram sannan kuma yayi tagging dinshi da kamar yashare seyaji yanada shaawar yaga wanene moneer din shiga yayi instagram din mikewa yayi dasauri ganin hoton dake kan dp din moneer din dasauri yayi accepting dinsa sannan yashiga kan hoton dayayi posting tabbas ko a bacci aka tasheshi ze iya banbance tsakanin ilham da ameera sede Abu dayane da ya yarda dashi sunyi matukar Kama dajuna
status din yasoma karantawa mikewa tsaye yayi dasauri yana Kara karantawa dankari ay ji yayi duk wani ciwo najikinshi yawarke tabbas se yanxu yake zargin akwai abinda daddy yaboyemasa gameda inda yakai ilham
to amma shiyasan duk inda ilham take dole zata so haduwa da yar uwarta watarana danhaka dolene yaje yadauko ameera aduk inda take afadin duniyarnan yakawota gidansu Dan yasan dole ilham tadawo gareshi

text yayiwa moneer private yace mishi yaturo mishi address nasu dakuma phone number dinshi


moneer Wanda dama zaman jiran reply dinshi suke be bata lokaciba yamishi sending abinda yabukata

koda zuwan sakon wayar Anwar mikewa kawai yayi yashiga toilet yayi wanka yashirya cikin shigar alfarma wayarshi yadauka bayan yadebi kudi masu yawa
excode dinshi yakira awaya akan sushirya gashinan fitowa zashi anguwa su kansu excode din seda sukayi mamaki dan rabonshi da fita anguwa kusan shekara guda kenan Dan haka cikin sauri suka shirya komai yana fitowa suka budemishi mota yashiga basu zarce ko inaba se airport yana zuwa jirgi is ready dayake jirgin na shugaban kasane Kai tsaye wayarshi yaciro yakira gomnan Kano yashaida mishi yana zuwa nanda 40 minutes
[2/11, 12:55] Zahra muhd mahmud=???: *ALLAH GATAN BAWA*('('('('('('('('('('


Zahra Muhammad mahmud



*page 57-58*



Suna isa Kano motocine birjik na Security da gwamna yatanadar masa Kai tsaye yabasu umarnin sukaishi wudil gidan me gari
Se alokacin yakira moneer yashaida mishi gashinan zuwa garin dan tuni ya iso Kano ba moneer ba harsu megari seda zuwanshi yabasu mamaki

Sunanan zaune suka fara jiyo jiniya takoina acikin garin hakanne yabasu tabbacin ya iso
Hankalin yan garinne yatashi sabida jin jiniyar alhalin sunsan bakasafai masu mulki suke zuwa garinsuba
Akofar gidan megarin motocin suka faka Wanda tuni megari da moneer sunfito domin tararsa iso suka masa zuwa cikin gidan adakin megari suka saukeshi yayin da security nsa suke jiransa akofar gida

Bayan gaisuwa aka gabatarmasa da abinci
Amma anwar ko kallon abincin beyiba illa tambayarsu ina ameeran take dasauri megari yakirata

Shigowa tayi jiki asanyaye tasamu guri tazauna sannan tagaisheshi
Yaamsa fuska cike da walwala danji yakeyi kamar yaga ilham
Tambayarta yashiga Yi dangane da aynihin tarihinsu kuma yabukaci data sanar dashi gaskiya
Batare data boye mishi komaiba tasanardashi tarihinsu seda kwalla tazubo a idon anwar ashe spouse dinsa marainiyace yadunga azabtar da ita kuma yayi imani batasan iyayentasun rasu ba share hawayensa yayi sannan yayiwa ameera taaziyya
Sumasu megari duk sunmasa bayani agame da abunda suka sani akansu ameera

Besheda musu halin dayake ciki ba na rashin ilham
Illa kawai yanemi izinin megari nason yatafi da ameera Abuja sabida komai dare yau ze wuce
Megari beji dadin rabuwa da ameera ba amma bashida yadda zeyi shiyasa yaamince
Anwar ne yafahinci megarin ranshi besoba shiyasa yace wata guda kawai zatayi tadawo kayi hkr
Special number dinsa yabasu Wanda in akira Kai tsaye zaa sameshi sannan yamike domin tafiya bayan yaajiyewa megari kudi wanda suke dollars ne Wanda shikanshi besan adadinsuba megari kusan suma yayi azaune sabida ganin yawan kudin Wanda tunda uwarsa ta haifeshi betaba ganiba=??

