Showing 63001 words to 66000 words out of 76655 words

Chapter 22 - Idan Bake Book 1 Complete Naima Sarauta

san me kace ba, idan zaka faɗa da hausa kawai ka faɗa ko kayi shiru" ya juya gaba ɗaya zuwa direction ɗin da daddaɗar muryar dake tashi, yana juya a ƙaramin bakinta idanunsa ya sauka, magana take sosai ko haɗiyar yawo ba tayi. AZAAN ya ware fararen idanunsa akanta da kyau, da alama ita ɗin new student ce, yasan magana take amma baya gane me take cewa sosai, ya dai san hausa take.
Ya ɗauke bai tankata ba ya ce.
_“SCOPE OF SOCIAL STUDIES”_
_The word “man” in the definition given above connotes human beings while man’s environment has a huge influence on mankind in all spheres of life. Man’s environment affect their language, dressing, food and every other thing one can think of in the society,_ _Man also interacts with two environments which are:_
Physical environment (Natural)
Social environment (Artificial)".

"Tab ni dai dama ba wannan makarantar aka sani ba, malamin ba babu abin da ya iya" Azaan ya dubi Halisa ya ce "What's your name" ta tura ƙaramin bakinta ta ce "Me kace?" Wata wacce ba zata shige age mate ɗin Halisa ba mai suna ABIR ta ce "Ya ce ya ya sunanki?" Halisa ta ƙaramin murmushi kawai cikin siririyar murya ta ce "Halisa Yaa Sheikh Aliyu haydar Aliyu" Azaan ya buɗe idanu da kyau cike da mamakin jin sunan data alaƙanta kanta dashi, Yaa Sheikh take nufi ko wanne? Dama yana da yarinya yaushe ma ya yi aure har ya samu yarinya kamarta?. Azaan ya ce.
"Abir make her understand, explain to her" Abir ta ce "Okey Sir" mai Hali baya fasawa domin Azaan na shirin fita ta ce "Kuma na manta na faɗa maka ina da aure" Azaan ya kalleta sai kawai ya fice dan ya lura bama tasan shi kansa auren ba har take cewa haka. Ya tafi cike da sha'awar surutunta wanda ya birgesa lokaci guda. Abir taiwa Halisa bayanin komai na topic ɗin cikin harshen hausa, ta ce amma ta rage surutu da yawa a haka ta ƙare zaman makarantar wani karatun ta gane wani a'a, Umar-khan da kansa yazo ɗaukanta sbd Yaa Sheikh yana can wajan lecture ba zai samu dama ba.

