Showing 33001 words to 36000 words out of 79519 words

Chapter 12 - JUYAYI BOOK COMPELET BY NIMCY LUV

Faisal"..ganin ko mutsi ba yaye bare ta saka ran zai buɗe idanunsa har yay magana.
Da gudu tayi waje tana rabza kuka ganin halinda ɗan nata ke ciki tana ƙoƙarin ficewa daga parlon domin ta samu ta kira mai gadi ya taimaka mata,a nan sukayi karo da Papi wanda ke ƙoƙarin shiguwa.
Ganinta a rikice ne ga kukan da take ya sashi saurin sakin jakarsa tare da jawota jikinsa,kuka ta fashe dashi tare da faɗin.
"wacce uwace ni?ina ƙoƙarin kashe ɗana da kaina wlh.."kukan da yaci ƙarfinta ne yasa bata samu damar ƙarasa abinda tayi niya ba.
Bayanta ya shiga bubbugawa tare da jijjigata,shi kansa tun safe ba dai² yake jinsa ba fargaba tsoro bugun zuciya faɗuwan gaba shine abinda yake damun ransa dalilin hakan ya tattaro kayansa zuwa gida,cikin dauriya yace.
"lafiyanki ɗaya wannan kukan duk na mene?".
Cikin firgici ta shiga bashi labari ai bata ƙarasa ba yasa hannu ya tureta da gudu yay flat ɗin faisal,yana shiga ya ganshi yashe a ƙasa bai tsaya jiran komai ba ya sunƙuci ɗan nasa yay waje.
Hijab Ammi ta ɗauka tare da rufa masu baya cikin sauri ta shiga motar da wani irin speed Papi yaja motar daman tuni mai gadi ya buɗe get cikin sauri ya halba hancin motar kan titi.
Lokacin kaɗan suka isa Amino kano teaching hospital,suna zuwa ma'aikantan asibiti sukayo kansa a haka aka ɗurashi zuwa bed ɗin marasa lpa akai cikin emagency room dashi.
A nan ƙofar emagency ɗin suka shiga zirga-zirga sosai zallar tashin hankali ya bayyana kan fuskar Papi tym to tym yakan girgiza kansa tare da fesar da numfashi.
Sun ɗauki wajan 1hour kafin likitocin su fitu da sauri Papi yay wajan babban likitan tare da faɗin.
"Dr meke faruwa da lafiyan ɗana?"
Gomi Dr ta ya share kana ya kalli Papi yace.
"follow me" yana hakan ya juya zuwa cikin office ɗinsa,jiki babu ƙwari suka rufa masa baya,glass ɗin idanunsa ya zare kafin yaja numfashi yace.
"tunda na ganka nasan ciwon Faisal yayi tsauri kusan kullum yana zuwa amsar magani"cikin rashi n fahimta Papi yace.
"kullum fa Dr ka sani a fargaba pls meke faruwa?".
Tausayin Ahalinne ya kama Dr numfashi ya ƙara kafin ya maida glass ɗinsa yace.
"ciwon zuciya ya kama Faisal kuma ciwo mai tsanani irin na lokaci guda ɗinnan,yanzu mun ɗurashi bisa magana kamar su,H2Blockers,
Lisinopril
Perindopril
Quinapril
Trandolapril
Angiotensin,ya buƙaci kada na sanar dakai sabida yana saran samun lafiya nan kusa,amma abin mamaki kullum Faisal cikin ƙunci da damuwa haɗi da tunani nayi nayi ya faɗamin damuwarsa yaƙi,yanzu haka zuciyar sace ta buga bashi da wani sauran lokacin sai wanda ya ubangiji ya tsara masa but i'm sorry to say zai wahala ya tashi zuciyansa yaje matakin ƙarshe ta tashi daga aiki".
"Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un"shine kawai abinda Papi ya shiga faɗa gaba ɗaya jikinsa rawa yake kansa ya ɗura kan table ɗin dake kusa dashi idanunsa na fitar da wasu ƙwalla na tausayin kansa da kuma ɗan nasa.
Ammi kam tsoran da yay mata yawa ne yasa yawa ne yasa ta kasa cewa komai kukanma ya tsaya gaba ɗaya sai kanta data ɗaga sama tana tunani.
Miƙewa Papi yay kai tsaye special room ɗin da aka kwantar da Faisal ya nufa yanz ya gansa kwance flat gaba ɗaya jikinsa na'oruri ne sai ƙara suke hannunsa ɗaure da drip,zama yay gefen bed ɗin tare da riƙe hannunsa cikin muryar kuka Papi yace.
"Son kada kayimin haka dan Allah ka tashi ka faɗamin damuwarka wlh wlh na ɗauki alƙawarin cika maka ita da dukkan aƙarfina lafiyata aljihuna dan Allah ka tashi na tsani ƙwanciyar nan"ya faɗa lokacin da kuka ya ƙwace masa,ƙansa yaji an dafa hakan yasa Papi saurin ɗaguwa cikin farin cikin ganin Faisal na mutsa hannunsa,hannun ya kama ganin rubutu a tafin hannunsa ya sashi riƙe hannu abinda yaga an rubuta ya sashi saurin runtsa idanun ko shine ya nuna masa ba dai ba,a fili Papi ya ƙara duba rubutun.
"I want see her,my eyes want to see my Lili,i knew she's alive itane damuwata pls".
Cikin damuwa da kuma aro jarumta Papi yace.
"tabbas tunda zuciyanka yaƙi baka Lubna ta rasu babu shakka akwai wani ɓoyayyen sirri akan hakan,zanje insha Allah zanyi ƙoƙarin naga na haɗaka da muradin ranka"yana faɗin hakan ya fice daga cikin room ɗin.





