Showing 33001 words to 36000 words out of 101984 words

Chapter 12 - MIJIN MALAMA BOOK 2 COMPLETE NIIMA SARAUTA

a kansa sumar ta kwanta a wuyansa, da alama daga masallacin juma'a yake yadda yake zaka Wauka ya bawa 40 baya, Maman Alpha ta ce "Ibrahim shigo mana" Ya shigowa yana zama saman kujera ya ce "Evening Anti" Ta ce "Ina ka shiga ne khalil?" A hankali ya ce "Bana ?asar ne" Ta ce "Ikon Allah" Ta kalli Majeederh ta ce "Baki iya gaisuwa bane?" Ta tura baki ta ce "Evening" Bai kalleta ba balle ya amsa amma duk ya faWa sosai a juya ya kalli Maman Alpha ya ce "Food plz" Abinci ta kawo masa Majeederh ta kalli abincin ita dai tasan ya yi masa kaWan sai dai kawai ya yi alkunya, ya cire babbar riga ya tankwashe ?afarsa saman carpet ya fara cin abincin yana ci tana kallonsa kuma ya gane hakan, tas ya cinye ya ?walawa Maman Alpha kira ya ce shi kam ta daWa masa, sai kawai ta Wakko warmer ta ajiye masa ya ci son ransa ya sha ruwa yana yin hamdala "Ibrahim zaka jirani? Zan Wan je karSo kaya a tasha wanda Anti Zee Mom Mujahid Katsina ta aiko mini" Calmly ya ce "Ohk" Ta fita, da sauri Majeederh ta mi?e ta nufi bedroom kafin ta rufe ya danno ?ofar ya shigo ya saka key tare da cilla shi saman wardrobe, ta dinga kallonsa ta ce "Mene haka? Me ya sa kke da tsaurin ido ne ka shigo ko gaishe ni ba kai ba kuma kayi tafiyarka to inama ruwana da kayi ta zama" Ya dinga kallonta ya ce "Ni zan gaidaki? Ni kowa yau idan har na amsa sunan Ibrahimul-khalil kuma Wan sunna ne ba zina akai aka haifeni ba sai na fidda rainin dake tsakaninmu, zan nuna miki ni mijinki ne zan goge miki duk wata rashin kunyarki" Tsoro ya kamata ta ce "Amma ai dai nan ba gidanka bane, kuma ba zan haWa jiki da karuwi ba" Ya zare idanu da kyau ya ce "Me? To waya lalatani bake ba, bake kika disvirgin nawa ba kika karSe budurcina ba" Kafin tayi magana ta ga ya cire rigar jikinsa ta kwasa zata shige bathroom ganin idanunsa jajur ya dam?o ta ya cilla saman gado ya bi ya danneta yana mirginata tare da unzipping na rigarta ya kashe switch baki ta buWe zata yi magana ta ji bakinsa.....