Sarki Ahmad Nuran Kingdom.
Da sauri yake tafiya hannunsa zube cikin aljihu cikin yanayin kaɗuwa da kuma tashi hankali, saukarsa kenan ƙasar kullum cikin tafiye-tafiye yake, kana kallon fuskarsa kasan baya cikin nutsuwa da walwala. Ko'ina ya gilma acikin gidan sarautar bayi da kuyangi ke zubewa suna gaida shi, amma kallon arziƙi basa samu daga gare shi. Kai tsaye sashin Fulani Atine ya nufa, wata kuyanga ta sanar da Fulani Atine zuwan yarima cikin jin daɗi ta bashi izinin shigowa bayan ta sallami hadiman nata. Tsaye ya yi yana kallonta kafin ta ce. "Meke faruwa da kai El-bashir? Yaushe ka tafi da har zaka dawo?" Yaƙi magana sai huce yake tamkar zakin dake neman abinci bai samu ba. "Wannan ɓacin ran na mene What is the reason for bringing you back to this country now?" Ya ɗauke idanunsa cikin ɗaga murya ya ce "Idan ina raye sai naga bayan Yaa Sheikh hankalina zai kwanta, sai na tabbatar ya wahala a rayuwa kamar yadda ya wahalar dani, zan tirkesa na musguna masa kamar yadda ya sanya ni cikin damuwa da ƙonar zuciya na tsayin shekaru, sanyi amfani da uniform ɗin dake jikina na police na jasa zuciya hanyar da zata ɓata suna da martabar da yake iko da su, ba zan taɓa farin ciki ba muddin ina ganin gilmar Yaa Sheikh a duniya" Fulani Atine tayi murmushi tana mmkin zafin zuciyar da El-bashir yake da ita, a hankali ta ce "El-bashir duk bai kai wannan extent ɗin ba, pls i want u to calm down" cikin zafin zuciya El-bashir ya ce "Ya kai har ya shige extent ɗin da da kike faɗa, a wannan karan dole nayi gaba da gaba da Yaa Sheikh dole nai amfani da mutum mafi kusanci da shi wajan ruguza rayuwarsa data ahhalinsa" Fulani Atine ta ce "Kana da hujja kenan? kana da shaidar da zaka iya kurfanar da Yaa Sheikh a court? Kada ka manta lokacin da al'amarin nan ya faru Yaa Sheikh baya ƙasar bare ka zurfafa cewa shi ya aikata, kada ka tirke kanka maimakon Aliyu, nice shaidarka akan idanuna komai ya faru" El-bashir ya riƙe hannun Fulani Atine ya ce "Ki taimaka mini na ɗauki revenge akan Yaa Sheikh, ba zan iya ba, na kasa haƙura na kasa jurewa Fulani, ya rabani da jin daɗina" Fulani Atine ta ce "Kafin ɗaukan fansa, dole ka nemi kusanci da Yaa Sheikh, dole ka nemi gurbi a zuciyar ƴar fillon da ake magana, kasan yadda kayi ta fifitaka akan shi" El-bashir yai shiru for some minutes kafin ya ce "Mene amfanin saka ƴar fillo cikin al'amarin nan?" Fulani tai murmushi yaro yaro ne, daman ance daka na gaba ake gane zurfin ruwa, ta ce "Idan ka taɓa ƴar fillo kamar ka taɓa zuciyar dake sarrafa tunani Yaa Sheikh ne, nasan abin da kai baka sani ba, kayi hakan" ya shiga safa da marwa He was completely at a loss, unable to understand what she was saying to him. "Nayi masa da baibayi ta ko'ina ina da investigator a cikin ma'aikatan dake aiki a can gidansa na Madina" yana faɗin hakan ya fice rai ɓace.
"Well-done El-bashir Ahmad Nuran Sarki, kana yin komai bisa tsari kamar yadda aka shirya" Fulani Atine ta faɗa tana bin bayansa da kallo. Ma martaba Ahmad Sarki ne ke tafiya shi da Khalil yana yi masa bayanin sauyawar da El-bashir ya yi cikin kwana biyu. Mai martaba na ƙoƙarin yin magana El-bashir yazo ya shige ta gabansu tamkar zai ta shi sama, meke damun El? Kamar wanda ya zauce ko wani abu ya taɓa tunaninsa? "That's what am going to tell you, El ya sauya ko dai akwai abin da yake faruwa ne?" Mai martaba ya numfasa bai ce komai ba ya shige babban sashinsa, Khalil kuma ya nufi wajan Oum Juwairah.

