Showing 3001 words to 6000 words out of 20492 words

Chapter 2 - Baby Zuma Book Compelet By Maryam Muhammad

mik'e tsaye ya rungumota ta baya yana kuma fashe mata da
kuka, cikin muryan kuka ya ce"Zumah sorry pls bazan sake ba, harga Allah Yasir yana ba
Nadrah tausayi domin tasan so tun batasan kanta ba tasan irin mahaukacin sonda Yasir yake
mata.

A hankali ta juyo dashi gabanta tasa halcenta ta share mishi hawayen fuskan nashi, sannan ta
kai mishi sumba a labb'anshi, da sauri Yasir ya cafke bakinta shima ya hau tsotsa, dan wani irin
wutar sha'awanta ke k'ara taso mishi.

Hannu yasa ya zame k'aramin towel d'in dake k'irjinta take albarkatun k'irjinta suka bai ya na,
hannu yakai ya damk'o su duka biyun yana murza kan nononta wani irin lumshe idonta ta yi,
tana k'ara shigewa jikinshi, don harga Allah tanajin dad'i Yasir sosai wurin harka, kawai dai
batajin k'aunanshi ne ko kad'an a cikin ranta kuma baza ta iya wani soyayya ba ita dai kawai a
cita a bata kud'i shine kawai abinda ta fi kwarewa.

Bakinshi yakai saman nononta ya fara tsotsansu yana wani irin shid'ewa, Nadrah hannunta
takai kan buranshi ta fara wasa dashi tana liliya wurin kaciyarshi, nishi ya saki yana k'ara tura
bakinshi kan nononta, hannunshi d'aya yasa a k'asan lagwadar dad'inta yana lumshe ido, cusa
d'an ya tsanshi ya yi aciki, yana kwaso ruwan dad'inta dake ambaliya a majiyar dad'inta, cire
hannun yayi yakai bakinshi yana tsosan yatsan kaman zai had'iyeshi, da sauri ya zaunar da ita
a bakin bed d'in, ya duk'a ya bud'e k'afafunta ya tura bakinshi cikin HQ d'inta yana wani irin
zuk'an ruwan dake fitowa a wurin, damk'ar gashin kanshi tayi tana k'ara tura mishi HQ d'inta a
bakinshi, siririn kukan ta fashe dashi tana "Uhmm Uhmm Baby Ashhhhh Baby dad'i sai da ya
tsotsi wurin iya san ranshi, Nadrah kuwan duk ta gama fita hayyacinta gaba d'aya burinta kawai
taji ya tura banananshi cikin HQ d'inta.

Juyar da ita yayi a bakin bed d'in, k'afafunta suna k'asa shikuma ya duk'a ya tura mata
banananshi a tare suka sauke ajiyar zuciya a hankali ya fara tura mata cikin lagwadar dad'inta,
yana wani irin haniniya da gurnanin dad'i, Nadrah ma kukan dad'in ta keyi, don yadda ya ke
mata har cikin kwanyar kanta ta keji dad'in, hannu yasa ya damk'o nonuwanta yana matsasu
yana tura mata buranshi kuka kawai ya keyi yana mata sambatu gaba d'aya ya gama susuta su.

K'ungunta ya kama yana k'ara tura mata banananshi, d'ayan hannunshi kuma yana mirza
nonuwanta dashi.
---------------

Suna isa airport d'in ya sallami bodyguard d'inshi da tarin kud'i masu yawa wanda shi kanshi
bai san ma ko nawa bane kud'in, basu mai ko godiya ba, don sunsa baya son godiya, sai da
suka bari ya shiga jirgin har ya tashi suna wurin sukai mishi addu'an Allah ya tsare, sannan
suka bar airport d'in.
Abuja State
ALK'ALI WAZEER MENTION
Dan k'areren gida ne k'erarre zaka d'auka ba a Nigeria ginin gidan yake ba tsabagen
tsaruwanshi da had'uwanshi.