#Na'ima Sulaiman sarauta
#Nimcyluv
#Age is just a number
#Romance
#Rich
#Jeekhalil
*#I have no choice*

Majeederh she was very afraid, jin hannunsa all over her body ganin he will try to disviging her a cikin gidan Uncle Bello zai dasa mata abin kunya ta tattaro dukkan ?arfinta ta turasa, suddenly ya ji zata ?wace masa gashi lokacin he's very weak burinsa kawai ya isa inda yake muradi ta mi?e da shirin gudu ya sa ?afa ya taWe ta ta faWa kan gadon daga shi sai boxer domin ya jima da wurgi da sutturar shi, abinda ta gani ya mugun tada hankalinta bai saurareta ba ya ja rigarta yai wurgi da ita, jin abinda yake ?o?arin yi ta sa hannu tana dafewa idanunta suna tsiyayar da hawaye bakinta ya gaza furta komai, fizgewa yayi haWe da yaga under wear Win jikinsa na wani mugun shaking he's gazing at her virgin ganin wajen so cool and smoothly ya haWe wani mugun yawu da ya masa,he couldn't straighten himself, he just pushed himself inside, jikinta ne ya Wauki kakkarwa she was breathing Heavily kamar numfashinta zai Wauke ta saka hannayenta biyu tana dafe kansa da sake danna shi ba ma tasan tana yi ba saboda ficewa da tayi a hayyancinta abin ya matu?ar tsumata har wani shocking take ji kamar ana janta, very hot yake sucking nata yayinda yake jujjuya tongue Winsa yana nutsashi so deeply, ganin sa?on nasa ya karSu yasa ya Wauke kansa ya fara addu'a da yi mata rumfa yai rubda ciki akanta yana wara legs Winta, abinda bata zata ba kuma bata tsammata ba yanayin da take ji ya maye gurbin zafi hannayenta biyu ta zagaye bayansa tana ?an?ameshi cikin wata irin azaba shikam gaba Waya ya fara loosing control nasa that's why be ma san me yake aikatawa ba duk da He couldn't get a chance to do what he wanted to do jin wajen a matse yasa ya dage ta ?arfi dan ya ji sai ya shiga a yau sai ya nuna mata matsayinsa na mijinta, ya sake mata duka nauyinsa ya haWe mon's Winsu waje Waya yana ci gaba da laluban hanya but there's no way out shi kansa ya ji jiki ballantana ita a hankali ya sassauta mata ri?on cikin wani kalan sexy voice ya ce "Why? i can't find the way plx Mami help.." Ya ?arasa faWa yana jan numfashi he slowly put his little finger in the hole, to find out what the problem was, amma ko cutter na finger Win bai shiga wajen ba. Khalil ya lumshe rinannun idanunsa zuciyarsa na bugawa, banda harbawa babu abinda jiyoyin kansa suke, tunani ne fal ransa, ya san shi likita ne, amma why yaga tamkar ba ita ta haihuwa ba? ba wannan ne karo na farko da namiji ya kasance da ita ba, bayan haka ta haihuwa but how comes zaiga haka? Ya kasa fahimtar komai kansa ya kulle, ya jima kafin ya mirgina gefe ya juya baya yana ri?e cikinsa. Majeederh began to fear Khalil very much, she had never felt such pain as today, wani irin tsoro da shakkar Khalil ya cika mata zuciya, ta kasa Waga ko hannunta sbd masifaffen ciwo, tasan an yi mata Winki bayan haihuwar Baby Khalil, gashi cikin kwanakin nan kullum sai Maman Alpha ta sanya ta shiga warm water da takarkacan kayan wahala, anyi rapped nata amma bata yaushe ba, bata sa ya yanayin yake ba, ba zata Worar da komai akai ba, a zamanta da His Excellency kuma babu wani abu daya haWata na aure da shi, wannan dalilin yasa take jin abinda Khalil ya yi mata kamar wani abu ne wanda yake ?o?arin tafiya da ranta a hankali kuma take sauke numfashi da shasshe?a. Almost 5minites kafin Khalil ya juya gabaWaya zuwa inda take ya matsa more close to her ya tallafe fuskarta Silently ya ce "Why?" Tayi shiru tana