Halisa na zaune tana duba Assignment ɗin da aka bata juya littafin kawai take amma ta rasa ta ina zata fara. Tunda ta dawo gida bata ji motsin Yaa Sheikh ba, ko taji Ummul ta ce akai masa abinci. Ta miƙe tsaye jikinta sanye da wata riga mai kyau wacce tazo mata iya gwiwa wandon jikinta 3gauter ne. Zahrah data fito daga ɗakinta zuwa parlour hannunta riƙe da plate ɗin da aka soya masa ƙwai ta kalli Halisa ta ce. "Ke ubanwa ya ce kina saka wannan kayan a cikin gidan nan?" Halisa ta kalleta ta ɗauke kai ita bata ita take ba "Kan uba? Ke dan ƙaniyarki ni sa'ar ta ruga ce ina magana kina jina?" Halisa ta murguɗa baki cikin tsiwa ta ce "Ban ɗauka magana ki ke ba" hannu ta ɗaga zata wanka mata mari taji an riƙe hannu, ƙamshin Roja daya cika parlourn ya gama shaida mata wanda ya riƙe ta. Ta juya da sauri har lokacin yana riƙe da hannunta ta ce.
"My Excellency yarinyar ta fara raina ni ne, ka barni naci.." wata kyakkyawar tsawa ya daka mata wacce bata taɓa jin irinta ba, Halisa ta firgita da tsawar ga Yaa Sheikh ta kwasa da gudu zuwa part ɗin Ummul tana haki.
Zahrah ta ce "Tsawa kai mini akan wannan mara gata da ƴancin ƴar aiki na ce ita ga Yaa Sheikh?" Ya saki hannunta fuska kame yana gyara yanayinsa ya ce.
"Ba a kanta ba,
Akan zagin da ki ke mana, idan zaki ki bari kije waje" ya faɗa a taƙaice kwarjininsa yasa Zahrah kasa tanka masa a ranta kuma ta ɗauki niyyar cin uban Halisa. Cike da kissa da buƙatar mijinta kusa da ita, cikin dake jikinta ya ƙara sanya mata son kasancewa da namiji ƙwarai da gaske. Ta rungome Yaa Sheikh tana shassheƙar kuka ta ce "Amma kasan ni ba sa'ar ta bace, kawai zan mayar da ita, tunda akwai masu aiki a gidan" ya yi mata shiru shi dai bai kuma hanata rungome shi ba, kallo ɗayan da ya yi mata ya karanci yanayinta. Ganin abin da take ƙoƙarin yin yasa Yaa Sheikh faɗin. "Asstagafirullah Allah" Zahrah ta tsaya tana kallon shi kafin ta ce "what do you mean by that? Am your wife exit?" Ya zameta daga jikinsa tare da juyawa zuwa part ɗinsa sai da ya kusa shigewa ya ce
"Lokacin Sallah, akwai alwala tare dani" tai murmushin jin daɗin ganin ya juya da alama alwalar da yake riritawa ta lalace dalilin rungumar shi da tayi. "Shikenan, anjima zan zo" ta juya zuwa nata part ɗin.
Ummul ta kalli Halisa dana cewa "Wannan hakin fa? yana da kyau ki nutsu sosai matar malam" Halisa ta dafe ƙirji ta ce "Wallahi na tsorata sosai Ummul, Allah yasa ba dokan Anti Zahrah ba" Ummul ta dubeta ta ce "Doka wanne iri, ni wannan Assignment ɗin naki ba Abin da na gane, kije wajan Abban naki" ta kwanta cinyar Ummul tunanin Dadarta ya faɗo mata a rai. Tai shiru can kuma ta ce "Ummul Abba mijina ne ko?"
"Me ya sa kike tambaya matar malam?" Cewar Ummul. Halisa ta miƙe zaune zance na cinta ta ce "Ummul naji baya ce mini matar shi, kuma ni bana son naga Anti Zahrah..." Wayar Ummul tai ƙara hakan ya hana Halisa ƙarasa maganar. Bayan kammala wayar Ummul ta ce "kije ya duba littafin naki,ko a buge ki a makaranta" Halisa ta ɓata fuska ta ce "haka kurum ya dakeni, zaro ido naga ya yi fa?"

"Ko zai daki kowa,
Ai banda matar malam, kawai baya son taurin kai ne, kuma na lura kina da shi tun ba yau ba" Halisa zata sake magana Ummul ta ce "Tashi kije, sai ki dawo kici dinner muyi karatu" ta miƙe tana ɗora hula akanta tana tafe tana waƙa da fillatanci. A hanya taci karo da Bara'at tai mata murmushi.
A hankali ta shiga parlourn dake part ɗinsa, gaba ɗaya baya cikin parlourn sai kyakkyawan ƙamshin daya bari wanda yake tashi a hankali, tabi ƙofofin dake parlourn da kallo ta rasa wanne Kofar bedroom ɗinsa, a hankali take tafiya kamar mara gasky tana raɓewa jikin bango ta shiga leƙa wani ɗaki tsarin bedroom kaɗai ya tabbatar mata shi ne. Ji tayi an tsaya a bayanta ta juya da sauri taci karo dashi tsaye towel a hannunsa yana tsane gashin kansa daya kwanto, ganin ruwa na zuba a jikinsa tasan wanka yayi, maimakon taji kunya a matsayinta cikakkiyar bafullatana sai ta zubawa wani waje a jikinsa ido. Ya tsare ta da idanu.
"Abba" ta faɗa dimple ɗinta na lomawa ya ɗauke kai ya ce. "Me kike leƙe? Kin yi ajjiya ne?" Ya tambaya yana bata hanya ta tura baki fuska a narke sai juya bakinta take ta ce "Ummul ta ce ka koyan karatu, ni ba kai nake nema ba" ya dubi bakin maganar da kyau, ya ɗauke kai wato fushi take har yanzu.
Ganin yaƙi bata amsa ta saki kuka tana juyawa zata bar wajan, ya damƙi hannunta ya dawo da ita gabansa. Cikin kula da tausasa harshe ƙamshin shower gel yana fita daga cikinsa ya saka hannu tare da tallafo haɓarta ɗaya hannun ya dafa kanta dashi, tayi saurin riƙe ƙugunsa da duk hannunta biyu.
"Abba" ta ƙara faɗa idanun na cika da hawaye wanda suka ƙarawa idanunta sheƙi. "Rigima dai matar malam, nayi busy banje makaranta ba" ta tsora masa idanu masa idanu tana ƙara riƙe ƙugunsa ta ce "To darasi zaka duba mini, Abba kuma me ya sa Anti Zahrah take riƙe ka" ya saki fuskar yana dafe kai ta saki kuka zata juya ta fita ya saka hannu ya ɗaga ta cak tare da yin bedroom ɗinsa da ita...