Najma
Baƙaramin wahala tasha wajan Faisal ba domin ba tayi tsammanin hakan ba,ta ɗauka abin zai ƙayatar za taji daɗi fiye da yadda ake fasallata mata daɗinsa,ta ɗauka zai mantar da ita duniyar da take cikin ta hanyar dulmiyar da ita a cikin salon nasan ƙwarewar,ta ɗauka zai jiyar da ita daɗi da kuma farin cikin da'a taɓa yiwa wata ƴar mace ba,amma saiya shayar da ita gubarsa da kuma ɗacinsa haɗi da azabartar da ita ya dasa mata tsoran abun.
Da rarrafe ta shiga toilet ruwan zafi da haɗa tare da zare rigar jikinta cikin ruwan ta shiga azabar data jine yasa ta fawa ihu tare da ƙanƙame jikinta waje guda,sosai take kuka cike da muradin rama abinda yay mata danta ɗauki alƙwarin nemo maganin dake saka feelings in five minutes,wanka tayi tare dayin wankan tsarki tare da ɗaura towel a jikinta tana tafe tana kwala ƙafa,ta kusa zama kan bed ta hangi wani dairy ɗauka tayi tare buɗe shafin farko da manyan baƙi taga an rubuta MY BEBY BOO kafin a rubuta wasu zafafen kalaman soyayya a haka ta shiga duba sauran shafukan har tazu last page inda aka rubuta "WHEN ALL IS GONE" tashin hankali wanda ba'a saka masa rana jikin Najma ne ya shiga ɓari tare da karkarwa yayinda wata zufa ta shiga ƙeto mata dai² lokacin da tabbas baya nan da Faisal ya rubuta ya gama tabbatar mata Dad da Mamy haɗi da Fahad sun jima da rasuwa kuka ne ya ƙwace mata ta rerawa saida tayi mai isarta kafin ta duba bayanin ƙarshe.