runtse Idanunta ya kifa kansa a wuyanta sai kuma ya ce "bani labarin zamanki a gidan lusarin mijin ki" Muryarta bata fita sosai ta ce "Babu komai tsakaninmu" Khalil ya zaro idanu waje sai kuma ya rufe idanunsa yana sauraren bugun zuciyarsa, ?o?arin Wagata yake tayi saurin ri?e masa hannu ta ce "Don girman Allah kayi ha?uri, i am sorry bear with my words" Ya ce "Words? What words?" Tayi shiru yana ?ara Wagota kawai ta faWa jikinsa ta saki kuka a hankali tana ?an?ame shi zuciyarta na bugawa ta ce "I can't, plx ban so wlh mutuwa zan" Ya yi shiru kawai yana jin yadda take kuka he couldn't feel yadda hawayenta ke sauka a ?irjinsa daidai kunnenta ya ce "U can't want? Common" Ta marairaice sosai ta ce "Wlh ban iyawa don Allah kada ka sake, ni yarinyar ce" Duk dauriyar Khalil da yadda yake ji ga tunaninsa daya rabu kashi kashi sai daya Wauke fuskarsa yana murmushi, ya saka hannu zai squeezing bakinta tayi saurin Wauke fuskarta a hankali numfashinsa na sauka kunnenta ya ce "Ahh niyya ce ?arewa" Tayi shiru ya le?a fuskarta suna haWa idanu tayi saurin rufe nata "kada ka sake" Ya buWe ido ya ce "What? I didn't do anything to you, when I touch you, you won't even be able to open your eyes, zan je na shirya sosai zan karSi budurcin Mamina" Gabanta ya faWi, wai bai mata komai ita kowa ba zata taSa zama ya yi komai Win ba, banda zugi babu abinda take ji. Ya rungumeta sosai yana shafa kanta calmly ya ce "Sorry" Tayi shiru a hankali kuma jikinta ya saki wani irin zazzaSi ya rufeta, tayi lamo a ?irjinsa bacci ya Wauketa, ya rufe idanunsa shima kamar mai bacci amma bashi yake ba tunanin abubuwan da suka faru tsakaninsa da Dad Winsa yake, His father is a twisted man, who only he knows, he will never change forever, he is stubborn and sticks to his words and no one can change his mind. Tun sanda Uncle Isma'il ya zabga masa maruka ya tattara ya bar ?asar zuwa Germany, kai tsaye kuma Bellevue Palace ya nufa ya yi rashin sa a President baya nan yana Hammerschmidt Villa in Bonn, koda yaje basu kwashe da kyau ba, yasan kuma da wata manufa a ran Dad Win nasa tunda ya bar shi ya a musulunta, babban tashin hankalinsa yadda yaci alwashin sai ya raba shi da Majeederh,kuma yasan kaWan da aikinsa, gashi Uncle Isma'il ya ce ba zai bashi matansa ba sai babansa ya zo, to ko hayar uba zai yi? Gashi baya son ma asan waye mahaifinsa. It's a thought in his mind, he has nothing to do, ko Niger zai tafi? A hankali ya ce "No! Just think Khalil" Me zai je ya yi a Niger ?asar da yanzu ba zama lafiya ana ta ya?i akan juyin mulki, daman dai Grandpa ya taSa zuwa dashi wajan wasu a can so he was thinking ko suna da relative.
Wayarsa ce ta fara ringing yana dubawa yaga an saka _A careless Father_ Ya yi burus da kiran, which means ba zai Wauka ba, kira aka dinga yi a hankali ya duba fuskar Majeederh yaga bacci take sosai har yanzu jikinta zafi, a hankali ya Wauki wayar tare da yin shiru. "Abraham" Khalil ya ce "Sir, or Mr President Denial David the president of Germany!" Dad ya ce "U have no idea akan abinda zan baka, ba iya Germany nake da ?arfin iko ba, har nan Nigeriya Win ina da power, ina da private Investigators everywhere" Calmly Khalil ya ce "I knew, and i am ready" Dad ya ce "Come, kazo Germany make your promise kamar yadda kayi na auren Debeka, at least ka auri Musulma kuma ka auri Christa, kaga in samu Grandchildren Christa su kuma su samu musulmai 50%" Khalil was speechless jin ya yi shiru ya sa ya ce "Nama Chancellor al'?awari, Debaka