If you read for free🤷🏾‍♀️ it's 500 via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman fidelity bank shaidar biya 08119237616.

Ta saki dry sosai ta ce "Abba Allah na iya kaji ai?" He was completely lost for words and just shook his head. Bayan wasu giftawar seconds ya nuna mata ƙofa da hannu ta buɗe ƙofa tare da fita, a hankali shima ya buɗe ƙofa ya fita tare da fitowa yana ƙara covering jikinsa da kyakkyawar shigar dake jikinsa. Umar-khan na ganin fitowar Yaa Sheikh ya ƙarasu wajan yana mai sakin murmushi,kai tsaye office ɗin headmaster school ɗin Yaa Sheikh ya nufa, gaba ɗaya teachers na school mmkin ganin Yaa Sheikh Aliyu haydar Aliyu a cikin makarantarsu ya kama su, kowa sai durƙusawa yake yana miƙa gaisuwa a nutse cike da kamala nutsuwa yake ɗaga musu hannu yana ƙara kame kansa wanda yake fidda kwarjinin shi.
Cikin mutunci Headmaster ɗin mai suna Ayyan ya miƙe yana gaida Yaa Sheikh. Umar-khan ya ce "you did the interview for her, then you look at the one class that is suitable for her" Headmaster ɗin ya kalli Halisa cike da birgewa ya ce. "What's your name?" Tai ƙasa da kanta sam bata ji me yace ba, balle ta fahimci me yake cewa. Ya ɗauka bata gane english sai ya juya zuwa cewa.
"ma asmuk?
kam eumarka?" Nan ma tai shiru Ayyan ya kalli Yaa Sheikh cike da martabawa ya ce

"سنضعها في الصف الأول حتى تتمكن من أخذ الدروس"
_“Zamu sakata a matakin farko domin ta fara darasin”_ cewar Ayyan Yaa Sheikh ya numfasa ba dai ce komai ba. Ayyan ɗin ya ce. "Zata samu gogewa cikin ƙaramin lokaci Insha Allah, kuma a nemata mai darasi a gida,that will help her study more" Umar-khan ya yi murmushi ya ce "How long do you think she can take the time before she can learn everything, and get experience" Ayyan ya ɗan kalli Halisa yana karantar how smart she's kafin ya ce "I can't say how long it will take,But she will get good academic training" Umar-khan ya ce "that's good, amma matar...." Gyaran Muryar da Yaa Sheikh ya yi ya hana Umar-khan faɗin abin da ya ke shirin faɗa ɗin. Yaa Sheikh ne ya fara miƙewa yana kallon lokaci a nutse ya ce.
"A kula, banda wasa" ta miƙe tsaye tana shirin yin magana ya yi waje abinsa domin yasan zata iya faɗin abin da ba shikenan ba, bai shirya ɗaukan abin kunyarta cikin mutane Yanzu ba. Idanunta ya cika da hawaye sosai tana neman yin kuka a haka Headmaster ɗin ya kaita Jss 1. Akan idanunta kuma motar Abban nata da Umar-khan ta fita waje. Ita ɗaya ce a table nata, gaba ɗaya class ɗin basu da yawa dukkansu farare dasu gwanin sha'awa, itama ta saje dasu sbd farin da take dashi mai tsari.
Shiru tayi tana kallon kowa da idanu kowa na ajin harkar gabansa yake a haka Headmaster ya gabatar da ita ya fita. Babu jimawa wani kyakkyawan balarabe ya shigo cikin jallabiya ash ya ɗora half ɗin hula a kansa, bai tsaya jiran gaisuwarsu ba. Ya nufi blackboard inda suke duba kamar computer haka ya shiga latsa abubuwa sai ga sunan subject ya fito