_ko kowa zai yarda kin mutu babu ni domin zuciyata a kullum da tunaninki take bugawa,ina nan ina zaman jiranki daga nan har ƙarshen rayuwata,kece farin cikina muradin raina da sonki nake ƙwana nake tashi i luv u i luv the rest of my life i luv soo much i'm always be ur side my Bby boo mu'ahh💋_

Wani ƙyaƙƙyawan murmushine ya suɓucewa Najma cikin farin ciki tace "Mutuwarki ya zama abu na farko daya sanyaya miƙe daya daɗe yana damuna shekara da shekari kin ƙwace komai nawa ƙyau ilimi farin jini gata muradin raina hankali nutsuwa komai dai kin ƙwace why Lubna i lost everthing because of u pulish gril i hate u tsana mai yawa,koda baki mutu ba na ɗauki al'ƙawarin ra baki da ranki kamar yadda kika rabani da dukkan wani farin cikina zuwa now he is mine for rever and ever".




*** ***
Abuja.
Idan tace abun duniya bai isheta ba tayi ƙarya gaba ɗaya cikin firgici take kullum a tsorace take,ita kanta bata san meke damunta amma ƙasan ranta tana ji akwai wani baban kuskure data tafka kullum ciki tunani da zullumi take yayinda a koda yaushe ƙyaƙƙyawar fuskarsa keyi mata gizu a cikin dara-daran manyan idanunta waye shi?a ina yake wannan shine tambayar dake damunta wacce a kullum take son furtawa wa wani ko zata samu sauƙi a ranta amma babu dama,babu wanda zata gayawa taji daɗi,Yusrah da take matsayin ƙanwar wanda zata aura ko kuma Momma dake matsayin uwa a wajansa ko kuma shi ɗin kansa zata tambaya tace zuciyarta wani take muradi bashi ba? Lumshe idanunta tayi hakan ya bawa hawayen cikin idanunta damar sakkowa daga cikin idanunta zuwa kan fuskarta,lumshe ido ta ƙara cike da muradin son ƙara ganin fuskarta duk da har yau ba full face ɗinsa take gani ba amma ganin fuskar tasa ya fiye mata komai a yanzu domin sosai takesa zuciyarta nutsuwa da kuma dai² tuwar bugun zuciyarta,ɗan cije lips tayi ganin ba taga abinda take muradin gani ba hakan yasa ta fashe da wani irin kuka haɗi da cusa kanta cikin fillow ta shiga rera kukanta,sai yaushe ne zata daina jin abinda ta keji a cikin zuciyarta,yaushe ne zata daina kukan rashin Ahalinta?mai yasa ƙaddara take juya rayuwarta kamarta samu ƙwallo a cikin fili.
Bata ji a wannan karan zata iya rauninta domin damuwar sosai take son fallasa abinda yake cikin zuciyarta cikin sauri ta miƙe tare da sakin siririyar ajjiyar zuciya,Tunawa da yayarta ta ya zama wani garkuwa a gareta ya kuma zama wani farin cikin daya samu gurbin raƙe mata damuwar ranta.
Ƙatun hijab ɗinta ta ɗauka tare da kallon madubi ya mutsa fuska tayi ganin yadda fuskarta ta faɗa sai idanunta daya ƙara girma ga ƙyan fuskarta ya ƙara fituwa babu abinda ke birgeta a fuskarta sama da cute peach lips ɗinta daya ƙara ɗan tudu da kuma sharning sosai take samun kulawa wajan Momma da kuma gogan nata Sufyan.
Ficewa tayi daga ɗakin ta nufi parlo a nan ta tarar da Momma sai Sufyan da shiguwarsa kenan sosai yay kyau cikin shigar blue ɗin t.shirt sai long dark black jeans dake jikinsa yana zauna yana danna waya,ƙamshin turarenta ya kawowa hancinsa ziyara lumshe idanunsa yay tare da buɗesu ya mannasu akanta sosai tayi masa kyau yana jin ina babu Momma awajan da babu abinda zai hana ya shaƙi daddaɗan ƙamshin turarenta.
Jikin Momma taje ta lafe tana ji tamkar a jikin Mamynta take bakinta na rawa tace.
"Momma ina neman izinin zuwa kano wajan sister na tuna da ita ina buƙatar ganinta".
Kanta Momma ta shafa tare da faɗin "Lubna kin faɗa a ƙorarran lokaci gashi jibi jirginmu zai tashi suwa bikin ƴar uwar mijikin a can za'a haɗa ai naki keda Sufyan"
Turo baki LILI tayi tare da ƙara shigewa jikin Momma ta shiga sauke numfashi ita sam ta manta matsayin uwar miji take,cike da zallar shagwaɓa tace.
"pls Momma i want see her ita ɗaya nake da"murmushi Momma tayi tare da zare jikinta daga na Lili tace.
"babu damuwa kuyi magana da Sufyan gobe da safe saiya kaiki"gdy tayi mata.
Miƙewa yay ya dawo inda take zaune kallonta yay sosai kafin ya maida idanunsa kan lips ɗinta ganin ya fara fita on his mood domin sosai ƙamshin turarenta yaƙe ƙara masa wutar sha'awarsa harya matsu sati ya zagayo domin ta zama mallakinsa.
Miƙewa yay tare da kallonta yace "7 zamu bar gida so don't keep me waiting"yan faɗin hakan ya shige cikin flat ɗinsa jin wani hurt feelings ɗinta na tasu masa.