Da gudu wata kyakyawar yarinya yar 12 years ta sauko daga upstairs tana kwala ma Ammin su
kiran, "Ammi! Ammi! Ammi!", kyakyawar farar balarabiya ce zaune a d'aya daga cikin royal
chairs d'in dake dank'areren parlorn daya sha kayan furniture na more rayuwa dana alatu fad'in
tsaruwan gidan bazai fad'u ba.
Siririn k'aramin glass d'inta ta cire tana ije news pepper dake hannunta, ta ije a k'aramin table
glass d'in dake gabanta, tana kallon yarinyar data fad'a jikinta cike da murna, ta ce "My Iftee
me nene kuma"?, ta fad'a tana shafa Baby face d'inta.

Cikin murna da tsantsan farin cikin dake d'auke a fuskanta ta ce "Ammi ya Areef ya kusa k'ari
so wa Abuja, yanzun mukai waya dashi, pls Ammi ki duba kitchen ko sun gama had'a mishi

lunch d'in ya ce min hungry ya keji sosai", ta fad'a tana shagwab'e face d'inta, Ammi jan
kumatunta ta yi ta ce "Haba little ke kinsan already komai yana k'asa kalli dinning area anshirya
komai, tunda kinsan halin yayan naki baya son jiran abu ko"? gyad'a kai little ta yi tana kallon
dinning table d'in dake d'auke da manyan manya kulolin abinci yadda kasan ana biki ne a gidan.
Ammi ta ce "Ai natura driver da securityn papanki suje su jira shi a airport kafin ya k'ariso,
yanzun kije kiyi wanka kafin yazo ya ganki a haka yai miki rankwashin nan da yasa ba", da sauri
Iftee ta shafa yalwataccen gashin kanta dake kwance luf-luf irin na larabawa yasha gyara, ta ce
"Ouchhh Ammi har kinsa naji zafin rankwashin da yake min,", dariya Ammi ta yi ta ce "To maza
kije bedroom d'inki ki shirya tunda bakya yarda aimiki wankan", dariya Iftee ta yi ta tashi a jikin
Ammi da sauri ta haura upstairs, don tasan tabbas yazo ya ganta a haka sai tasha rankwashin,
duk da komai tsafsaf yake a jikinta.
_________

2:32pm jirginsu ne ya sauka a airport d'in garin Abuja.

Areef ne ya fara saukowa daga matattakalar jirgin, da ta kunshi na k'atsaita, tsayayyan na miji
ne mai faffad'an k'irjin kaman d'an dambe, mai kwarjini da haiba uwa uba izzah, gashin kanshi
kwance yake luf-luf yad'an kwanta a wuyanshi ta bayanshi bak'i ne wulik sai shek'i ya keyi
yasha gyara, fari ne tas suffan larabawa don ba k'aramin kama yake da Amminshi ba, don
yama fita kyau sosai, yana da dara daran idanuwa masu kama da wanda yake jin bacci ko da
yaushe a lumshe suke, gashin giranshi a cike yake da bak'in gashin, sai dogan hancinshi da
k'ara min bakinshi mai d'auke da red lips har wani shek'i su keyi kota ina ya had'u sosai,
Security ne suka k'ariso inda yake da yake sunga fitowanshi a jirgin, da sauri suka amshi a
kwatin hannunshi, suna gai dashi ko amsawa beyi ba, ya nufa inda sukai parking motocinsu ya
shiga wanda yai mishi aciki, don a matukar gajiye yake ya k'osa ya isa gida ga hungry dake
addabanshi don ko breakfast beyi ba.
Da sauri suka jashi zuwa gida tun kafin hakan yaja musu wani matsalan.
_____________

Ihun dad'i Yasir ya saki yana k'ara matseta a jikinshi yana wani irin gurnanin da sambatu yayin
da yake kawowa, "Wayyo zumana dad'in ki zai kashe ni wllh, bazan iya rayuwa ba tare da ke
ba, gindinki yafi komai dad'i a duniyar nan, ina sonki wllh baby zan iya mutuwa akan ki, ked'in
madarar dad'ina ce, zumana wacce tafi komai dad'i da gard'i a duniyar nan, Wayyo Baby
gin..din.ki.. da..d'i sosai Ashhhhh Baby", Nadrah ma ihun takeyi sosai na dad'i da wahala, don
wani irin caccakan durinta da ya keyi, kaman zai raba ta dashi gaba d'aya, jikinshi sai wani
karkarwa ya keyi yana wani irin girgiza da k'arfi kaman zai girgije mata kayan hajin cikinta, da
k'arfi ya sauke wani nauyayyar ajiyar zuciya, ya k'ank'ameta sosai a k'irjinshi yana wani irin
kukan dad'in da ke ratsashi har lokacin, tabbas yasan ba k'aramin so yake ma Nadrah ba,
muddin ya rasata tom yasan k'arshen rayuwarshi yazo.
Nadrah ma nishin wahala kawai take sauke wa, don tasan yau kam ta ciyu a wurin Yasir sosai.