nada hankali she really loves u" Khalil ya ce "Tana da hankali? Ka aureta mana kai" Cikin Waga murya Dad ya ce "How dare you talk to me like? What kind of son are you?" Cikin Waga murya sosai shima Khalil ya ce "Ni zan tambayeka, what kind of father are you? Eh? Abu Waya na nema wajan shi ne _Love_ to yanzu ban so ka ri?e kaje ka bawa Zizi or Badi Mr President, and Hawwa'u Allah ne ya bani ita, nasan bata so na but ina fatan watarana ta so ni ko yaya ne, zan yi nisa daga gareka zanje inda baka isa ka ganni ba balle ka cutar dani, na gino da azabarka" Yana faWin hakan ya kashe wayar yana rufe idanu, baya son hayaniya ko kaWan yasan tunda Dad ya fara maganar zai raba shi da Majeederh to bazai taSa ha?ura ba sai ya raba su hankalinsa zai kwanta, bai taSa ganin uban daya fifita mulki akan Wan shi ba. He loves his father, amma kullum yana ?ara sanya hijabi tsakaninsu babansa baya son shi gabaWaya, banban abin damuwa bashi da wani reason babba. "Who's he?" Khalil ya buWe idanu a hankali ya ce "Me?" Ta ce "Da waye kake magana? U called him da president" Ya ce "Laa! Ba kiji daidai ba" Tayi shiru sai kuma ta zame a hankali daga ?irjinsa zuwa saman pillow, bai ce komai sbd yana bu?atar tunani sosai, tunda ya tashi garari yake ba uwa ba uba, ba ?an uwa ba, Gang team ya sani a rayuwa sai Maminsa wacce take matarsa a yanzu, komai ya samu Sarnatarwa yake, da yana kulawa da dukiyarsa babu mamaki da yafi haka arizi?i, kullum neman mai faWa masa gaskiya yake, har Grandpa yake tambaya sometimes meyasa komai ya yi daidai ne? Ya sakko da ?afafuwansa ?asan bed yana ri?e kansa da hannu bibbiyu, Majeederh dai kallonsa kawai take, ya mi?e ya kunna switch yana saka kayansa yana jin idanunta akansa ya juya bakiWaya tayi saurin rufe ido, ya tsuguna yana kama hannunta ya ri?e cikin nasa kamar mai raWa ya ce "The you need something?" Tayi shiru ya jima kafin ya mi?e ya fita, Majeederh maganganun Khalil da mutumin daya kira da president ke mata yawo akai, a hankali tayi ?o?arin mi?ewa ta kasa sbd azabar zafi ta koma ta kwanta tana mai da numfashi.

Maman Alpha na fita ba je ko hanyar inda tasha take ba ta nufi Lodge Road gidan Abbu, ta samu Mami zaune a parlour tana kallon My better half a telemundo "Zuwan bazata har haka?" Maman Alpha tayi murmushi ta ce "Wlh, Yaya Bilkisu bata zo ba?" Mami ta ce "A'a tace zata zo ne?" Maman Alpha ta ce "To maybe ta fasa, daman Hawwa'u ce ta?i kwantar da hankalinta ta amshi khalil matsayin mijinta" Mami tayi shiru sai kuma ta ce "Ina saka kaina a matsayinta, abun ne da girma ba auren wanda ya girmeta bane matsala, a'a ko kaWan the problem is ita ce ta raine shi, tana jinsa har yanzu kamar Wanta her little bawai husband ba" Maman Alpha ta ce "Amma kam dai kin bani mamaki Hajiya Asabe, faman ?addarallahu hak?a ?adrihi, babu wani abu daya isa ya samu bawa face abinda Ubangiji ya ?addararta masa, ki Wauka Majeederh ?addarar Khalil ce, shi ma ?addararta ce, Allah ne kaWai yasan abinda wannan auren zai haifar tunda har aka yi shi, idan muka yi ja wannan al'amarin kamar muna ja da hukuncin Ubangiji ne, kuma wlh Majeederh na son mijinta tunda har ta iya dakatar da Abban Jawaad daga marin Khalil, idan har ba Ubangiji ne ya haramta auren ba bai kamata mu da kanmu mu haramta shi ba, babu aya ko hadisin dake nuna haramcin haka" Mami ta sauke ajjiyar zuciya ta ce "You're right kina da gaskiya Barrister" Abbu ne ya shigo sanye yake da babbar riga da Jamper ta wata dakakkiyar shadda shampo light