_The secret issues_
*💖JUYAYI💖*




*22-23*



*_Wattpad_*
https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb or Nimcyluv



*_Telegram_*
https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ





_Just follow me,follow my pen,be with me,luv my story🥳rubutu yanzu muka fara karantu yanzu kuka fara fas masoya i solute you maƙiyama i solute you🤾🏻‍♀️_




بسم الله الرحمان الرحيم اللهم صل وسلم على سيدنا محمد رسول الله عليه و سلم.


......Lumshe lulu eyes ɗinta tayi tana jin wani irin ya nayi na ratsa sassan jikinta,peach lips ɗinta ta shiga taunewa tana me fitar da wani zazzafan numfashi,a hankali ƙyaƙyawawan sexy eyes ɗinsa suka shiga bayyana cikin idanunta ƙara curewa tayi waje guda tare da saki wani ƙawataccen murmushi mai cike da nuna “SO” da kuma “ƘAUNA” daga zuciya zuwa zuciyar da aka amince da ita,babu abinda yake faranta irin taga ƙyaƙƙyawar fuskarsa nayi mata gizo wanda har yau bata gama ganin his full face ba kuma tana ganin rabi sometimes afi ɓoye mata fitinannun idanunsa wanda tafi muradin,tunaninsa ya zama patner ɗinta bawai yanzu aka fara hakan ya samu a saline wajan 7year back da suka shuɗe.


Cike da tunaninsa da kuma kewar wani haɗaɗɗan bacci yay gaba da ita a nan kan sofa,sanyin asuba tana A.c sune suka data da ita daga dugun baccin data tafi,a sanyaye ta miƙe tare da shigewa bedroom ɗinsu tana shiga ta huce toilet ta haɗa ruwa mai zafi a hiter cikin sauri tayi wanka tare dayin brush ta ɗaura alwala,jallabiya ta mata ta zura a jikinta tare da saka hijab ta shimfiɗa prayer mata ta data sallah raka biyi (Raka'atul fijir)lazimi ta tsaya yi kafin ayi Assalatu ta miƙe tare da gabatar da sallah ta daɗe tana yin addu'a tare da neman zaɓin uban giji a kan auren,duk da haryau bata baƙin ciki da auren kamar yadda bata ɗauki Sufyan matsayin abokin rayuwa ba,amma ta ganin ƙimarsa cikin sanyi jiki ta ɗaga hannunta sama idanunta na fidda ƙwalla ta fara addu'a.