Shafa fuskanta ya yi sannan ya sumbaci goshinta ya ce "Ina matukar k'aunarki my zumah",

Murmushi kawai ta yi sannan ta ce "Nagode Yasir".

Yasir ya bud'e baki zaiyi magana kenan, wayar Nadrah ya hau ringing da tun dazun ake kiranta,
mik'ewa ta yi ta isa wurin wayar nata kafin ta d'auka kiran ya katse, 10 missed call ta gani na
k'anwarta Nafisa, da sauri ta bi call d'in, Yasir ne ya biyota ya rungumeta ya kwantar da kanshi a
bayanta yana kuma shafa nonuwanta a hankali yana matsa matasu, ringing d'aya yayi
akad'auka, cikin muryan kuka taji Nafisa tana cewa "Anty Nadrah kina ina"? cikin tashin hankali
Nadrah ta ce "Nafisa mai ya faru ne kike kuka?, Nafisa ta ce "Anty Nadrah Abba yana a sibiti ya
nayi kamar zai mutu don Allah kiyi sauri kizo", ta fad'a tana kuma fashewa da kuka, Nadrah
hankali a tashe ta ce wani asibiti ne"?, Nafisa ta ce "Muna DIYANA HOSPITAL don Allah kizo
da sauri Abba na cikin matsinancin halin". da sauri Nadrah ta ce "Gani nan zuwa Nafisa ki
kwantar da hankalinki Abba bazai mutu ba insha allahu", tana gama fad'in haka ta kashe
wayar,.

Cikin tashin hankali Nadrah ta kwace jikinta ana Yasir ta fara neman inda suturanta yake don
ta saka, ko wanka bata tsaya tayi ba, ga jikinta duk najasa a haka tasaka kayanta, ta d'auki duk
wani abunta zata wuce, a rikice Yasir yake tambayanta "Baby me ya faruwa ne"? kasa bashi
amsa ta yi zata wuce da sauri yasha gabanta yana Baby tsaya ki fadamin me yake faruwa ne,
wuce shi zatayi don baza ta iya mishi baya ni ba a halin da take ciki sayi magana daga baya, da
sauri ya rik'o hannunta da k'arfi ya ce "Zuma ba inda zaki cikin wannan ya nayi kuma kiyi driving
a haka", wani wawan mari ta d'auke Yasir dashi, cikin b'acin rai ta ce "Kai fa ba mijina bane
balle kasamin dokan fita baka da wannan daman", tana gama fad'in haka ta bud'e k'ofan room
d'in ta fita a d'akin.

Yasir kuwan murmushi ya saki yasa hannu yana shafa inda ta mare shi, ya sumbaci
hannunshi yana jin k'amshi hannunta na ratsashi, a hankali ya furta "Baby zuma koma mai zaki
min bazai sa naji na dena sonki ba, indai sonki ne yanzun ma na fara", ya fad'a yana shiga toilet
don ya tsar kake jikinshi, harya farajin kewanta duk d'akin babu dad'i da bata nan.
Inda tai parking motan ta tanufa ta bud'e ta shiga da sauri, gaba d'aya ta gama rud'ewa, ta
tada motan tabar hotel, d'in ta fiya kawai ta keyi amman bata ma san yadda take tuk'in ba.

Kwantar da kanshi ya yi a bayan sit d'in motan yana lumshe miyatun idanuwanshi, karan
ringing ne ya dawo dashi daga tunanin da ya keyi, ganin Safnah rubuce a screen d'in wayar ya
d'auka ya kara a kunnenshi, ba tare da ya yi magana ba, cikin wayar akace "Hello Baby ka
shigo ne?" Lumshe ido ya yi sannan ya ce "Yes", Safnah ta ce "What time zamu a had'u"? Sai da yai minti
5 sannan ya ce"9:00pm", kawai ya ce ya kashe wayar ba tare da yaji mai zata ce ba.