kofar gida yawuce yayin da ameera tashiga hada kayanta bata bata lokaciba tagama Hadawa tayi sallama da matan gidan tanata kuka
Moneer ma dakyar sukayi sallama dayar wayarshi yadauko Yabata sannan yace zasu dunga waya kuma kafin tadawo zezo yasameta ahaka suka rabu taje tasamu Anwar dayan bangaren yasa aka budemata tashiga suka dau hanya tana ta kukan rabuwa da gidan megari dan tanaji ajikinta kamar tabar gidan kenan har abada ahaka suka dau hanyar Kano

Kai tsaye gidan gomna suka wuce bayan gaisuwa tsakanin anwar da gwamna
se gwamna yake cemishi tun dazu akace ka iso amma najika shuru murmushi yayi sannan yace wlh dady wani uzuri ne yakawoni me muhimmanci kuma harna kammala yanzu haka Abuja zankoma
sekace ana korarka anwar inji gwamna
murmushi yasakeyi sannan yace bahakabane daddy
Amin afuwa zan wuce yanxu
gwamna beso anwar yatafi ba amma bashida yadda zeyi yahanasa Dan yaso ace su gana da nafeesa kozeji tausayinta
har airport gwamna yarakoshi se anan yaga ameera yayi zaton ilham ce Dan Tsananin kamarsu yace amma anwar baka da Kirkikazo da iyalinnaka amma baka kawota mugaisaba murmushi yayi sannan yakalli shashin da ameera take wacce tayi firifiri sabida rashin sabo sannan yace daddy wannan ba ilham bace kanwartace
murmushi gwamna yayi Dan se alokacin yalura ilham tafi wannan kilewa sannan yalura wannan Kamar akwai duhun Kai atattare daita
sallama suka masa suka shiga jirgi suka daga zuwa abuja Wanda ameera jitake kamar zata sume sabida tsoro yayinda azuciyarta godiya takewa Allah sabida adalilin yaruwarta you tayi ido biyu da gwamna Wanda da sede taganshi a hoto ko TV nabiyu gata ga Dan shugaban kasa duk adalilin ilham nakarshen shine yafi mata dadi wato jirgin datashiga godiya tasake yiwa Allah yayin da dokin ganin ilham da yaranta yacika zuciyarta


*10:00pm*

suka isa gida bayan andaukosu daga airport kaitsaye part din su mommy yawuce da ita

suna zaune dukansu afalon suna jimamin me anwar yajeyi a kano sabida lokacin daya fita basanan security nsane suke shaidamusu sunkaishi airport yatafi Kano

sallamarshi ce takatsemusu hirar

ganin wacce kebinshi abayane yasasu hada baki gurin kiran sunanta
ilham!!!!
harda daddy ba itabace yabasu amsa se alokacin suka kureta da ido sannan suka gane ba itabace kamace kawai bama kamar daddy da mommy sabida sunsan ilham tadade dawuce wannan matsayin


ameera zubewa tayi akasa jiki nabari wai yau itace gaban shugaban kasa da matarsa lalle iko se Allah

gaishesu tayi sannan duka suka sami guri suka zauna
daddy ne yafara mgn tabbas Anwar duk daga inda wannan take tahada jini da ilham Diyata Dan haka kuyi saurin sanar Dani wacece ita
anwar umartar ameera yayi data sake basu labarinta

batare da bata lokaciba tasake basu tunda tafara bada lbrn babu Wanda beyi ???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?kukaba afalon harda daddy sabida tausayinsu

ihsan ce taje tarungume ameera Tana kuka kamin daga baya mommy tabi bayanta dadyne yaci gaba da mgn
kallonsa yamaida kan Anwar sannan yacigaba
anwar matarka ilham Tana kasar London kuma sati mezuwa zata dawo Nigeria iyaabinda zan shaida maka kenan game da matarka
dagudu anwar yamike yaje yarungume daddy yanamasa kiss afuska fadi yakeyi thanks you daddy ngd da wannan albisheer dakamin daddy ne yakatseshi nafada makane badan komaiba sedan ameera sabida nasan zata bukaci ganin yar uwarta kaga dole inmata bayani inda take
amma wlh dabadan hakanba se in tadawo zaka ganta
shide godiya yacigaba dayi

ihsan daddy yama umarnin takai ameera dakinta tashi tayi taja trolley din ameera sannan tarike mata hannu suka wuce

anwar ne yasake yiwa su daddy bayanin yadda akayi yasamo ameera mamaki sukayi daga baya suka jinjinawa social media

daddy da mommy ne suka wuce dakinsu yayin da anwar shima yawuce nasa part din farin ciki duk yabi ya isheshi jiyake kamar yabita London Dan yakosa satin yacika yadawo abar kaunarsa

abangaren ilham zuwa yanxu takammala karatunta se shirin dawowa gida takeyi murna duk

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login