_Ya Allah kaine ka halicceni kuma kaine ka ɗuramin duk wata ƙaddara dake zuwarmin badan baka sona ba sai dan gwada ƙarfin Imani na,tabbas na amince wlh na yarda ƙaddara mai kyau da mara amma zuciyata bata ƙwari mai rauni banjin zata iya ɗaukan lukutar ƙaddarar,inajin zuciyata nayimin zafi da raɗaɗi ubangiji ka kawomin ɗauki Allah ka haskamin zuciyata domin fahimtar abinda ta keso,Ya Allahu ya Samadu Ya Malikil mulkuzul jalalu wal'ikram ka bayyanin sayin idaniyata kuma ka nunamin cikakkiyar fuskarsa ko Allah zan ganshi a gasken gaske kuma a zahiri,shiɗin garkuwa ne tabbas bangone na rayuwata Ya rabb kasa ya zama muradin rai da ruhi haɗi da gaggar jikina,Allah kayi iyayena sakayya tun a nan gidan duniya Allah ka kawo makamin da zai taremin ƙatun yaƙin dake gaba na Ameen ya rabbil alamin_


Lumshe idanu tayi tare da fitar da wasu siraran hawaye,sosai take jin matsanancin kewa haɗi wutar son ruhin cikin idanunta shiɗin farin cikin tane, murmushi tayi tare da faɗin "Allah sarki Faisal luƙutar ƙaddara mai zafi ta rabani dakai ubangiji yasa Sufyan ya zama mai hqr da sanyi hali irin naka,Allah ka raba Sufyan da zafin rai da miskilanci haɗi da kafiya irin na Boobyn"


Ganin lokacin naja yasa ta miƙe cikin ƙaramin lokacin ta gama shirinta cikin wata lafiyayyiyar duguwar riga ta atamfa ɗinkin Ashap gashin kanta ta gyara tare da tufkewa bata wani saka ɗan kwali ba ta ɗauki milk ɗin beby hijab ta saka wata ya dace da milk and cofie ɗin atamfar data saka,babu wani tarin make up a fuskarta sai bby peach lipstic data saka a lips ɗinta,sabuwar wayarta ta ɗauka tare da saka cikin hand bag ɗin hannunta kana ta kalli Yusrah dake bacci har yau bata tashi ba kasan cewar ba sallah take ba.



Zaune tasa mesu a parlo ya gama shirinsa cikin shaddarsa mai kyau yana danna wayarsa,wajan Momma ta ƙarasa tare da shigewa jikinta,murmushi Momma tayi tare da faɗin "Amaryar Sufyan an fitu maza ku tafi tym is not our side kusan gobe zamu ɗaga yana da kyau kuyi sauri"jinjina kai Lili tare da sakinta "oyya muje ko"ya faɗa tare da ficewa daga parlour'n.


Lokacin data isa harya shiga mota yay mata key ita kawai yake jira,side ɗin mai zaman banza ta zauna tare jingina jikinta ta jikin kujera,cije lips yay tare da ɗauke kansa taga kallonta, key ya ƙara yiwa motar tare da cillata kan titi ya farara sharara gudu daman sam bai iya dreving a cikin nutsuwa ba,few hours suka ƙarasu garin kano ta dabu tubbin giwa ko dame kazu anfika.





*** ***
Duk yadda Fahad yasu zillewa Afnerh abun yaci tura kullum cikin kuka take masa akan yay hqr ya nuna mata so amma taƙi yarda duk yadda ya keson fahimtar da ita illar hakan idanunta ta rufe yanzu da safe saida yay mata tsawa tare da alƙawarin zaizo kiranda Maman take masa sannan ta hqr ta barshi ya tafi hospital ɗin daya samu aiki domin duba marasa lpa.