Dai dai wurin bada danja ne suka tsaya wanda Nadrah bata ankara ba taji ta daki motan dake
gabanta, manyan idanunta ta zaro tana innalillahi a cikin zuciyarta, da sauri bodyguard d'in
sauran motan suka fito a har zik'e, lumshe ido ta yi sannan ta fito a motan a hankali ta ce "Pls
am so sorry", ji tayi andauke ta da mari, yana cewa "Ke bakya ganin gaban kine?", da sauri ta

d'aga kanta dafe da kuncinta, ganin daya daga cikin bodyguard d'in ne, Areef da tunda ta daki
motansu yake kwance lumshe da idonshi yana kallon abinda ke faruwa ta mirrorn dake gaban
motan, Kasa d'auke idonshi ya yi akan Baby face d'inta, zuwa albarkatun k'irjinta yana wani irin
k'ara lumshe idanshi don daman ko bra bata saba ana kallon shatin kan nononta a riganta,
saurin kauda kai ya yi don wadannan jariran nonon meye abun kallo ana, ba irin wanda yake so
bane, Hannu tasa itama ta d'auke shi da wani gigitaccen mari har sau biyu, ta d'aga hannu zata
k'ara mishi kenan, taji anrik'e hannunta da k'arfi ya tureta ta fad'i k'asa, d'ago da idanunta ta yi
ta kalli wanda ya tureta har ta fad'i k'asa, Areef ya kalleta kallon wulak'anci cikin cool voice
d'inshi kamar ba zeyi magana ba ya ce "Karki sake banziya kawai ballagaza kalle ki a wurin, ya
mare ki sau d'aya ke kuma kina neman ki mareshi har sau uku kuma bayan kece da laifin.

Nadrah kuwa kallon mamaki ta bishi dashi waye shi da zai kalleta ya fad'a mata wannan
kalaman, mik'ewa ta yi da sauri tuna wa da tayi da inda zata, gashi daman anbada hannu kowa
ya wuce sauran su, yanzun bata su take ba.

Zata wuce kenan taji ya fisgota da k'arfi ta dawo baya har tayi taga taga zata fad'i, ya ce "Bada
hak'uri kafin ki wuce don naga kamar kina da taurin kai, Nadrah kasa cewa komai ta yi ganin
rainin wayan da mutuminnan yake mata, lumshe idonta ta yi har sai da tsigan jikin Areef ya
tashi amman ya daure don baya son abinda ya farajin akanta ya tabbata don kallon kwanyar
idonta kawai bala'ine, Nadrah ta ce "Sa keni bani da wannan lokacin wasan drama", ta fad'a
tana k'ok'arin kwace hannunta a nashi don itama harga Allah idonshi tsoro yake bata, amman
hakan bazaisa ya bata tsoro ba.

Kiran wayarta taji a motanta hankalinta ya kuma tashi tasan ko ba a fad'a ba, Nafisa ce ke
kiranta, hannu tasa a jakanta ta damk'o kud'in da batasan ma ko nawa bane, ta watsa ma Areef
a fuskanshi ta ce "Nasan abinda kake so kenan gashin nan mayen kud'i kawai, kace min bara
ka keyi kasamu na gyara motan ka, da kafad'amin kud'i kake so da ban tsaya baku hakuri ba da
farko har mukai wannan lokacin kuna b'atamin lokaci na ba", tana fad'in haka ta misge
hannunta da wani irin k'arfi ta juya tabar Areef cike da mamaki, Areef kuwan kallonta kawai ya
keyi da mamaki har wannan k'aramar yarinyar ta tsaya tana fad'amishi irin wannan kalaman
abunda ba atab'a mishi ba kenan, kuma har ta kirashi ma baraci wai.