blue ya Wora hula akansa, ya Wan yi jim Mami ta ce "Sannu da shigowa Alhji" Ya zauna Maman Alpha ta ce "Barka da gida Alhji" Ya ce "Kina lafiya?" Ta ce "Allahamdulillah" Ta gyara sosai ta ce "Ducoments da dukan wasu files na takardun Majeederh nazo amsa, date of birth, voter card, national ID card, tun daga kan primary zuwa diploma nata ka bani duka gabaWaya, ba ruwana da award data samu da keys Win motocin ta ba ruwana" Tunda ta fara magana Abbu ke kallonta ya ce "Kee Bello ya turo ki? Ko Isma'ila, to na hana na ?ona tuni" Ta ce "Photocopy ka ?ona, at this time ba zan zuba idanu ba, babu wanda ya turo ni na kuma sauke matsayin ?anin miji nazo a matsayina ta Barrister kuma Waya daga cikin shugabannin kungiyar human rights ta reshen jihar Kano" Ya ce "To na hana" Ta ce "Ohk daman na fara binka ne a hankali za kaji kira daga human rights kuma wlh da kanka zaka jawo a Waure ka, ina record Win abinda kai kanka baka san da shi ba, at the end a matsayinka na uba duk da ka faWawa duniya baka da ?a Majeederh to yana da kyau ka sawa rayuwar auren ?arka a albarka hannunka baya taSa ruSewa ka yanke ka yar, dole ta amsa sunan Majeederh Abdul'aziz Khan!" Abbu ya ri?e kansa da sauri sbd tsara masa da yaji ya yi kamar zai tsage ya mi?e da sauri yabar Wakin.
Khalil na zaune a parlourn Maman Alpha tun zuwansa gidan ko motsinta bai ji ba, hannunsa kuma Wauke da Baby Khalil wanda ya yi wayo sosai har ya fara zama tuni Sallama ya ji an yi ya haWe fuska sosai Latifa ta shigowa tana murmushi ta ce "A'a Mijin Malama ne a gidan" Bai ce mata komai ba tayi ?asa da murya ta ce "Hala baka samu cikon gidan hayar bane shi ya sa take ta zaune bata tare ba? Kuma kaje ka nemi taimako wajan jama'a? Kana don Allah su taimaka aure kayi kuma baka da ko sisi na zaman gidan haya da abincin da zaka bawa matar?" Khalil dai bai ce komai ba idanunsa akan Baby Khalil dake ja masa saje ya mi?e tsaye akan cinyoyinsa Latifa ta ce "Allah sarki ai talauci babu daWi masifa ce sosai, da kuma zaman banza ai ko Wan dako da ina shara daka fara" A hankali ya ce "Ohk" Maman Alpha ce ta fito daga bedroom tana murmushi ta ce "Latifa ce?" Ta ce "Wlh ina Bestie?" Ta ce "Ai da kam tana nan parlour zaune" Kafin su sake magana T.v dake kunne a channel Win Arise News aka shiga sanarwar zuwan President of Germany ?asar Nijeriya a gobe Sunday, har yanzu ba a san dalilin zuwansa ba amma na tunann yazo ganawa da shugaban ?asar Nijeriya ne akan harin da za'a kai ?asar Nijar" Latifa ta washe baki ta ce "Wow shugaban ?asar Germany a Naija? Ai wallahi da ina gidan jaridarmu ni ce ta farko na buga wannan ?yak?yawan labarin, kuma mutumin nan baya tsofa sai uban arzi?i kamar ya?i gashi baya da Wa balle jika" Khalil dai jin labaran kawai yake amma hankalinsa a tashe yake yasan wajansa yazo yana ji a jikinsa ba haka nan zai zo ba, zai zo ne ya raba shi da Majeederh. Latifa ta ce "Khalil dubi shugaban ?asar nan plx gaskiya arzi?i ya yi" Gently ya Waga kansa ya kalli Dad Winsa da ake ta nunawa sai kuma ya mi?e tsaye ya nufi bedroom Win da Majeederh ke ciki tsaye ya ganta hannunta ri?e da waya hankalinta ya gama tafiya akan wayar har ya tsaya a bayanta yana kallon chat Win da suke, a hankali idanunsa ya sauka akan Abuturab wanda kuma da shi take chat Win. Ya duba reply da take masa na "Plx help Ur Excellency i couldn't sleep, ka faWa mini sunan maganin da kake bani nake bacci sanda nake gidanka" Wani irin huci ta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login