Shiguwarsa kenan ya watsa ruwa tare dayin sallar la'ar ya kwanta saman duguwar sofa bacci fal idanunsa gashi sam baison tunani da zarar ya rufe idanunsa firgitattiyar surar jikinta take masa yawo cikin idanunsa duk yadda yasu yaga fuskar mamalkin tsarkakkiyar surar abin yaci tura,shi kaɗai yasan wahalar da zuciyarsa kesha idan surarta ta gama haukata tunanin wani lokacin a kan Fauwaz yake hucewa yayta surfa masa ƙatuwar masifa a haka harya gaji ya daina,kuma abin mamakin yana gama masifar zai dawo jikin Fauwas ɗin ya shigesa yayta sauke ajjiyar zuciya a haka bacci yake ɗaukesa wani lokacin.



Ƙara lumshe tsumammun idanunsa yay tare dajan sajen daya ƙawata zagayayyiyar fuskarsa mai cike da kwarjini da kuma haiba haɗi da hasken addinin daya gama rasa zuciyarsa da gaggar jikinsa,baiji shiguwarta ba sai hannunta da yaji ya sauka a kan fuskarsa,ko mutsi baiyi domin ta fara bashi haushi sam baisan raini kuma ya fahimci tana dash,turo baki Afnerh tayi tare da faɗin "Allah ka tashi bafa bacci kake ba"still shuru ya ƙarayi kafin ya ankara ta fasa masa wani ihu aka,cikin firgici ya miƙe tare da jawota ya ƙanƙameta danshi tsakani da Allah ya ɗauka wani abunne ya bata tsoro koya cijeta.


Lafewa tayi jikinsa ta shiga rera kuka ganin babu komai iskancinta ne yasa hannu ya janyeta jikinsa tare tsuke fuska ya miƙe tsaye,da sauri ta riƙe hannunsa tare da faɗin"ka Manta kiran Mama?"hannunsa ya zare tare dayi mata kallon sama da ƙasa da ƙyar ya wara laɓɓansa ta hanyar cewa.
"Ban hanaki koda wasa ki ƙara taɓa jikina ba?keko kunyata baƙya ji"tayaya zan soki ina son mace mai kunya da kamala da kuma riƙo da addinin Annabi muhammadu S.W.A,kije darajarki ta ƴar mace idan kina son naga ƙimarki kira kuma zanine ai dan haka ɓace daga ɗakin nan kafin na ƙwarfeki"

Yana faɗin hakan ya shige cikin toilet few minutes yay taken shower ya fitu ɗaure da towel a waist ɗinsa jikinsa na ɗigar da ruwa,sosai yay mamakin ganinta a tsaye taurin kai yay mata yawa,tsaki yaja tare da shigewa cikin bedroom ɗinsa,cikin saurin ya shirya tare da saka dark blue ɗin yadi mai ƙyan gaske da manyan zane sosai yadin ya amshi farar fatar jikinsa har singlet ɗin jikinsa ana iya gani,sumar kansa ya gyara tare da ɗaukan mayataccen turarensa na Ohud mood mai daɗin ƙamshi farin glass ɗinsa ya ɗauka tare da mannashi a fararen manyan idanunsa wayarsa kawai ya ɗauka ya fitu,a nan parlour ya tarar da Fauwaz yana shan coffe,zuba masa ido yay na wani lokaci kafin yaɗan ya mutsa fuska sosai maƙoshinsa keyi masa zafi sbd da maganar da Afnerh ta sashi ɗazu.
"oya Man tashi" sarai ya gane nufinsa amma ya share yace "inafa nikam na gaji"haɗe rai Fahad yay tare da matsawa bakin ƙofa yace"banzon tantirance"dry Fauwaz yay tare da ajjiye glass cup ɗin hannunsa ya miƙe suka jera suna tafe yana jansa da shira kasan cewar shiɗin ba gwanin shira bane sai yaja bakinsa yay shuru saidai kawai ya jinjina kai,a haka suka isa bakin get ɗin

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login