Bodyguard d'inshi ne zasu bita da sauri ya dakatar dasu ta hanyar d'aga musu hannu, karsu
bita, suna kallo ta shiga motanta ta tada tabar wurin ko kallon inda suke batai ba, Areef bai
motsa ba har sai da yakai 10 minutes tsaye a wurin gaba d'aya yama rasa abinyi ga mutane
sun zagayesu suna kallonsu, da sauri drivern dake tuk'ashi ya ce "Sir Areef yaka mata mubar
wurin nan kaga mutane sun fara taruwa", Areef kuwan rintse ido yayi yana tuna yadda ta watsa
mishi kud'i a fuskanshi, da k'arfi ya daki motan gabanshi sai da ya lotsa, yana fitar da huci mai
zafi cikin b'acin rai ya ce "How dare you".

Da kyer suka lallab'ashi ya shiga motan, su kaja motan suka bar wurin ko kallon kud'in basuyi
ba, mutanen kuwan ganin haka sukasa wawan kwashe kud'in.
__________

Nadrah kuwan 20 minutes ya kyaita Diyana hospital, Allah kad'ai ya kaita asibitin lafiya bcoz irin
gudun da ta dingayi a hanya, tana shiga ta hango Nafisa da Mommah sai kuka su keyi, da sauri
ta k'ariso kusa dasu a rud'e ta ce "Momma ina Abba"?, cikin kuka Nafisa ta ce Anty Nadrah
Abba ya tafi ya barmu bazai k'ara dawowa ba"..... [3/7, 9:41 AM] +234 803 231 7531: _Page 5&6_


Sakin jakan hannunta ta yi, take ta zube da gwiwowinta a k'asa a wurin, ta na girgiza kanta ta
kasa cewa komai, da sauri Nafisa ta zo kusa da ita, ta rik'ota ta ce "Anty Nadrah Abba sunanki
kawai yake kira lokacin da zai rasu , Anty Nadrah ki ce hakan ba gaskiya bane, Abba ya tafi ya
barmu bazai k'ara dawowa ba, wani irin kukan Nafisa ta fashe dashi, da mamakin Nafisa ji ta yi
Anty Nadrah tana lallashinta, ko alaman hawaye babu a fuskanta, Nafisa d'agowa ta yi da
idanunta wanda suka sha kuka ta ce "Anty Nadrah me yasa baza kiyi kuka ba?", Murmushi ne
ya sufce ma Nadrah ta ce "Kukan me zanyi Nafisa?, bayan kinsan hakan wani aza bane a gare
su, addu'a kawai za muyi yin masa".


Nafisa kallonta kawai ta yi cike da mamaki d'auke a fuskanta, ita kuwan ta k'ara volume
kukanta, Nadrah mik'ewa ta yi a hankali ta ce "Ina ne d'akin da yake?", Momma da har lokacin
kuka ta keyi, ta nuna d'akin dake kusa dasu da ya tsa tana kuma fashewa da kuka.

Nadrah jiki a sanyaye ta shiga d'akin, a hankali ta k'arisa bakin bed d'in, da aka lullub'eshi da
farin kyalle, takai minti 5 tana kallon gawan, zuciyarta yana k'ara fad'a mata cewa ba Abbanta
bane, hannunta dake rawa tasa ta bud'e fuskanshi, wani irin ihu ta saki wanda sai da likitocin
asibitin suka firgita, suka taho da gudu.
Da gudu su Mommah suka shiga d'akin har rige rige su keyi da likitocin asibitin wurin shiga
d'akin, ganinta su kayi kwance a k'asa bata ko numfashi, Momma da sauri ta ce "Nadrah na
meye faru dake ne"?, ta fad'a tana girgiza ta amman ko motsi ba tayi, Nurses d'in wurin ne suka
ce madam ki bari mu dubata musan mai ya faru da ita.
Momma cikin kuka ta ce "Don Allah ku dubamin ita, me ya faru da ita, itace kawai gatar mu a
yanzun idan muka rasata bamusan yadda zamuyi da rayuwar mu ba don Allah Nurses".

Da kyar Nafisa taja hannu Mommah suka fita a d'akin, ta zaunar da ita tasamo ruwa ta bata,
da kyar tasha kad'an, duk kansu kukan su keyi ba mai lallashin wata a cikin su, Mommah kuwan
kukanta biyu ne, na farko kukan rashin mijinta da tayi, duk da ba wani uwar komai da yake
tsinana musu ba, amman tana san mijinta, na biyu kuma idan ta rasa Nadrah ba ita ba kwana
AC da cin mai dad'i da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login