_Social studies_
A ƙasa kuma aka rubuta _MEANING, SCOPE AND NATURE OF SOCIAL STUDIES_
Matashin ya kalli students ɗin dake gabansa, har lokacin idanunsa bai kai inda Halisa take ba, cikin kamala ya ce.
"Alhmd, yau zamu fara da meaning na social studies, please who can tell me the full meaning of Social studies?" Duk sukai shiru ya ce.
"It's okay" ya ɗan duba abu kaɗan kana ya mai da attention nasa ga ɗaliban ya ce.
_“Social studies can be defined as the study of man and his environment. Social studies can also be defined as the totality of man’s physical and social environment”_ daga nan ya yi musu explanation yadda zasu fahimta ya saka english ya saka Larabci maybe they can understand very well. Yana ƙoƙarin yin magana yaji ance.

"To aradu nidai tunda ka fara magana ban san me kace ba, idan zaka faɗa da hausa kawai ka faɗa ko kayi shiru" ya juya gaba ɗaya zuwa direction ɗin da daddaɗar muryar dake tashi, yana juya a ƙaramin bakinta idanunsa ya sauka, magana take sosai ko haɗiyar yawo ba tayi. AZAAN ya ware fararen idanunsa akanta da kyau, da alama ita ɗin new student ce, yasan magana take amma baya gane me take cewa sosai, ya dai san hausa take.
Ya ɗauke bai tankata ba ya ce.
_“SCOPE OF SOCIAL STUDIES”_
_The word “man” in the definition given above connotes human beings while man’s environment has a huge influence on mankind in all spheres of life. Man’s environment affect their language, dressing, food and every other thing one can think of in the society,_ _Man also interacts with two environments which are:_
Physical environment (Natural)
Social environment (Artificial)".

"Tab ni dai dama ba wannan makarantar aka sani ba, malamin ba babu abin da ya iya" Azaan ya dubi Halisa ya ce "What's your name" ta tura ƙaramin bakinta ta ce "Me kace?" Wata wacce ba zata shige age mate ɗin Halisa ba mai suna ABIR ta ce "Ya ce ya ya sunanki?" Halisa ta ƙaramin murmushi kawai cikin siririyar murya ta ce "Halisa Yaa Sheikh Aliyu haydar Aliyu" Azaan ya buɗe idanu da kyau cike da mamakin jin sunan data alaƙanta kanta dashi, Yaa Sheikh take nufi ko wanne? Dama yana da yarinya yaushe ma ya yi aure har ya samu yarinya kamarta?. Azaan ya ce.
"Abir make her understand, explain to her" Abir ta ce "Okey Sir" mai Hali baya fasawa domin Azaan na shirin fita ta ce "Kuma na manta na faɗa maka ina da aure" Azaan ya kalleta sai kawai ya fice dan ya lura bama tasan shi kansa auren ba har take cewa haka. Ya tafi cike da sha'awar surutunta wanda ya birgesa lokaci guda. Abir taiwa Halisa bayanin komai na topic ɗin cikin harshen hausa, ta ce amma ta rage surutu da yawa a haka ta ƙare zaman makarantar wani karatun ta gane wani a'a, Umar-khan da kansa yazo ɗaukanta sbd Yaa Sheikh yana can wajan lecture ba zai samu dama ba.

Sarki Ahmad Nuran Kingdom.
Da sauri yake tafiya hannunsa zube cikin aljihu cikin yanayin kaɗuwa da kuma tashi hankali, saukarsa kenan ƙasar kullum cikin tafiye-tafiye yake, kana kallon fuskarsa kasan baya cikin nutsuwa da walwala. Ko'ina ya gilma acikin gidan sarautar bayi da kuyangi ke zubewa suna gaida shi, amma kallon arziƙi basa samu daga gare shi. Kai tsaye sashin Fulani Atine ya nufa, wata kuyanga ta sanar da Fulani Atine zuwan yarima

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login